Showing 9001 words to 12000 words out of 23314 words

Chapter 4 - KANO TO JIDDA BOOK COMPLETE DOCUMENT by Zahra Muhammad Mahmud--.txt

31 Jan 2025

4468

buɗe,matane,sun kai su goma,ɗauke da kulolin abinci,basu hanya yayi suka shige,bayan sun gaisheshi.


Abincin suka ajiye agabanshi,sannan,sukace,mahaifinshine yaturosu amatsayin masu aykin gidan gaba ɗaya.


Ana haka sega,suhaima da kafilat,sunfito,bame ganin suhaima yace itace me gidan,duba da yadda kafilat ta haɗe cikin wasu riga da wando,masu bin jiki,farare,sunyi matuƙar yimata kyau se ƙamshi takeyi,itako,suhaima duk tayi wani iri,kamar yar aykinta,dan kafilat hanata fita tayi,seda tajira tagama shiryawa sannan suka fito.


Ran Shureim gaba ɗaya yagama ɓaci,da ganin suhaima ahaka,shida duk azatonshi taje ɗakinta ne ts shirya ashe ba haka bane.


Koda suka ƙaraso gurin shi kujerar dayake kai kan hannunta kafilat taje ta zauna,yayinda suhaima ta zauna aƙasa ɗan nesa dasu,ko ince kusa da masu aykin tazauna,wanda hakan ya janyo ta saje dasu.


Rai aɓace shureim yace.


"ga abinci nan ankawo,sannan wainnan ƴan aykine,aka kawo mana seki rabawa kowa aykinta"


Carab kafilat ta amshi zancan da cewa.


"waya cemaka mata baƙaƙen fata kamar mune,?musamman matan nigeria,ay basa son masu ayki,acewarsu kwace musu miji takeyi,hakanne yasa suka fison sudunga aykinsu kowanne irine,da kansu,kuma duk kuɗin mijinsu dakansu sukeyin komai,bakaji kwanaki ma shugaban ƙasarsu ya faɗa ba,yace aykin matarshi,ta dafa mushi abinci,ta gyara mishi other room,"ta ƙarasa maganar tana murmushi.


Dubansa yakai gurin suhaima,dake zaune tanajin su,sannan yace.


"kinji abinda kafilat tace,wai hakane bakwason masu ayki?"


Suhaima tanaso tayimasa ƙarin bayani,amman tasan ba ganewa zasuyiba tunda ba magana zata iyaba,hakanne yasa kawai ta ɗaga mishi kai.


Mamakine yakamashi,yakai dubansa gurinta yace.


"Nanfa ba nigeria bane,gidane ns sarauta,taya a matsayinki na matata,ace kece meyin komai da kanki,gaskiya ban aminceba,wannan ay se girmana ya zube".


kafilat tace da sauri.


"Aki kenan,to ay sucan baruwansu da muƙamin mijinsu,matar shugaban ƙasarsu ma dakanta take shiga kitchen ta dafa abinci inji mijinta,taya se kaine zakace zaka sauketa akan tsarin aladar ƙasarsu?"


Sake tambayar suhaima yayi dan beson yayi abinda bata so,ayko seta sake ɗaga kai akan batason masu ayki.


Dan haka kai tsaye shureim ya sallamesu kamar yadda ta buƙata.


Bayan tafitar ƴan aykinne,suhaima ta miƙe,zataje tayi wanka da sauri kafilat ta tsayar ds ita da cewa.


"ukti ya haka zaki tafi bski zubama mijinki abinciba?"


Da sauri suhaima ta dawo ta kwashi kulolin takaisu dinnig sannan ta zuba musu abinci,sun zauna sin faraci kenan,suhaima tasake yunƙurin tafiya yin wanka,da sauri kafilat tace.


"ukti anya ke kuwa ƴar nigeriace,naga su ko matsawa basayi akan mijinsu in yana cin abinci,zama suke suna ma mijinsu labari me daɗi yayinda yake cin abinci,to amman ke naga kamar gudunshi kikeyi"


Shide shureim abincin shi kawai yakeci,itako suhaima haka ta dawo ta zauna tana kallonsu har suka gama cin abincin,suna miƙewa itama tanufi hanyar ɗakinta,tsinkayo muryar kafilat tayi tana cewa shureim.


"gaskiya kasa amaka binciken kasar da matarka tafito,dan inde nigeria to wlh bs haka sukeba,sufa in aka gama cin abinci,basa barin gurin sesun gyara,kuma ko kitchen basa fitowa sesun wanke kayan da akaci abincin,in sukaga lokaci ma ze ƙure musu,basa fitowa sesun gama wani abincin,amman kalli yadda tabar dinning kacs kaca don Allah "


Da sauri suhaima ta dawo ta gyara gurin,sannan koda taje kitchen seda ta wanke komai,zata fita ta kalli agogo taga lokacin ɗora abincin rana yayi,hakane yasa ta fasa fitar ta koma ta shiga hidimar ɗora abincin.


Yayinda kafilat kecan falo ita da shureim suna kallo,ba mecewa ba itace amaryarba,duk da hirar tata labarine akan ƙoƙari da jajircewa da jure wahala irin na matan nigeria,uwa uba kuma,sun iya kwalliya gasu da tsabta,so uku suke wanka arana su sauya kaya,na huɗun da daddare sukeyi,inzasu turaka.


Sosai shureim kejin daɗin hirar badan komaiba sedan yasan shima ya more,tunda ya auri ƴar nigerian,zata yimishi duk abinda kafilat ta faɗa masa.


kiran sallar laasar ne ya tashesu a falon,kafilat na shiga ɗaki ta tuntsure da dariya,sannan tashiga dansewa,


"Suhaima kinyi ganganci,na shiga tsakanina da shuriem,ke hadimarsa ce,kuma nasha washin har abada ahaka zaki nasance agurinshi da gidanshi,dan matarsa ta aure nice"inji kafilat ta faɗi tana tuntsurewa da dariya.


muje zuwa


surbajo for life.


Mk, novels
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀




Zahra Muhammad Mahmud




DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION




*dedicated to zahra bukar*




*27-28*




Ranar gaba ɗaya suhaima a kitchen tagama rayuwa,se da tagama girkin dare ta gyara ko ina sannan tasamu ta lallaɓa ta haura sama.


Ɗakin shureim ta shiga domin sanar dashi tagama abinci,tana shiga a zaune tasameshi yana ayki a laptop ɗinshi.


Ɗagowa yayi yana kallonta,sabida tun kan tayi magana kaurin abincin datakeyi ya iso hancinshi.


"wacce kazantace wannan?ance matan nigeria suna da tsafta da tattalin miji a hakan,?toko suna dashi to kede baki da ita,inbanda rashin sanin ciwon kai ace mutum tun safe beyi wankaba kina yawo cikin kaya ɗaya,pls ki ɓacemin da gani"


idon suhaimane yataru da ruwa kan wani lokaci se kawai tafashe mishi da kuka ta durƙusa agabanshi ta haɗa hannayenta guda biyu alamar neman gafara.


Jikin shureim har rawa yakeyi sabida ganin hawaye a fuskar suhaima,miƙewa yayi ya isa gareta ya ɗagota ya rumgumeta ajikinshi,yana rarrashinta,ɗaukarta yayi kacokam,yanufi toilet da ita.


Shida kanshi yamata wanka,ya wanketa tas,sannan tayi brush,tayi alwala ya ɗaukota suka fito .


Sede me? ay suna fitowa kafilat ce zaune kan kunera,cikin wasu arnayen kayan bacci.


Ran shureim in yayi dubu ya ɓaci,amman se ya daure kawai bece mata komaiba ya wuce da suhaima,ɗakinta,binsu abaya tayi sede shureim na shiga ciki ya kulle ƙofar,hakanne yasa tana zuwa taji ƙofar akulle.


Wani baƙin cikine ya rufe zuciyar kafilat,dan har hawaye seda tayi dan takaici,falo ta koma zaman jiran fitowarsu.


Shiko shureim shirya suhaima yayi,sosai tayi kyau abunta se ajiyar zuciya takeyi,sabida kukan da tayi.


Kallonta yakeyi ta cikin mirror ɗin itama shi take kallo,rana ɗaya amman yaga ta rame masa,ɗaukarta yayi ya nufi kan dardumar daya shimfiɗa mata,hijab yasaka mata tayi sallah,tana idarwa,tazame agurin ta kwanta,dan jikinta ciwo yake mata dan ta gaji,


ɗaukarta yayi ya ɗora akan gado,sannan ya koma ya kashe hasken ɗakin yabar deem night kawai.


kayan jikinshi ya cire dags shi se gajeren wando ya haye kan gadon ya janyota jikinshi,yashiga shin shinata.


Se tureshi suhaima takeyi sabida tagaji sam batason yadameta,shiko ina besan zanceba,dan kamin tayi wani yunƙuri,tuni ya fige ƴar rigar daya samata,ya barta daga ita se fant,wasa da ita ya shiga yi,


Hannu yasa yana wasa da kan boobs ɗinta a hankali,tuni suhaima tafara mancewa da gajiyar dake tattare da ita,wasan dayake mata sosai takejin daɗinshi dan haka ta shiga banƙaro masa su shi kuma yana murzawa.


zuwacan ya kafa bakinshi akansu yafara tsotsa,suhaima harda ɗan kukan daɗinta,shidama tuni yafara nashi kukan.


A yadda suhaima ta lura shureim ɗin kamar a matse yake,dan abubuwan dayake mata sun fara fin ƙarfinta,dan se ji tayi ya ɗora mata hannu akan,sandar girmanshi,yana mata nuni data yimishi wasa da ita,ita ko suhaima tauri da karfin dataji agurinne ya firgitata,ta saki ihu,tana ƙoƙarin gudu,riƙeta yayi sosai dan ya fahimci abinda ya bata tsoron.


Ita ko jikinta se rawa Yakeyi kamar mazari,ɗaya hannunshi yasa yacire wandon dayay saura ajikinshi .


Dan kari,wata miyar se amakwabta.


Ay tunda idon suhaima yasauka akan wannan halitta gaba ɗaya firgicewa tayi,kuka takeyi,kamar anmata mutuwa,tanason guduwa ajikinshi,ganin hakane yasa ya haɗa bakinshi da nata,yashiga kissing ɗinta.


Duk da hakan a firgice take,sabida sandar girman data tokare mata cibiya,kamar ƙarfe,matsawa take amman yana sake kamota.


Daga ƙarshe,ɗaukarta yayi ya ɗorata akan ta ta zauna,wani uban ihu da ta sakar masa ba shiri ya sauketa.


Shi yarintar tata ma dariya tabashi,dan haka cigaba yayi da tsokanarta da sandar girman itako,tana baza mishi ihu.


Duk abinda sukeyi akan kunnen kafilat wacce ke maƙale ajikin ƙofa tana jinsu zuciyarta kamar ta fashe,dan ta ɗauka first night sukeyi,sabida ihun suhaima data dunga jiyowa.


Haka ta juya da gudu tanufi ɗakinta,tana kuka,yayinda zuciyarta ke sake raya mata wani tuggun da zata haɗawa suhaima.


Shiko shureim bedena tonon suhaimaba,harse da ta sauka ƙasa ta ɗauko wandonshi daya cire,tazo takama ƙafarshi ta zura mishi,gurin janyo wandon ya haura sama amman abu ya faskara,sabida sandar girman dake tsaye ta tokare hanya,sam suhaima bata luraba gurin jan wandon ta kamo ta.


Da sauri shureim yarike hannunta akai,ya hanata ɗaukewa.


Tagama iya kukan dazatayi be cire mata hannunba.


ita da kanta taji tana shaawar murzawa dan taga yazeyi,ayko sannu ahankali tafara murzawa,wani riƙo taji yamata sabida shine karo na farko,da aka fara murza masa,jikinshi rawa yakeyi,yana ƙara miƙa mata,abun mamaki yadunga bata,


bata gama mamakinba se jitayi yanufo bakinta da ita,filo ta ɗauka ta danne kanta da shi tana kuka alamun bataso.


Haka dole shureim ya haƙura yamaida wandonshi,ya janyota yaci gaba da wasa da ita har bacci ya ɗaukesu.




muje zuwa




surbajo for life.


🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀


Zahra Muhammad Mahmud


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION


*Dedicated to Zahra Bukar*


*29-30*


Kafilat ba abinda yafi ɗauremata kai kamar rashin maganar da suhaima takeyi,to kode kurmace,shine abinda takeson sani.


Koda gari yawaye tare sukai wanka,sukai sallah,koda shureim yajata suje suyi bacci ƙi tayi,


Kitchen ta nufa ta haɗa break fast,sannan ta gyara ko ina a gidan,ta kunna turaren ƙamshi,gidan se ƙamshi yake.


Jere komai tayi kan dinning sannan ta nufi ɗakinta domin yin wanka.


Duk abinda takeyi kafilat bata tashi daga bacci ba,sabida jiya se gefin asuba bacci ya ɗauketa.


Suhaima na fitowa daga wanka ta zauna gaban mirror tafara kwalliya,seda ta ɓata lokaci sosai gurin yin kwalliyar,sannan ta haɗe acikin wasu riga da wando red color,takama gashinta da rimbom red.


Sosai tayi kyau gashi kayan sun bayyana ktan tsarin surar ta.


Ficewa tayi ta nufi ɗakin kafilat,akan gado ta hange ta tana shan bacci,toilet ta shige ta haɗa mata ruwan wanka sannan ta dawo ta tasheta.


Sanda kafilat tai arba da ita,seda cikinta ya murɗa,sabida tsabar haɗuwar data mata.


ita ko suhaima nuni tai mata da toilet,maana taje tayi wanka.


Jiki a sanyaye kafilat tanufi toilet ɗin,bsyan ta zaunar da suhaima kamar jiya,sede tana shiga toilet,suhaima ta fice a ɗakin,tanufi gurin shureim.


shima ruwan wanka ta fara haɗa mishi,sannan ta dawo inda take kwance yana shirgar baccinshi,


Tsayawa tayi tana tunanin taya zata tasheshi a baccin,ta jima a tsaye tana tunani,daga ƙarshe de kan gadon ta hau tashige cikin bargon ta kwanta ta bayanshi tana jijjiga shi nufinta yatashi.


Tunda ta shigo ɗakin shureim yafarka,yana kallonta harta shige toilet harta fito,kawai likimo yayi mata,yanajin ta fara jijjigashi abun dariya yabashi,dan haka mirgino da ita yayi gabanshi ya haye kanta


Idon suhaima kamar kwaɗo safida girman da suka ƙara,shiko gaba ɗaya ya sakar mata nauyinshi yana dariya,ganin dakyar take numfashine yasa ya sauka akanta,jawota yayi jikinshi yana kallonta,sosai tayi mishi kyau,har wani sanyine yaji yana ratsa zuciyarsa,sabida ganinta fes da yayi,itako se ware ido takeyi tana jiran taji abinda ze mata.


Dariya yayi yakamo dogon hancinta,yace.


"ki rage jin tsoro don Allah,wannan buɗe ido haka,ayko baki buɗesu ba dama manya ne,"


cuno baki gaba tayi alamun shagwaɓa,bakinshi yasa akan nata,yakamo leɓenta na ƙasa da haƙorinshi amman bata yadda zata ji zafiba,yaɗan jima ahaka sanna yasaki yace.


"nide banason jin tsoronnan,gaskiya,dan shine yake hanani morewa,kuma daga yau inkika kuma tashina a bacci irin haka nida kene"ya faɗi yana shafo saman boobs ɗinta da suka fito ta saman rigar.


kai kawai suhaima take gyaɗa mishi dan ta ƙosa yasaketa ta sauka akan gadon,ayko yana sakinta tayi sauri ta sauka akan gadon,ta tsaya ta juya mishi baya tana gyara,wandonta daya yamutse.


idon shureim ne yasauka akan tudun mazaunan ta,mamakine ya kamasho,danshi be ɗauka sunkai hakanba jawota yayi ta dawo jikin shi,mutsu mutsu takeyi,amman ina ƙarfi ya gwada mata seda ya cire wandon dake jikinta,so yake kawai yaga ya suke inba wandon,itako suhaima da sauri ta kife akan gadon tana mishi kuka,


hannu yasa yataba,🤣laushi kamar fulawa,ba ƙaramin daɗi yake jiba dayake wasa da gurin,godiya yayiwa Allah ita yafi a ƙirga sabida bashi suhaima da yayi a matsayin mata.


ɗaukarta yayi suka shiga wanka,da kanshi yamata wankan,sannan yayi suka fito,kamar kullum dama inde suka shiga wanka har su fito idonta arufe yake,se taji sun fito take buɗewa.


ƙoɗar ɗakin yaje ya kulle sannan ya dawo yashiga shirya suhaimarsa.


dai dai lokacin daya kulle ƙofar kafilat ta iso ƙofar ɗakin,koda ta murɗa taji arufe ba ƙaramin bakin cikine ya kamata ba,jiki a sanyaye ta koma falo.


Shureim,ɗakin suhaima yaje ya zaɓo mata kayan da zata sa,sannan yadawo.


mini siket ne da riga wacce ko cibiyarta bata rufeba.


Koda yagama samata kayan shi kasa saka nashi yayi sabida kyan da suhaims tamushi,zuwa yayi ze rungumeta ayko ta kwasa da gudu,suka fara zagaye ɗakin sam taƙi yarda,ganin hakane yasa shureim komawa ya shirya,cikin riga da wando threequater,rigar farace haka shima wandon.


sake yunƙurin kamota yayi ayko nan suka shiga zuba tsere,ganin ze kamata ne yasa ta buɗe ƙofar ta fice da gudu,binta yayi,haka har suka iso falo,kafilat baki buɗe take kallonsu,


suko ko ajikinsu,shureim seda ya kama suhaima ya haƙura kan kujera yaje ya zauna sannan ya ɗorata akan cinyarshi yana mata cakulkuli,itako se gantsarewa take tana dariya,tasa hannunta ta wuyanshi ta rungumeshi,hakanne yaba fuskar shureim damar nutsewa cikin boobs din suhaima,itako duk cikin dariyane yasa tayi mishi haka.


Kirjin kafilat bugawa yake da ƙarfi,numfashinta har sarƙewa yakeyi,hakanne yasa tayi gyaran murya dan ta lura sam basu san tana gurinba.


Da sauri suka waigo suna kallonta,suhaima koƙarin sauka takeyi a jikinshi,amman ya hanata.


Hannu ya miƙawa kafilat suka gaisa,dan suhaima na zaune a jikinshi.


murmushi kafilat tayi sannan tace.


"ukti,yazakiyi wanka bayan baki gama girkiba,bafa haka yan nigeria sukeba"


kallon suhaima shureim yakeyi,yana karanto abu a idonta,waigawa yayi ga kafilat yace mata.


"ay ta gamane shiyasa tayi wankan,ko"ya faɗi yana kallon suhaima.


Kai suhaima ta ɗaga tana murmushi.


murmushi kafilat tayi sannan tace.


"wi matar taka kurmace ne,nifa tunda nazo gidannan banji tayi magana ba"cewar kafilat.


wani kallo shureim yabita dashi,sannan daga bisani yace.


"ba kurma bace,kawai kinsan yanzu jininta ya gauraya da nawane,to shine sarauta bazata barta tai maganaba"


baki kafilat ta buɗe tana kallonsu,suhaima ko murmushi taimata.


miƙewa yayi ɗauke da suhaima a hannunshi, kamar jaririya ya nufi dinning da ita,jiki a sanyaye kafilat tabisu abaya,


koda sukaje dinning,shureim akan cinyarshi ya zaunar da suhaima,kafilat na shirin zama yace mata.


"ya zaki zauna bakiyi serbing dinmu ba?"


Baki ta turo gaba sannan tace.


"Aƴ de kasan ba aladarmu bace yin hakan"


"Da kyau wato ku aladar taku,ta adafa azuba muku kucine kutashi kubar kwanon agurin ko?"Shureim yabata amsa.


shuru kafilat tayi,hakanan badan ranta yasoba ta fara zuba abincin,shureim da kanshi yadunga ciyar da suhaima har suka ƙoshi,sannan yamiƙe,da ita a hannunshi yakai dubansa gurin kafilat dake cin abinci yace.


"Yau a harami zamu wuni so ki gyara ko ina kamin mudawo"be jira amsartaba ya haura sama ɗauke da suhaima.


kaya suka sauya zuwa dogayen riguna,suhaima harda niƙab ya ɗaura mata,sannan suka fito suka fice daga gidan.


bame ganinsu beji sun burgeshi ba,koda suna ɗawafi,akwai masu karesu,kar a matsesu,amman hakan be hana shureim kaffa kaffa da suhaima ba,itako se adduaa take akan Allah yabata lafiya ya dawo mata da maganarta,shima shureim adduar yake mata.dan ya ƙosa yaji muryarta,dan sanda yaji muryarta tana cikin haukane,shiyasa ya matsu yaji.


Sungama ɗawafi sunyi sallah rakaa biyu,sannan suka nufi gurin shan zamzam,shureim shi yafara sha,sannan yayi addua yatofa acikin wanda ya ɗebowa suhaima yabata,tayi bissimillah tasha.


Tana gama sha,tana niyyar tayi hamdala a zuciyarta se ji tayi ta furta.


Alhamdulillahi,a fili.


da sauri shureim ya waiga gareta dan gasgata abinda yaji,itako jin bakinta yadawone yasa ta dunga hamdala ba iyaka.


shima shureim godiya yashiga yiwa Allah daya amsa adduarsu.


daga harami,siyayya yaje yayimata na kayan ƙwalama,guraren ɗebe kewa,yakaita,sosai taji daɗin hakan se gab da magriba sannan suka nufi gida.


muje zuwa.


surbajo for life.


🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*KANO TO JIDDAH*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀




Zahra Muhammad Mahmud


DA BAZARMU WRITERS ASSOCIATION.


*Dedicated to zahra bukar*




*31-32*




Suna isa gida ɗakinsu suka wuce,wanka sukayi sukayi sallah.


Ƙasa suka sauko domin cin abincin dare,suna zama ba jimawa kafilat tafito cikin ado me bayyana sura,murmushine kwance akan fuskarta,ta nufesu tana faɗin.


"Sannunku da zuwa,wlh yau nayi kewarku,gidan ba daɗi da bakwanan"


Suhaimace ta bata amsa itama tana murmushin tace.


"Allah sarki to ay yanzu rashin daɗin ya wuce tunda gamu mundawo"


Da sauri kafilat,ta juyo tana kallonta,ba komai ya firgitata ba sejin tattausar muryar suhaima tamkar ana busa sarewa.


Da kyar ta kirkiro murmushi tace.


"wannan hakane,kuzo muje kuci abinci,ammanfa sede kuyi haƙuri aykawa nayi aka siyo,danni ban iya girki ba"


Murmushi suhaima tayi shiko shureim miƙewa yayi kawai yanufi dinning ɗin binshi sukayi abaya.


Cin abincin sukeyi amman shureim yakasa ci sam abincin be masa ba,haka yay ta juya cokali acikin plate din batare daya ciba.


suka cin abincinsu sukeyi hankali kwance.


Bayan sun gama tun kamin kafilat tayi magana suhaima ta gyara komai tsaf.


Tana gamawa falo ta dawo ta zauna inda kafilat da shureim suke hira,duk da cewa kafilat ce kawai take zubarta dan shi Shureim kallon tv kawai yakeyi.


suhaima na zama ya maida kallonshi gunta,yajima yana kallonta,kana daga bisani ya miƙa mata hannu alamar ta taho.


Ba musu ta nufeshi tana zuwa kan cinyarshi ya zaunar da ita,janyota yayi ta kwanta a kurjinshi sannan yace mata akunne.


"nifa yunwa nakeji gaskiya kisan yadda zakiyi dani"


Kafilat har ƙara buɗe kunne takeyi dan ta ji me yake cewa amman bata jiyo komai ba.


itako suhaima cikin hanzari ta miƙe ta nufi kitchen domin sama masa abinda zeci.


Suhaima na tafiya kafilat ta miƙe tsam ta koma kusa da shureim ta zauna har cinyarsu na gugan juna.


Zata fara magana kenan,shureim yatashi yabar gurin,yanufi kitchen inda suhaima take ta ƙoƙarin dafa mishi abinci.


Ta baya yaje ya rungumeta yasa kanshi akan kafaɗarta yana ɗan rausayar dasu.


Duk yadda suhaima taso yasaketa tayi aykinta da kyau sam yaƙi sakinta,dolenta ta kyaleshi.


A haka har tagama girkin,dayake kitchen ɗin akwai dinning aciki,jera mishi tayi aciki.


Sata yayi dole sede ta bashi abaki,suhaima bata zaɓin daya wuce yin abinda yasata.


seda ya ƙoshi sannan ya kauda kai,gyara gurin tayi,sannan suka baro kitchen ɗin.


Duk abinda ya faru akitchen ɗin akan idon kafilat,kuma ranta sosai ya ɓaci.




Ɗakinsu suka wuce bayan sunmata seda safe.


Wanka sukayi sukasa kayan bacci suka haye gadonsu.


Kamar kullum yauma shureim wasa yakw da jikin suhaima domin rage shaawar dake damunshi.


yana tsaka da sucking boobs ɗinta,se ji sukayi an turo ƙofar da ƙarfi an shigo,da sauri shureim yaja bargo ya rufe musu jiki sannan yakai dubansa dan ganin wanne mahaukacine wannan.


Kafilat ce tsaye se tsuma takeyi tana kuka,gaba ɗaya bata cikin natsuwarta,kamar ma afirgice take.


Kamin yace wani abu se gani yayi ta hau kan gadon da suke,da sauri ta cikin bargo suhaima ta maida rigarta sannan ta cire bargon ajikinta ta dafa kafilat tana faɗin.


"lafiya kike kuwa me ya sameki"


Ido kawai take warewa tana nuna ƙofa tana haki,zuwacan ta zabura ta faɗa tsakiyarsu.


Da sauri shureim yamaida rigarsa dama da gajeren wando ajikinshi,tambayarta shima yayi me yasameta.


Amman makirar taƙi magana,ay beyi aune ba se jinta yayi acikin bargon ta rungumoshi da ƙarfi jikinta,duk azuwan tsoro takeji,


Tausayintane yakamasu su duka dan haka shureim yashiga ƙoƙarin kwace wa daga rungumar data yimasa,sabida yanaso yaje yaga abinda ya firgitata,amman sam kafilat taƙi sakinshi.


ganin hakane yasa suhaima zuwa ta kulle ƙofar ɗakin da suke ciki da key,sannan ta dawo ta shiga tofawa kafilat addua.


itako kafilat jinta jikin shureim,ba ƙaramin tada mata da shaawa yayiba,shi kuma dama already hankalinshi atashe yake dan yana tsaka da jin daɗi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login