Showing 3001 words to 6000 words out of 16870 words

Chapter 2 - SANADIN KIDNAPIING CMPLTD BY ESHAAT.txt

ESHAAT   

23 Dec 2024

2657

ke fadi.


"Umma naimiki alkawarin maidata gida cikin koshin lfy,karki mutu umma da safe zanzi nakaiki asibitin shikan don Allah umna ki rayu damu karki tafi ki barmu"


"Allah yay muku albarka"itacr kalmar data fito abakin umman,safwan najin sanda take kalmar shahada,zuwacan yaji sautin ihun rahama na kiran doctor ko baa fada masa ba yasan umma ta amsa kiran Allah.


Sharaf ya zube ajikin sanaya dake nanike da jikinshi wacce inbanda kukan tausayinshi babu abinda takeyi,koda ta tabashi babu numfashi atattare dashi.




Muje zuwa




Surbajo for life.
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
*SANADIN KIDNAPPING*
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€


*ZAHRA SURBAJO*


*Aisha Yar'aduwa natayaki murnar kammala book dinki me suna matar babana,Allah yakara basira sis naji dadin sadaukarmin dashi da kikayi ba kadanba,Allah yasaka da alkhairi yasa kifi haka,banji dadin cewa kindena book da kikayiba,pls sisto aduba kokenmu aci gaba😭😭😭*


*marubuciyar kawalli surbajo da marubuciyar beautiful zahra,naga books dinku ngd Allah yasaka da alkhairi yasa zumuncinmu ya dore,ngd sosai,ana mugun tare*


*Dedicated to Fatima Abubakar Radda*


*9-10*


Ihu sanaya tayi tashiga jijjigashi,amman ko motsi bayayi,wayarshi ta dauka ta kunna fitila ta haska dakin ba ruwa babu alamarsa.


Kuka take kashirban harda majina,tsoronta kar ya mutu ya barta,tunanine ya fado mata na cewa itafa doctor ce,hakanne yasa da sauri ta duka ta hade bakinsu guri guda ta shiga hura masa iska.


Sannu a hankali iskar ke shiga huhunsa ba jimawa yafara numfashi sama sama har numfashin ya daidaita,sam sanaya bata lura ya fara numfashi fa,ta dukufa gurin hura masa iska,jin taki dainawane yasa shima data hura ya huro mata,saurarawa tayi taji daga ina aka huro mata,sake yi yayi danta kauda tantama,


Dagowa tayi tana kallonshi gamida gyara gashin kanta me uban yawan daya musu rumfa sanda ta dukar da kanta.


Da sauri ta mike cike dajin kunya,shiko ya kasa koda mikewar halin rasuwar mahaifiyarshi shi ke damunsa,ga ciwon kafarsa dake damunsa.


Yana kwance inbanda hawaye ba abinda yakeyi,tabbas rayuwarsu nacikin wani hali na rashin ummansu,


Sanaya shuru tayi itama tana tayashi kukan,idonta ne ya sauka kan kirjinta,wata wawiyar kara ta saki gamida sa hannu ta kare.


Duk bidirin da akeyi se yanzu ta lura da babu riga ajikinta,gaba daya kunyace ta kamata,ashe haka ya daukota daga gurin oga jagan batare daya dauko mata rigar taba.


Safwan kallo ya bita dashi gamida mikewa dakyar ya zare rigar jikinshi ya mika mata.


Da sauri ta amsa ta saka,har lokacin bata dena jin kunyarba.


Haka suka kwana dashi da ita adakin,a takure,yayinda ita tasha baccinta,shiko yana zaune kafa tasashi agaba


Da garin Allah ya wayene,sanaya ta lura da wukake masu kama da aska dake rataye ajikin bangon dakin,da sauri ta saukosu,dukda bata da garanti gameda tsabtarsu amman yazama dole ta taimaka masa dan yasamu sassauci.


Alokacin bacci ya fara daukarshi,matsawa tayi kusa dashi ta kafa kafar dake ciwo,tashiga kokarin ciro masa bulΖ™et din da aka harbeshi,


Azabar data ratsashine yasashi yatashi afirgice,da sauri ta dago tana dubanshi,fahintar abunda takeyi yasa ya koma ya kwanta ya runtse idonshi ita kuma taci gaba.


Wayyo azaba haka safwan ya daure,ita sanayan dake cirowan itace ke kukan,ahaka tasamu ta ciro masa da kyar.


jini ne yafara zubowa da sauri ta yagi kasan rigar data saka,ta daure masa kafar,


wani zazzafan zazzabine ya rufeshi,rasa yadda sanaya zatayi tayi,gashi tana tsoron bude kofar,karta bude taci karo da wani abun.


Dataga de ba sarki se Allah dole ta bude,safiyace itatuwa se kadawa sukeyi, ahankali tasa kanta waje.


Ganin ba kowane yasa ta fice daga dakin gamida jawo kofar.


ta fara tafiya kenan taji sautin tahowar mota,da sauri ta boye bayan wata bishiya,


Bin mitar tayi da kallo se taga tayi parking,ba jimawa se taga na ciki sun fito sun bude bayan boot sun fito da ghana must go guda biyu sun ajiye agurin,gamida kiran waya dataga dayan yayi.


"Hello,ga kudin fansar sanayan nan ankawo,dan haka kuyi hanzarin sakota don Allah muna bakin titi muna jiranta"yana kaiwa nan ya kashe wayar,suka juya suka nufi mota.


Da gudu sanaya ta fito zata bisu,se kuma ta tuno da Safwan,tsayawa tayi chak,tana kallonsu har suka bace.


Jikinta na bari ta isa gurin kudin,da kyar ta iya daukar jakunkunan,ta ruga zuwa dakin da safwan yake.


A firgice ta shiga dakin ta maida kofar ta rufe se zare ido,take.


Dagowa yayi da kyar yana kallonta,gamida mikewa da kyar.


A rude tai masa bayanin komai,shuru kawai yayi yana tunanin abinda ya hanata binsu bayan tasan ita suke nema.


Haka suka wuni gurin bame cewa kowa komai,har yamma tayi hankalin safwan nagurin gawar ummanshi,da rahama,ga yunwa da sukeji shida sanaya.


wani buhu yagani cikin dakin da sauri yasata ta bude srga dankalin hausa aciki.


ay daga shi har ita haka suka haushi da ci ba kakkautawa.


Suna tsaka Da cinr suka fara jiyo karar harbi gamida karar helikwafta a sama a firgice sanaya ke kallon safwan wanda shi ko ajikinshi.


Tawagar gomnane dama yacr in jamian tsaro sukaji shuru baa sakotaba subude wuta,


Kamin wani lokaci tuni ankamo yaran jagan dashi kanshi,koda aka nemi sanaya,cewa sukai safwan yamata fyade kuma ya gudu da ita.


Afkawa jamian tsaron sukayi cikin dajin nemansu kokadan basu kawo suna cikin wancan dakin da suke hangowa ba


Acan daki ko fada akeyi tsakanin sanaya da safwan.


"kifita kibi yan uwanki"cewar safwan cikin fushi.


"don Allah ka kyaleni,wlg bazan ita tafiya na barka ba,kana bukatar taimako,pls kabarni tare dakai"


"bana bukatar taimakon ki ki fice kawai nace"


Kuka tasa masa tana rokonsa yabarta amman fafur yaki yarda,daga karshema wurgata waje yayi da kudin uban nata ya kulle kofar.


Komawa yayi ya kwanta yana cigaba da kukan rashin ummansa,hadarine ya taso me karfi iska se kadawa takeyi,ba jimawa ruwa ya tsuge kamar da bakin kwarya.


Wundon dakin a bude yake dan haka feshin ruwa na shigowa,yayi iyayinsa ya kulleshi tacikin dakin avbun ya gagar dan haka bude kofar yayi da nufin kulle wundon.Sanaya yagani t
saye cikin ruwa ya mata shegen duka se kuka takeyi.


Sosai ta bashi mamaki,kulle wundon yayi sannan yasa hannu ta janyota zuwa cikin dakin ita da kudin.


muje zuwa.


Surbajo for life.
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
*SANADIN KIDNAPPING*
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€


*ZAHRA SURBAJO*


*My Humy luv ga gaisuwarki,ina sonki irin sosai dinnan,ina yinki sisto Allah yabarmin ke kijima ki karko,Allah yakara basira Surbajonkice for lifeβ™₯β™₯β™₯pls kimana typingπŸ™πŸ˜πŸ˜in yaso ni nayi me wuyar wato posting😜*


*Dedicated to Fatima Abubakar Radda*


*11-12*


Sumi sumi ta shige dakin se digar ruwa takeyi,guri ta samu ta tsuguna.


Haka kawai ran safwan yadunga masa daci sabida dukanta da ruwan yayi.


"Baki da hankaline zaki tsaya awaje ruwa na dukanki?"ya tambaya rai abace.


Jikinta har bari yake ta duka agabansa tace.


"Don Allah kayi hakuri,kaine ka koreni ni kuma bazan iya tafiya na barka ba,kuma alkawari kayiwa umma cewa har gida zaka maidani lfy,"tayi mgnr hawaye nabin fuskarta.


Shuru yayi yana kallonta,wato ya fahimci yarinyar irin tabani kaga sarkinnance,wato shagwababbiya ta ajin farko,dan ya lura kuka ba wani abu bane me wuya agurinta.


Maganartace ta dawo dashi daga tunanin da ya tafi.


"In har ka yarda bazan cutar dakai ba kabani aron wayarka inyi kiradon Allah"


Ba tare dayayidogon tunani ba yamiko mata wayar.


jikinta na bari,ta amsa tasaka number munaya,ta jima tana ringing kamin munaya ta dauka.


"karki kira sunana ko kiyi ihun murna,sanaya ce"cewar sanaya.


Zumbur munaya tamike zaune,ji take kamar amafarki,sanaya na kiranta,cikin kuka da zakuwa tace.


"My Sweetheart kina inane don Allah?"


"Ba shi zaki tambaya ba,yanzude nan da awa biyu inason ganinki a cikin dajin kudaru,kitahomin da abinci da kayan sawa both maza da mata,sannan kitahomin da first aid box da drip da da da da😊"


"are you mad sanaya how can i do so,ni na kawo kaina halaka,,pls tell me ina kike ina kuma gayen da ya miki fyaden?"


Sosai batun yaba Sanaya mamaki,amman setace mata.


"in har da gaske kina sona,kizo kisameni kamar yadda nace,inkuma kika bari wani yasan munyi mgn nidake babu yafiya har abada"kit ta kashe wayar tana share hawaye.


Munaya tuntsurowa tayi daga kan gado ba shiri,da yake doguwar rigace ajikinta takalmi kawai ta zira,ta dauki key din motarta,cikin sanda ta nufi dakin sanaya,ta dauki kayanta tasa ajaka,sannan ta fito ta nufi part din yan ayki,abinci tasa suka hada mata me rai da lfy,a kuloli.


Daki ta koma ta dauko first aid box din sannan ta nufi parking space,bude motar tayi ta zuba kayan aciki sannan ta shiga ta tada.


Masu tsaron lafiyartane suka nufoto da gudu,da sauri ta dakatar dasu da cewa.


"gidan naigbours dinmu zan shiga,no need ku biyoni"tana kaiwa nan taja ta fice a gidan da mahaukacin gudu.


Lekawa sukayi sukaga tadau wata hanyar dabam,da gudu suka kira dad dinta suka sanar dashi,


Ayko gurin sakkowa daga stairs har gangarowa yayi sabida tsabar kidima,tsawa yadunga dakawa masu tsarin gidan,inda yabasu umarnin binta abaya.


Munaya gudu take bana wasa ba,dan tuni ta tsaya awani pharmacy tasai sauran kayan,gamuda kayan mazan da sanaya ta bukata.


Tafiyar awa daya da rabice ta sadata da dajin,da yake yamma ce yasa tashiga cike dajin tsoro.


Wayar da sanaya ta kiratata shiga kira,nanfa sukaita mata kwatance,tasha wuya kan ta gano wannan daki.


parking tayi ta fito taje ta fara kwankwasa kofar gamida kiran sunan sanaya.


Da gudu sanaya ta bude kofar ta rungumeta tana kuka.


cikin dakin suka shiga inda safwan ke kwance kafa ta kumbura tayi suntum😭


Cike da mamaki munaya ke kallonsu.


"sanaya waye shi,me kukeyi anan?"


"Shine wanda ya ceceni daga halaka,nan shine inda muka fake"daga haka ta kwashe komai daya faru ta shaida mata.


Sosai munaya take kuka na tausayin safwan,shide kallonsu kawai yakw,yana mamakin tsananin kamanninsu.



Abincin sanaya ta fito dashi,ta taimakawa safwan yatashi,ta shiga bashi abaki,tana hawaye,cin abincin yake ayunwace,har seda ya koshi.


Munaya dakw gefe tuni ta fara kukan tausayin yaruwartata,dan duba daya taimata ta gane ta fada tarkon son wanda bedace tasoba.


seda yaci ya koshi,sannan suka hadu su biyu sukai masa dressing kafar tasa yasha azaba,dan har ihu seda yayi,munaya ce karfin aykin dan sanaya inbanda kuka ba abinda takeyi.


Allurar bacci munaya tai masa,sannan ta daura masa drip,tuni ya bingire agurin yana bacci.


da sauri munaya ta kama hannun sanaya tace


"to taso mu tafi gida,sanaya nan gurin bedace dame matsayi irin naki ba"


"wlh sis bazan fito adajinnanba hat se ranar da hero yaji sauki,da kanshi ze kawoni gida dan haka kitafi kawai ngd da taimakonsa da kikayi"


Duk yadda munaya taso tafiya da sanaya dole ta hakura ta tafi ta barsu,


A hanya taci karo da wanda aka turo nemanta dan haka rankayawa sukai zuwa gida tare.


Muje zuwa


surbajo for life.
[08:57, 1/6/2018] β€ͺ+234 813 454 0705‬: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
*SANADIN KIDNAPPING*
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€






*ZAHRA SURBAJO*




*Where are you my other halfπŸ—£Hauwau Muhammad Danjuma N,B,S,?here is your page,thanks for the visit,i hope you arrived home safely,Surbajo love you so much,always remember this my sweetheart,Don"t cry in Love coz 4 whom u r crying does not deserve ur tears & the person who deserves it will never let u cry!!!ana uhibbuki hubban shadidan,my suruka(Amaryar yusuf)β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯🀝*


*Dedicated to Fatima Abubakar Radda*




*13-14*




Haka sanaya taci gaba da kulawa da safwan,tare da taimakon munaya dake kawo mata ziyara a boye.


ko kadan kulawar sanaya bata burge safwan,shi burinshi yasamu sauki ya maida ita gaban iyayenta kamar yadda yayiwa mahaifiyarshi alkawari.


Kimanin sati guda kenan,jamian tsaro kullum cikin neman safwan suke da sanaya,amman koda wasa basu gansu ba.




Zuwa lokacin kafar safwan tayi sauki,dingishi kawai yakeyi shima ba sosai bane.




Sanaya ce zaune ta takure agefe tana kallan safwan yana waya da rahama,sosai yake burgeta,musamman dan karamin bakinshi,kamar ba namiji ba.




Batai auneba har ya kamata tana kallonshi,da sauri ta dauke ido ta fara soshe soshe alamun jin kunya.


Mikewa yayi ya dauki jakunkunan kudin,ya fitar dasu waje sannan ya leko yace mata batare daya kalleta ba.


"uwar yan kallon kwaf,seki fito mutafi"


Mikewa tayi jiki asanyaye dan ko be fada mata ba tasan gida ze maida ita.


fitowa tayi tana turobaki gaba,tana shirin yin kuka,


shiko ko ajikinsa haka ya dauki kudin suka kama hanyar da zata sadasu da bakin titi,


sundan jima suna tafiya kan suzo bakin titin,shatar mota ya daukar musu zuwa kaduna,har lokacin sanaya bakinta a ture yake.




Sun iso kaduna lfy,inda kai tsaye unguwar rimi suka nufa inda anan gidan nasu da sukafi rayuwa aciki yake.




isarsu tayi daidai da fitowar gomna zashi gidan gomnati dake kashim ibrahim house.


Sanaya ce ta fito sannan safwan,akan idon mahaifinta hakan ta faru,a gigice,yacewa direba ya faka.


Tun kan agama tsaida motar ya fice,dama tuni masu tsaron gidan sun kama safwan,


da gudu sanaya tayi jikin mahaifinta tana kuka,runfumeta yayi kam kamar zaa kwace masa ita.




Janta yayi zuwa cikin gida,yayinda yabada umarnin a shigo da safwan.


Nanfa hayaniya ta kaure,dan safwan ware kwanji yayi ya kwace daga rukon da aka masa.


takawa yayi yaje gaban gomnan,ya finciki hannun sanaya,ya kamo na gomnan yasa aciki yace afusace.


"Banyi fatan,sake saka a idona ba firauna,ga yarka nan nadawo maka da ita cikin aminci,ashawarce kadunga adana duk abinka dakasan yanada muhimmanci,dan nan gaba in na dauka bazan dawo dashi ba"


Daukeshi da mari gomnan yayi,sannan yace cikin fushi.




"dama kaine karen daya ketawa yata mutunci?kaine karen,daya hana iyalina sukuni?dole na hukuntaka daidai da abinda ka aykata"




"karnukan zasu kara yawa,da zaran nazo gidanka akaro na biyu na kara yin haushi"cewar safwan,ya juya a fusace ze bar gurin.


"hey dakata dan samari,ay ban sallamekaba,zaka bar gurinnan ne kawai idan nai maka umarni"cewar gomna.


Batare daya waigoba ya bashi amsa.


"sanda nazo ba umarninka nabiba,dan haka zan koma vatare dana jira umarninkaba,in kuma akwai wanda kake tunanin ze tsaidani inason ganinshi"




Nuni gomna yayi da hannu kawai,ay kan kace kwabo tuni sojoji sunyi kan safwan.


Da wata razananniyar kara sanaya tace musu.


"ku dakata!!!!!"


Cak suka tsaya,takawa tayi taje gurin safwan din,tana zubar hawaye,ta duka agabansa tace.


"kai namijine safwan,kayi rawar gani a rayuwata,bazan taba mancewa dakaiba,don Allah ka manta da abinda ya faru,sabida kar ko nan gaba in nemi alfarma agurinka ka kasa yimin sabida laifin babana,katafi cikin aminci babu me tabaka"




Shuru yayi yana kallonta,daga karshe yasa kai ya fice daga gidan batare da kowa ya tankashi ba.


mikewa tayi da gudu ta nufi jikin mahaifinta tana kuka,rungumeta yayi,ya nufi cikin gidan da ita,mahaifiyartace ra taso da gudu ta rungumeta,tana hawayen farinciki.




Kamin wani lokaci tuni gida ya cika da yan uwa da abokan arziki sunzo tayasu murna,ba abinda yafi va gomna mamaki kamar ganin kudin da aka dawo masa dasu baa taba ba.




Acikin masu zuwa murna harda Shaheed yaron abokin daddy,wanda aka tsaida mgnr aure tsakaninshi da sanaya,sabida son juna da sukeyi.


Ada un akace ga shaheed,sanaya rasa inda zata sa kanta takeyi dan murna,dan so tari kan yafito daga mota,tuni ta isa gareshi.


Sabanin yau,da tanajin muryarshi ta lumshe ido alamun bacci takeyi.


Shigowa yayi cike da murna,gaba daya yayi baki ya fada sabida rashin sanaya,ko yanzu ma doguwar rigace kawai ajikinshi ya nΖ΄fo gidan.


Kusa da ita yaje ya zauna yana kallon yadda ta dan rame gamida yin duhu,jiyayi ranshi ya baci,gamida tausayinta daya kamashi.


hannu yasa ya shafo kanta,ya furta a hankali.


"i miss you my pretty,nagodewa Allah da kika dawo cikin koshin lfy"


duk abinda yake sanaya najinshi Tade yi shuru ne,dan ita yanzu ko kallonshi bata son yiπŸ€”




muje zuwa




kuyi hakuri na rashin jina tsawon lokaci, nayi bakine daga gida,so na basu dukka lokutanane,yanzu zaku ci gaba da ganina akan kari ngd




Surbajo for life
[08:57, 1/6/2018] β€ͺ+234 813 454 0705‬: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
*SANADIN KIDNAPPING*
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€






*ZAHRA SURBAJO*






*Gaida me gaisheka ko baze amsa ba,my Bilyn shantali,wannan shafin nakine,ngd sosai da yadda kike bin rubutuna kuma kike fahimtar bambacin dake tsakanin nawa dana saura,ina sonki bily Allah yabarmu tare*


*Dedicated to Fatima Abubakar Radda*




*15-16*




Haka ya gaji da zaman jiran ta farka ya tafi,amman badan ransa yasoba.




Yana fita ta farka,tabi bayanshi da kallo,runtse ido tayi hawaye nabiyo fuskarta,na tausayinshi,dan tasan yana sonta,ita kuma yanxu ba sonshi aranta.


Safwan yana barin gidan gidansu ya nufa,inda yasamu kawunnans na kauye sune sukazo suka sallaci gawar ummansa suka mata sutura.


Yau sadakar bakwai shiyasa yasamesu a kofar gidan,suna ganinshi sukayo kanshi da tambayoyi.


"safwanu ina ka shiga tsawon wannan lokacin?"cewar kawunsa.


Kasa mgn yayi kawai se yasa kuka,nanfa sukayo kanshi da rarrashi,dan sosi ya basu tausyi.


Rahama na ganinshi da gudu tajeta rungumeshi,tana kuka,ranar mutuwar sbuwa ta dawo.


Koda aka rkashi kabarin umman be baro gurinba se da magrib,yana ta kuka gamida yi mata addua.


Haka rayuwa taita tafiya har akayi sadakar arbain din ummansa,yana fita yayi aykin karfi dan yakawowa rahama abinci ko kadan be barinta da yunwa.


A nashi bangaren kuma gomna yasha alwashin se yaga bayan safwan,dan beci bulus ba,yanajin tsanar safwan a zuciyarshi kamar yadda bawa ya tsni mutuwa.


Sanaya rabuwarta da safwan yasa ta koma so silent,in banda tunaninshi ba abinda takeyi,a nsu tunanin iyayenta da gaske ne safwan yamata fyade,shiyas mummyn ta ta maida hankali gurin dirka mata magunguna domin rufuwar asirinsu




Sanaya ce rike da wayarta,ta buga uban tagumi,tanaso ta tuno wani abu.


zuwa can naga tayi saurin fara danna numbobi a wayar tata,ba number kowa tasa ba seta safwan.


wacce ta jima da haddaceta tun suna daji.


bugu daya biyu ya daga.


"slm wa ke mgn"ya fada batare da damuwar komaiba.


Jin muryarshi ne ya haddasa mata bugun zuciya,da kyar ta iya cewa.


"Hero sanaya ce"ta fada a tsorace.


Mamakine ya kamashi,na inda ta samu number shi.


batare da mamakin komai ba yace.


"oh sanaya,sannunki ykk"


Tunda sanaya take bata taba jin bakin da ya kira sunanta daidai ba kamar safwan,runtse ido tayi wani farinciki na ratsa ta.


"lfy launake,ya dadin hakurun umma?"


"mun gode Allah"


"Allah yajikanta"


"Amin"


Shuru ne yabiyo bayan hakan.


zuwa can de ta sake cewa.


"ina rahama?"


"Tana gida"ya bata amsa.


sake rage murya tayi sannan tacd.


"kai kuma kana ina?"


"ina gurin kasuwanci na"


"wanne irin kasuwanci"ta tambaya .


Tambayoyinta sun fara isarshi dan haka cemata yayi.


"ngd ko sanaya,se anjima"kan tayi mgn ya kashe wayarshi.


kifewa tayi akan gado tana share hawaye,tabbas tasan safwan baya sonta,amman ita kuma shine rayuwarta,zatayi duk me yiwuwa wajen ganin ta mallakeshiπŸ€”


Tana kwance tana kukanne kuran shaheed ya shigo wayarta,a fusace ta dauki wayar tace.


"To uban yan naci,me kake nema kuma?"


ita kanta batasan sanda mgnr ta fita a bakinta bs,shiko shaheed wayarcr ta kusa faduwa a hannunsa sabida tsabar kudima da jin sunan data kira shi.


"Sanaya nine uban yannacin?"ya tambaya.


"Eh"ta bashi amsa gamida kashe wayarta.


Jirine ya soma dibar shaheed da sauri ya nemi guri ya zauna,tashin hankalin daya shiga baze faduba


dama shi ya lura tunda sanaya ta dawo gaba daya ta sauya masa,dan haka ze yiwa dad dinshi mgn ayi saurin yi musu aure,dan yana tsoron rasata.


Ba comments a whatsapp,but Facebook abun se godiyar Allah
su sunayi sosai.




muje zuwa




surbajo for life
[11:11, 1/6/2018] β€ͺ+234 813 454 0705‬: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
*SANADIN KIDNAPPING*
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€






*ZAHRA SURBAJO*






*AUNTY RUMAISA LAGOS,MACE ME FARAR ZUCIYA DA KYAWUN NIYA,A MASOYANA INNACE DAYA TO TABBAS ZAN AMBACEKI A BIYU,SHAWARWARINKI GARENI SUNAMIN DADI,KUMA IN NABI SUNA MIN RANA,INA SONKI SOSAI AUNTY NA,ALLAH YA RAYA MANA ZURIA,YABAR MU TARE DA MAZAJENMU CIKIN SO DA AMINCI,LOVE YOU SIS WITH ALL MY HEARTβ™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯β™₯*




*Dedicated to Fatima Abubakar Radda*




*17-18*




Sanaya ranar wuni tayi kulle adakinta tana kuka dan safwan ya kashe mata waya.


Shaheed ko Allah Allah yake dad dinshi ya dawoya sanar dashi aje nema masa auran snaya cikin satinnan,tunda sun kwashi tsawon shekaru uku suna soyayya.




Mahaifin shaheed na dawowa ya tare shi da maganar,murmushi kawai yayi yace.


"son ba ko kunya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login