Showing 36001 words to 39000 words out of 39554 words

Chapter 13 - AKWAI LOKACI Book 2 end BY UMMU AFAN .pdf

02 Jul 2025

2112

suna kasa metsarki tun bayan faruwar alamarin nan suke
saudiya

Suna ta ibada da Neman yafiya agurin Allah

Daddyn Hakeem suna waya sosai dasu danshi yake musu komai shida Hakeem


Daddyn Hakeem kuwa shiyake sanar da su zancen auran meenat da wan husnah

Sosai suma sukaji dadi sukasa albarka

To shine yanzu suke shirin dawowa saboda auran meenat




***

Ya shamsu Yakoma gida lafiya anty kubra ta tarbeshi da murnarta takai mishi ruwan wanka

Yayi wanka yaje part din su umma sukaci abinci da shi ya shamsu indai badasu umma yaci
abinciba anaci anahira kamar dai yadda suka saba ada


Sunyi shirin kwanciya sai akakira wayar yashamsu
Yace kubra tamiko mishi

Anty kubra tayi murmushi ganin wayoyi biyu a aljihunshi

Takwaso duka tace honey wannan wayarfa batareda yakalleta ba yace nawane

Tace amma dai wayartayi kyau tana danna screen din wayar wani hoton meenat ne ya bayyana
ajiki tayi kyau kuwa

Cike da mamaki anty kubra tasake kallon wayar tace lalle ma namiji kaman bashinake ta
matsamai yaje gurintaba


Ganin ta tsaya kallon wayar yace kikawo min mana Honey

Kafin kubra tayi magana har ankira wayar ya shamsu akarona biyu


Kubra Tamika mai yaga lovely sister husnah kenan
Bayan tamishi yagajiyar hanya tace yaba anty kubra itama suka gaisa tace abawa kanwarta
Suka gaisa da meenat


Kafin husnah takarba anty kubra taba ya shamsu wayar husnah tace yaya shine baka ba
meenat wayarta ba itakuma takasa maka magana ko


aikuwa ya shamsu yatashi daga kwancen dayake yace subhanallah ai nazaci tadauka nema

amma gobe zan bayar akai mata
Husnah tace OK kasan zama bawaya ba dadi

Sukayi sallama Ya shamsu yakai kallonshi kanwayar dake hanun kubra yace wallahi basan
nataho mata da wayaba
Honey


Kubra tayi murmushi tace badamuwa ai hakan ma yanuna min kai karbi meenat sosai Allah
yabaka ikon aldalci atsakaninmu


Ya shamsu kunyar anty kubra ce ma shitakamashi Dan yasan bashida bakin kare kansa


anty kubra talura da hakan yasa tashiga mantardashi wanann kunyar




****

Rana bata karya yaune daurin auren SHAMSUDDEN DA AMINA




next page 踫

Your comment is needed fans


Love you all


踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫
[06/05, 11:24 AM] UMMU AFAN �: 潤潤潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤
潤潤潤潤

潤潤潤
潤潤
潤潤


BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM



STORY & WRITTEN
BY
THE SPECIAL AUTHOR /WRITER

UMMU AFAN 踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫




�FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION�

�F.C.T.W.A.�



�HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION�


潤I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER MAMA AL'AMIN
Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar
zumunci潤��������������





潤AKWAI LOKACI 潤




潤 PAGE 161 to 162潤

YONG PROF yayi rawan gani sosai Dan abinda yawa meenat shiyawa anty kubra colour ne
kawai ya ban banta su


Anyi biki an watse kowa Yakama gabanshi Husnah tayi tayi Hakeem yabar takai amarya yace
Sam baiyadda tabi rubibiba kar ature mishi hancin baby


Sosai taji haushi amma haka ta hakura ba yadda zatayi

Su anty Aisha matar Ahmad da su hajiya rukayya suka kai amarya gidan mijinta dake kano

Tarba sosai aka musu yan kawo amarya sunji dadin tarbar sosai komai cikin girma akayi shi



Yarage saura amarya itakadai adakin ta bakowa
Can anty kubra tashigo tace sannu dazuwa kanwata Dan Allah meenat wannan kunyar kirageta
mijinkifa ba maison kunyabane


Kizage kinuna wa mijinki so yadda shima zaisan yes yayi amarya karkiji kunyata munzama daya
tunda yanzu mundawo karkashin adalin miji kamar mijinmu Dan haka kirage indan nine wallahi

Dazuciya daya nake tare dake kanwata fatana Allah yahada kanmu muhadu mufaranta ran
mijinmu banda jin zugan kawaye da zuciya zasu kaimu subaro mu ne kawai

Kinji ko meenat tadaga kai tace insha Allah anty na
Nagode da kaunarki gereni


Anty kubra tace ba komai yanzu kitashi kikara gyarawa kafin angon naki yashigo

Meenat taki tashi anty kubra data lura bazata tashi ba

Tayi murmushi ta tashi tamata sallama tafita



Kubra nakomawa dakinta tafashe da wani kuka mai ciwo yauce rana tafarko dazata kwanta

batareda mijinta basa raba shinfida saidai idan tafiya yayi


Yau gashi zama sufara raba kwnane dawata

Tace ya Allah kasan niyyata na alkairi Allah kabamu zaman lafiya da mijinmu kasa yazama
shine mujinmu a aljanna


Ta kashe wutar dakinta ta kwanta

Ya shamsu yana shigowa direct bedroom din kubra ya wuce yanshiga yasameta tana bacci
Wanda azahirin gaskiya ba bacci takeba batason ganinsane kawai


Ya shamsu zama yayi dai dai kanta yana shafa gashinta
Yace Allah yamiki albarka matata

Allah yasa kece uwargidata nagidan aljanna

Kinsadaukar da komai saboda ni

Nima ba abinda bazan iya yiba saboda ke

Allah yabarmu tare mutukaraba


Ya manna mata kiss agoshi


Yafita zuwa bedroom dinshi yayi wanka yasa kayan bacci aiko yanagama shirin kwanciya ya
kwanta abinshi tare da kara karfin AC din abinshi sai muce yashamsu asuba tagari ango



Meenat dama tasan ba lalle yazoba Dan talura saitayi da gaske kafin tadan samu hankalinsa

Ta tashi itama tayi shirin bacci takwanta



Umma kuwa suna hira dawata aminyarta
Maisuna hajiya zulai

Hajiya zulai tace nikuwa hajiya anya kinlura da yarinyar nan kuwa khadijah dakyau kuwa


Umma tace a a lafiya kikace haka
Hajiya zulai tace ai daga yarinyar nan tana da juna biyu

Bakiga yadda ta dashe tayi kyau ba cikin idonta zaki duba dakyau zakiga zahiri

Umma tace nikaina naso nazargi haka
Saikuma nace yaran yanzu da suke Neman cikin ido a rufe
Da cikin ne zadasu sanar dani


Hajiya zulai tayi murmushi tace aiko dai daga shamsu har khadijar bazasu iya ba yarane masu
kunya


Umma tayi murmushi tace allah nagode maka daka nufemu daganin wannan Abu Allah ka
tabbatar da zarginmu akan kubra


Hajiya zulai tace saikiyi kuma wani zargi aiko kaffara bazanyiba yarinyar nan cikine da ita Allah
dai yaraba lafiya

Nan sukayi ta tattaunawa tasakaninsu



****
Washagari da asuba meenat tashi tashiga kitchen tafara aiki anty kubra kuwa tanayin sallah
gajiyar biki yasa bacci yakwasheta a sallayar


Meenat tagama komai tashirya a dining din falon su umma nan taga anacin abinci

Kafin tawuce zuwa dakinta donyin wanka


Anty kubra kuwa farkawata tayi dasauri ta kalli agogo taga taga takwas saura salati tayi

Cikin sauri tafita zuwa kitchen ko hijabin ma bata tsaya cirewa ba

Tana zuwa falo taga kan dining anjera komai takarasa da mamakinta ta bubbude

Tace tomehakan yake nufi kenan
Duk yadda akayi honey ba adaki sa takwana ba


Ta wuce bedroom din ya shamsu tana shiga taga yana kwance abinshi

Jinbudewar kofar yasa ya shamsu ya farka sukayi ido hudu da juna ya ware hanunshi wai ta
taho

Kubra ta nuke kafada ya shamsu tashi yayi dasauri yace wayatama min baby na

Kubra tace yanzu kayi adalici kenan kabar yarinya ta kwana itakadai tana Bakuwa


Ya shamsu yayi murmushi yace hoo kubra rigima
Yatashi yazo yakamota yace kinsan namanta ma sai yanzu da kika tuna min

Kubra ta kalleshi da mamaki tace yanzu akawo maka amaryar kace wai kama man daita

Sakeni Dan Allah honey gaskiya baka kyauta ba su haka sukewa husnah ba duba wannan
hallaci nasu karikemusu yarinya dakyau

Ya shamsu yarungume kubra yace am sorry NY wife nayi tunanin zato zo nan ne

Tace amma kace min kaman ta yasosa keya yace a banmantaba

Yayi murmushi yanayin yadda yake maganar yabata dariya sosai atare suka fasheda da dariya


Tace Dan Allah yau ka gaiyaceta dakin nan dakanka Dan taji itama kadamu daita

Ya shamsu yayi murmushi yace yadda kikeso haka za ayi madam tayi murmushi tace kaje
kashirya muje muyi break tagama komai yace wa

Kubra tace kanawata mana
Ya shamsu yayi murmushi yace to zauna kijirani nafito
Kozaki tayani

Kubra tayi murmushi tace ai kodaya bazanyiba honey

Nima wanka zanje nayi kakira kanwata tatayaka

Tana fadar haka yafada bathroom abinshi

Kubra kuma takebe baki tayi waje abinta

Wanka sosai meenat tadauka tayi kyau sosai abinta


Kubra ma tadau gayu abinta tayi kyau sosai ba kadan ba

Meenat ganin kubra yasa taraina kanta
Dan ganin kubra tamata zarra

Kubra da murmushi tace sannu da aiki kanwata amma fa kinyi laifi

Meenat tadago dasauri ta kalleta kubra ta ce hakkina nane nabaki abinci yau my kanwa meyasa
kika shiga kitchen batareda da la'akari dake amarya bace


Meenat murmushi kawai tayi tace bakomai anty aikomai namiki banfadi ba

Kafin kubra tayi magana umma tafito suka gaisheta ta amsa sosai tace inashi shamsun kubra
tace
Yana zuwa yanzu nakirashi umma tace kuci abinci mana kinyi shiru

Kubra tayi murmushi tace to umma aike muke jira

Umma tayi murmushi tace o ni kam zanga ranar dazaku girma keda shamsu wai kuce saida
umma kwaci abinci
Takarasa maganar tana murmushi


Kubra tace umma ai munriga munsaba ne
Ya shamsu yashigo da sallamarsa umma yagaisar kafin yace umma Abba yafitane tace yafita
yanzu yanagama karyawa


Ya shamsu yace amma yayi sammako dayawa
Umma tace ai suna dataron dattawan unguwane yau


Shamsu yace OK hakane natuna yaja kujera yazauna

Ya kalli kubra yayi murmushi yace kekuma bagaisuwa

Kubra tace bayan Wanda nama dazu
Kafin yayi magana meenat tace yashamsu ina kwana

Ya amsa batareda ya kalleta ba abin yaba umma kunya danta Lura ko kallon ta baiba


Ya shamsu kam azuciyarshi hamdala yayi daya bashi mata kaman nashi Dan harga Allah
sunmishi kyau dukansu




****
Da daddare bayan sungama dinner meenat ta tafara tashi tayi musu saida safe umma tace
amina har kingudu kenan

Meenat tayi murmushi tace umma ai ina bacci da wurine shiyasa


Umma tace shikenan jeki kwanta abinki Allah yamaku albarka yabaku masu yimuku abinda
kuke mana


Ya shamsu yabita da kallo ta wutsiyar ido

Umma na kallonshi murmushi kawai tayi anty kubra ma tayi musu saida safe

Sai wayajen goma ya shamsu yayi yatafi bedroom dinshi bayan yagama shirin baccin shi daga
shi sai gajeran wando

Yadauko aikinshi yafarayi a laptop
Can dai yaji wani kasala yasaukar mashi

Shifa baisaba rabuwada matarshi ba itakuma wannan yarinyar baiga alama zata zo ba

Waya yadauka ya Dial number meenat akaro nafarko dayafara kiranta
a waya kenan

Meenat cikin bacci taji kiran wayarta
Ta lalluba tadauka kawai akunne tasa batareda taga sunanba

Mur yar ya shamsu taji aikuwa ta wartsake sosai

Yace kihado min coffee kikawo min dakina

Tace to cikin sanyin jiki

Hijabi kawai ta nema yasa akan sleeping dress dinta

Tayi hanyar kitchen cikin minti biyar tahada mishi tayi hanyar data ke tunanin nan ne dakinshi

Da sallama tashiga ya amsa yanacigaba da abinda yakeyi ta ajiye mishi tayi hanyar fita yace
inazaki
Tace zanje nakwanta ya ajiye computer yace haka yakamata kikawo wamijinki Abu amina


Meenat taduba dakyau inda tayi kuskure bataganiba amma saikawai tace kayi hakuri bazan
sakeba

Ya shamsu yatashi ya isa gabanta yace hakurin mekike bani

Meenat tace nalaifin dagace nayi
Yace banyi ba saikin gyara


Meenat tace fada min saina gyara yace good girl
To kulle mana kofar gaban amina yafadi dam

Ta kalleshi taga yayi hanyar bathroom bata dazabi ta kulle

Ya Shamsu yafito daga
Bathroom yakalleta yace jekiyi alwala

Meenat dai duk abinda yace mata shitake yi

Tafito daga bathroom tasamu ya shimfida musu sallaya

Yaja musu sallah sukayi


Humm su ya shamsu ansha amarci meenat kuwa tasan tazo hanun namiji Dan bakaramin
wahala tasha

Ya Shamusu yarungumota akirjinshi yana gode mata yana mata rada akunne haka kawai
meenat tasamu kanta cikin nashadi

Wanda batajishi lokaci da suketare da bash ba


Yau ni meenat nice kwance kirjin ya shamsu Allah na godemaka daka cika min burina


Washagari anty kubra ta tashi dawuri tayi abincin karyawa Dan taga shigar meenat dakin ya
shamsu

Tagama komai tajera musu

Itama ta tashi taje tayi wanka


Duk sunhadu a dining suna break umma tace wa anty kubra yanzu idan shamsu zai boye min
aike baikamata kiboye minba

Abinda muka Dade muna fatan Allah yakawo amma dagake har shamsun kunyi shiru waiku
kunya aishi ciki Dan dumane zaifito mugani



Daga kubra har ya shamsu suka kalli umma yashamsu yace umma bangane mekikefada ba
wacece mecikin

Umma ta kalli kubra tace au mijin nakima baisaniba

Kubra tasaukar da fuska kasa tana murmushi tashi tayi tagudu daki

Umma tayi murmushi tace kai khadijah bantaba ganin matar aljanna irin kiba duk wasu suffa da
ake suffantawa tahadasu tashi kaje tafada maka da bakinta



Ya Shamus dasauri yabi bayan kubra
Yashiga dakinta yace honey meye gaskiyar wanann Abu
Kubra tayi murmushi tace to ni ai mamakin ma yadda akayi umma tagane inadaciki nakeyi
saboda nayi kokarin ganin ba Wanda yafahimci hakan harsaibayan auranka kuma gashi Allah
yacika min burina


Ya shamsu yadurkusa yace neyasa bakifada minba kafin nayi aure

Kubra tafada mishi dalilinta nayin hakan

Ya shamsu yace tabbas umma batayi kuskuren kiran ki da yar aljannaba saboda duk kina da
abinda akasufaffanta

Adduar duniyar nan dai kubra tashashi harsaida tarufe mishi baki tace ya isahaka mana mijina
fatana kawai Allah yasaukeni lafiya yanzu



Meenat ma tanuna jindadinta sosai hartace wa kubra anty Dan Allah kibar komai zandinga yi
harsaikin haihu da kubra taki ganin aikin zaiwa meenat yawa amma ya shamsu yasabaki


Suna raba kwana daddayane tsakaninsu komai meenat zatayi Koran kwananta koba nataba


Gashi sun hada kai sosai da anty kubra komai sunayi ne dashawarar juna


Gashi ya shamsu yana matukar sansu yana shagwabasu


***

Bayan wasu watanni Husnah ce zaune kafanta sun kukkunbura sosai Dan tunda cikin yashiga
watan HAIHUWA yake wahalar daita

Mummy hafsat ce zaune kusada da ita a filin jirgi na Dan asaudiya zasu kai ta ta haihu acan

PROFESSOR ABDUL HAKEEM yakaraso inda su mummy suke yace mummy ankira Ku
mummy tace inaji
Kainakejira kasan baiya tafiya zatayi ba


Sai antaimaka maka mata
Hakeem yace wallahi banji dadin da bansamu visa ba wai sai gobe kuma yanzu idan
kunsauka yazakiyi daita mummy


Husnah tayi murmushi tace la zaniyafa mummy bari kigani tasaka takaminta ta tashi dakyar

Hakeem yakai hanu zai riketa mummy tace barta aihakan datayi yana iya taimaka mata


Dakyar Husnah take tafiya har ta isa gurin jirgin hawan nezai gagareta Hakeem yadauketa cak
yayi sama daita

Yana mata magana

Yace takula dakanta shima insha Allah gobe zai dira a saudiyar

Tace insha Allah yakula mata dakanshi

Ya manna mata kiss kafin yafito suka hadu da mummy tana kokarin hawa yace mummy Allah
yakaiku lafiya

Mummy tace yauwa son sai ka iso din
Nan dai sukayi sallama



*
Hakeem yagama had a kayanshi kenanda Dan gobe shima zaibi bayansu

Wayar shi ce tafara ringing yana dauka yaga mummy dasauri yayi received

Mummy tace albishirinka yace goro mummy tace Asmau dai ta haihu yanzu kofito dasu ma
ba'ayiba wani hamdala da hakeema yayi tareda adduoi

Yace dama haihuwar ba walane mummy
Mummy tace itadai Allah bainufaba ba muna isowa asibitin harsunbamu masauki itakuma
husnah tafara nakuda


Hakeem yace mummy me akasamu mummy tace namiji ne amma nima fa har yanzu bangansu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login