Showing 21001 words to 24000 words out of 39554 words

Chapter 8 - AKWAI LOKACI Book 2 end BY UMMU AFAN .pdf

02 Jul 2025

2111

nayi kewarsu saura ya shamsu zaizo shima yasameni yamin alkawarin zai
dinga zuwa sosai yana ganina Amman bai cika ba



Husnah tace wallahi danwake zanci da dambu da kuma tuwan alkama

Kubra ta rike baki duk acikin ki kekadai tace sosai makuwa


amma dai yanzu tuwon nake bukata tukun

Anty kubra tace OK bani minti na muna da miya daman tuwon kawai zanmiki



Husnah tace yauwa matan yaya daga ke bawata


Husnah taci tuwo sosai umma da kubra sunyi mamakin


Umma dai murmushi tayi itakadai tasan dalilin murmushinta


Duk abinda takeso shi ake mata agidan su
Yaya shamsu kafin yadawo sai yatambayeta abinda take sha'wa ya taho mata dashi


Ranar da zata tafi tun azahar YOUNG PROFESSOR ABDUL HAKEEM ABUBAKAR

Ya isa kano gidansu husnah yazarce direct danshi jinshi yake kaman bashi da lafiya Dan kwana
biyun datayi bata nan



Saida yaci abinci agidan shida ya shamsu kafin suka wa ummu sallama suka fito suka dau
hanya


Hakeem yakasa boye zalamrsa akanta saida. Yayi parking a gefen titi
Komeyasa oho



Suna isa Hakeem yayi parking yazago yabude wa husnah kofa duk abinda kefaruwa a idon
meenat da suby Dan suna lambun gidan suna hutawa

Takaici Yakama meenat tace wallahi anty suby danasan husnah zata auri daddy Dana wallahi
da banbar hajiya taje gurin maganin ba

Yanzu gashi nibada bash itakuma da auren ubana har bayaganin kowa sai ita

Suby tace ai wallahi zamu koya mata hankali basu rufe bakiba Hakeem yadauko bag din
husnah da Yakama hanunta suka shiga ciki


Suna zama husnah ta ce wayyo Prince zansha nun tsamiya zansha kuma nagaji dayawa
beside ni idan nayi ma balle nashaba

Cikin sauri yazauna kusada da ita yace kobakida lafiya ne Dan naga kincan minfa sosai

Hanu takai ta lakuce hancinshi tace nidai ba abinda yake damuna
Kawai kasamomin kunun tsamiya

Waya yadaga yakira Ahmed yace kana gidane yace a
Hakeem yace kasa Aisha ta min kunun tsamiya zanzo na dauka

Kafin Ahmad yayi magana Hakeem yakashe wayarshi Dan yasan sai yamishi tsiya


Hakeem yajuya yaga hartafara bacci a mota gabadaya ma baccin tayi

Tashi yayi yamatsa kusa da yakura mata ido sosai

Can zuciyarshi tace anya yarinyar lafoyarta kalau kuwa


Yadauki waya yakira family doctor dinsu macen yace tazo da kayan aikinta
Yafada mata abinda yake zargi tace OK tagane gatanan zuwa


Hakeem cikin tsananin farin ciki yayi sujjadar Allah yatabbatar mishi da abinda yake zargi



Next page

Your comments is needed fans


Love all


踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN �: 潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤

潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤
潤潤潤潤
潤潤潤
潤潤

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer


UMMU AFAN

踫踫踫踫踫踫踫



�FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION�


�� (F.C.T.W.A)��



�HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION�




潤I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Aisha Ibrahim ina matukar jin dadin comment din ki
wallahi keep it up ina alfahari dake over my sister 踫踫踫踫踫踫潤





潤AKWAI LOKACI 潤

潤PAGE 143 to 145潤




Bayan gwaje gwaje da likita tawa Husnah ta tabbatar mishi husnah tana dauke da cikinshi



Cikin tsanin farin ciki hakeem yace alhamdulillah Allah nagode maka da cika min burina cikin
gaggawa


Allah kasauketa lafiya likita tayi murmushi tace gaskiya wannan babyn zaiga gata prof irin
wannan doki da murna haka


Yayi murmushi tare da rungume husnah ajikinshi tunda likitar tafada cewan ciki ne da ita
Ta rufe Idan kaman me bacci
Ita kanta takasa sanin meyasata jin kunyar




Hakeem yace wa likita kizuba ido kiyi kallo aranar da Queen dina ta haifamin baby a ranar zan
yi abinda za bakowa mamaki
Kuma kema fa baza abarki ba zaki ga goron albishir a account din ki


Likita tayi murmushi tace kai amma nagode Allah yafito mana da wannan babyn lafiya


amma Yakama ka kawota hospital gobe Dan mumata scanning a tabbatar cikin wata nawa ne
Dan kasan lokacin da zakafara tsammanin babayn ka


Hakeem yace ai bazan bari sai gobe ba yanzu zamu biki muje Nagani da idona

Doctor tayi murmushi tace ina jiranku to

Hakeem cak yadauki Husnah zuwa bedroom yasamata kataton hijabinta

Sannan kuma ya sunkuya wai ta hau baya

Husnah taga dagaske yakeyi fa
Taware tace a a Dan Allah Prince kabarni maka ganin bamu kadai bane


Hakeem yace ai ni mutane da maganarsu bai cika damuna ba ko agaban mummy zan iya
goyanki ballantana 'yata


Husnah tace naji inkai bazaka ji kunya ba aini zanji
Ta kwasa dagudu tabar dakin
Yafito hankalinshi a tashe yace Dan Allah baby kidaina gudu karki samin baby yagaji


Husnah tatsaya cak taki juyowa
Ya tako ya iso har gurinta yajanyota jikinshi yace oya mutafi ko kinga doctor tana jiranmu a
waje


Cikin shagwaba husnah tace tun ba aje ko ina ba kafara nuna min iyakata ko
Shine zaka ce wai kar babyn ka yagaji
Wato ma bani bace damuwarka babyn ne ko


Cikin murmushi Hakeem yajuyo da ita suna fusakanta juna yace Haba baby kema kinsan you
are my one and only

Taya za ayi nace bandamu damu da lafiyarkiba

ai dake da abinda yake cikin ki
Inkincire mummy da daddy to kune rayuwata kune komai nawa



Husnah tace nidai banyarda ba
aikuwa sai ganin prof tayi gwiwa biyu agabanta

Cikin sauri itama tayi kasan takama hanunshi tace la nifa wasa nakema

Yayi murmushi yaja hancinta yace kinji tsoro kenan tace sosaima wace dasa zuciyata kneeling
a kasa ai dole tsoro yakamani yayi murmushi yatashi yadagota cak

Dakyar tabashi hakuri yabarta ta tayi tafiya da kanta




Bayan scanning da akayi wa husnah aka ta babbatar musu da tana dauke da cikin sati bakwai
wato getting to two months kenan



A gurin Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy da daddy yasanar dasu


Mummy kaman tayi tsuntsuwa tazo taga 'yarta husnah haka take ji

Tayi murna sosai haka ma daddy

Dan mummy hafsat kam ma cewa tayi tundaga can zata fara sayayyar kayan jarirai




Daga hospital sai gidan su Aisha da Ahmad Hakeem yayi dasu


Suna zuwa kuwa Aisha takawo mai kunun tsamiyar dakan yazauna kan carpet ya hada mata
sosai tasha kuwa duk sunyi mamaki


Ahmad yace amma natayaka murna abokina Allah yaraba lafiya


Aisha da itama haihuwar ko yau ko gobe

Tayi murmushi tace Allah sarki 'yar kanwata Allah yasaukemu lafiya ko


Husnah tace anty nifa bani da komai


Wasa fa yaya yake muku
Aisha da dariya yaso barke mata tace sosai Nagani kuwa

Wannan tulun kunun da kika shanye ai kowa yasan bake kadai bace


Husnah tayi murmushi tace ai saboda ina sone shiyasa

Hakeem yace sannu da kokari madam kema kina fama da kanki mun hada kida aiki

Tace bakomai wallahi bana ma son zaman

Nan Ahmad da Hakeem sukafita



~~~~~
Bayan sati biyu duk wannan abinda kefaruwa na maganar cikin nan baizo kunnen su Laila ba



Husnah zaune a falonta mai kamshi da sanyun Ac


Kaman daga sama taji murya kaman na anty kubra

Da sauri ta tashi taduba anty kubra ce kuwa tasha kyau cikin wani tsaddan less Dan shima ya
ashamsu yanzu kudi yazauna mishi sosai shiyake juya dukiyar husnah Wanda tabashi ragamar
komai a hanunshi


Kuma shiyazama manager a company Hakeem


Husnah tayi tsalle ta rungume anty kubra tace wayyo anty na wallahi naji dadin ganin

Anty kubra tace kai Husnah bakida hankaline wayafa miki meciki tana tsalle haka husnah
tarufe ido tace anty nifa banida komai


Kubra tace ai Allah zata sake magana husnah taja sukayi part dinta


Laila dake zaune jin abinda anty kubra tace
Ya mugun daga mata hankali sosai

Tace kai ina karya ne wallahi ba zaki taba haihuwa gidan nan ba matsuyaciya


Meenat ce tafito daga part dinsu
Dauke da glass cup a hanunta na drink

Sai mummynta na hawaye
Sai Takaraso a tace meyafaru kuma mummy

Suby tace wannan 'yar talakawar ce wai cike ne da ita

Meenat batasan sanda tasaki cup din hanunta ba
Tace karya takeyi wallahi bata isa ta haifi wannan Dan iskan cikin nata agidan nan ba


Tayi hanyar dakin husnah suby tayi saurin tarota tace inazaki

Meenat kibarni naje anty suby wallahi sai namata dukan dazaisa cikin yazube inga tafadi


Suby tace idan kikayi haka daddynki zai dauki babbar mataki akanki

Kibari mubiyo musu tabayan gida
Ina tabbatar muku husnah bazata haifi cikin nan ba

Nan dai suby taringa basu shawarwari


Husnah takawo wa anty kubra gashashshan namar kaza da drink saikuma fruit



Ta zauna kusada anty kubra
Anty kubra tace anya wannan husnah ummace kuwa
Kinganki kuwa kinyi fresh dake kaman ba mai cikiba

Husnah tayi murmushi kafin tayi magana wayarta yayi kara tana dubawa taga Prince ne cikin
shagwaba ta amsa sallamar

Anty husnah baki kawai tasake tana kallon husnah yadda tazage tana soyayya da mijinta ba
alamar kunya cikin kawarewa da iya wa Hakeem yace to ya antyn mu
Husnah tace LA ya akayi kasan tazo yayi murmushi yace karkidamu ki isar min da gaisuwa na
kafin mukaraso yanzu

Husnah tace kukaraso kaida wa kuma
Yace naki fada yayi murmushi yace bani baby na muyi hira naji abinda take bukata

Murmushi husnah tayi tace anty nan
Yace kibani baby muyi hira
Taga dagaske yake
Tayi murmushi ta kashe wayar






Sai da tagama taga anty kubra tazuba mata ido

Kubra tace anya wannan Husnar ummace kuwa towai Husnah ina kunyar ne wannan soyayya
haka
ai sai kisa yakasa aikin


Husnah tayi murmushi tace anty kenan wallahi tun inajin kunyar ya Hakeem wallahi har na
daina

Dan shi baruwanshi ko agaban waye baya kunyan nuna min soyayya


Anty kubra tayi murmushi tace to ai gwamma dai da kika nuna mishi kema kwararriya ce fanni
kula miji kar kiyarda kece zaki kunyar wasu


Husnah tace wallahi anty kaman kinsan ni
Wallahi Allah yagani tsoro suke bani kawai nuna musu nakeyi kaman bana jintsoronsu
amma wallahi suna ban tsoro

Anty kubra tace ai karkisake Susan kina tsoronsu



Wato ita meenat din har yanzu bata sadudaba duk da irin jarabawar data gani na rayuwa

Husnah tayi murmushi tace wallahi anty sai abinda yakaru inda kikasan zata kasheni agidan
nan haka take min

Dam tana tsoron daddynta ai da abinda zata min dayafi haka daga ita har uwarta

Anty kubra tace ai sai kigodewa Allah ma mijin ki nasonki
Husnah tayi murmushi tace ai ni wani zubin har tsoron nuna min son dayakeyi gabansu nakeyi



Anty kubra tace inbanda abinki ai hakan shine zaisa duk sukone da ruwan jikinsu

Nan dai anty kubra tayi ta bata shawarwari zaman duniya






YOUNG PROF da Ahmad da ya shamsu sukayi sallama suka shigo falon


Masu falon ne hakimce abinsu
Suby da meenat suka gaishesu amma banda madam laila


Direct dakin husnah suka shiga
Wani kamshi ne yadoki hancinsu yasa farin ciki a zuciyar Hakeem yasan kadan daga aikin
husnah bata zama ba kamshi



Husnah cikin tsananin murna tace LA yaya shamsu daman harda kai kukazo shima ya shamsu
Cikin tsananin farin cikin ganin 'yar kanwar tashi

Yayi murmushi yace ai daman mamaki nakeson baki

Sosai husnah take murna ganinsu


Hakeem yace lalle ma baby wato kinga ya shamsu kin manta dani ko

Ahmad yayi dariya yace kai Dan uwa wasane ballantana su biyu kawai

Kokaima dakana da kanwa haka zaka nuna jin dadin ganin ta alokacin da kuka hadu bayan kun

Dade Baku haduba


Young prof yayi dariya yace wayafada maka duk shakuwarsu

ai yanzu munfi shakuwa Dan nasan kozaba zatayi yanzu
Ya mu'allim zata dauka

Ya kalleta kobahakaba Queen dina

Husnah tashi tayi tabar gurin zuwa dining Dan hada musu komai






***********

Hajiya suwaiba tawa bokanta magana akan aikin datakeso yamata
Shine yabasu tabbacin sai sun zo dakansu baya son aika


Shiyasa da hajiya rukayya da hajiya rukayya suka shirya tafiya zuwa karbo maganin daza a wa
husnah cikin yazube kuma ta haukace tabi duniya


******

Bayan wata daya da sati biyu
a yaune ake sa rai da dawowar su daddy da mummy


Husnah tagama gama hadawa su mummy abincin su mai rai da lafiya kusan kala hudu banda
drinks kala kala
Da su farfesun kaji gasunan dai



Hajiya suwaiba da hakiya rukayya sundawo wajen satinsu uku kenan yau suke son aiwatar da
nufin su akan husnah

Husnah da Hakeem sungama shiryawa kasancewar ranar girkintane


Har sunfito zasuje air Port dauko su mummy Sai taji kanta yasara mata tadafe kan nata

Hakeem dake bayanta yayi saurin karasowa yakamata

Yace yadai Queen tace kai nane yake ciwo
Yace o to sannu kinji kizauna kawai zanje na daukosu

amma barin kawo miki magani kisha kafinko

Duk wannan abinda me faruwa a idonsu meenat

Hajiya rukayya takashe mata ido daya

Meenat ta tashi da sauri tace daddy kaje kawai zan kawo mata maganin

Kaman daga sama yaji maganar abakin amina

Kafin yayi magana wayar daddy ya shigo wayar Hakeem

Hakeem yace sun sauka baby
Husnah tace badamuwa kaje kadauko min mummy na nafi bukatar ganinta akan maganin ma
nasan idan naganta shikenan

Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will


Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara


Husnah tadago ido ta kalli meenat
Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani

Meenat tayi saurin barin gurin

Husnah tayi murmushi tace hmmmm


Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai

Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine

Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba

Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya


Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai


Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan


aikuwa su madam laila da suby suka taso


Suby tace kedan ubanki karki ba kisha

Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba

Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari

Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki

Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari

aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina

Kaman sun samu jaka

Tun husnah na Neman taimako har takasa

Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki

Wani gigitaccen kara Husnah tayi
Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar
Prof da mummy




Next page

Your comments is needed fan's


Love all


踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN �: 潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤
潤潤潤潤
潤潤潤
潤潤

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer


UMMU AFAN

踫踫踫踫踫踫踫



�FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION�


�� (F.C.T.W.A)��



�HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION�




潤I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis
comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login