Showing 15001 words to 18000 words out of 39554 words

Chapter 6 - AKWAI LOKACI Book 2 end BY UMMU AFAN .pdf

02 Jul 2025

2109

da zuwa daddy nayi murnar
ganinka

Yace nima haka kakata ya magidan naki tace kowa lafiya yaja hanunta sukayi sama


Laila dadi yakasheta ganin yadda Hakeem ya nuna murna daga yarshi guda daya

Suna shiga falon kamshi hade da sanyin AC ya doki hancinsu

a falon suka zauna meenat tazauna kusa da daddynta yana tambayarta rayuwa


Husnah tana daga bedroom
Hakeem yadauki wayarshi yakira husnah yace baby kina ina kifito ga 'yarki ta isofa muna falo
tare

Husnah tace ganin zuwa nima inan ina bedroom ne
Ta kashe wayar ta

Meenat kuwa takaici yakamata ganin yadda ubanta yake kashe wa wata banza murya wai
harda kiranta baby



Husnah tafito cikin yanayin tafiyarta medaukar hankali tana murmushi tace Ashe ma sun iso
Hakeem yajuyo jin kamshinta murmushi yazuba mata


Ita kuwa meenat jin muryar kaman tasan inda tasan muryar nan tayi saurin juyowa itama
aikuwa sukakyi eyes to eyes da juna cikin tsananin rudewa meenat tace nashiga uku



Asmau meyakawoki gidan mu
Husnah tayi murmushi kawai tace sannu da zuwa ya hanyar tazo tazauna daf da Hakeem

Meenat cikin tashin hankali ta buga wa husnah tsawa tace meya kawoki gidan nan

Tajuya gurin daddynta tace tadurkusa tadafa gwiwowinsa tace dan Allah Daddy karkace min
asmau ce matarka dan Allah kace min ba ita bace

Yace kina Haukane Amina wani irin magana kikefa matata ce fa

Jin abinda daddynta yace yasa tafa sa wata uwar kara tafadi kasa sumammiya

Husnah tayi kanta tana jijjagata
Jinkara daga sama yasa su Laila dasu hajiya rukayya suka hauro a gigihusnahSuna shigowa
sukaga meenat kwance a kasa kanta a hanun husnah

Tana yayyafa mata ruwa

Suby ta bangaje husnah tace matsa dallah dangin mayu

Daga zuwanta ankama mana ita

Laila kuwa batayi watata ba badauki hanu ta tsinke Husnah da mari dai dai fitowar Hakeem
daga kitchen dinsama dan dauko ruwa mesanyi a kwara ma meenat

aikuwa yasaki robar ruwar akasa baiyi watata ba ya damko Laila yazabga mata mari har sau
uku hajiya rukayya da suby suka saka salati

Hajiya rukayya tacewa wa suby yimaza kije kikira hajiyarsa tazo
Suby tatafi bangaren mummyn Hakeem dan kiranta


Hakeem kuwa da sauri yasa hanu yadago husnah yana rarrashinta Husnah tafashe da kuka
tace
To mena mata zata mareni
Yace kiyi hakuri baki ga na dau hukunci ba

Ya kwantar da Husnah ya akirjinshi yana rarrashinta


Laila kuwa hanu tasa akai tace yanzu saboda wannan yarinyar kamanta da rayuwar 'yarka
Kamareni saboda namata abinda yadace


Meenat dake kuka sosai a hanun hajiya rukayya tace
Asmau kincuceni kincuceni kirasa Wanda zaki aura sai baba na

Wallahi sai kinbar gidan nan inba haka ba zankasheki wallahi ta tashi daga kwanciyar datake

Hakeem yace Ashe rashinkuyarki yakai haka

Zaki dubi tsabar idona kice zaki kashe matata

tobari kiji akan matata dagake har uwarki dama Wanda yake da hanu wajen daga mata hankali
zan Baku mamaki wallahi

Yaja hanun husnah sukayi bedroom
Ya rufo ko

Hakeem yadago fuskakarta yace kiyi hakuri kinji ko bamai sake mai maita abinda ta tayi akanki
ina fatan kinji ko

Husnah tadaga kai yace yauwa my sweet

amma daman meenat kawarki ce
Husnah tace nifa bansanta ba ma a school sosai sai lokacin da akabata prefect


Hakeem yadaga kai yace OK
Nasan aikin kakan kane zata zugata zanyi maganinsu



Mummy tashigo falon tace wai meyake faruwa ne agidan haka

Meenat tanaganin mummy ta taso da gudu ta rungume mummy tace Granny Dan Allah kisa
daddy yasaketa


Wallahi zuciyata zataiya fashewa
Mummy tace wai mekefaruwa ne


Laila tace bata labarin komai
Mummy tace ina suke
Laila tace yajata zuwa dakin yabata hakuri


Mummy takira wayar Hakeem yadauka tace kufito falo dukanku ina da magana daku



Hakeem yakamo hanun husnah zuwa falon

Mummy ta kalli husnah tace 'yata dama kunsan junane da meenat

Husnah ta girgiza kai tace a a mummy

Ina dai ganinta a school dinmu
amma gaskiya bawani sani na mata ba


Amina tace karya kikeyi kifada musu gaskiya

Granny wallahi babbar kawatace a school nasanta tasanni cin amana ne kawai ta auri babana
na
Dan Allah daddy karabu da ita wallahi kawatace komai namu tare mukeyi
A school
Taya zatayi tazama kishiyar uwata


Hakeem yace kewai bakida kunya ko oya get out of here stupid girl

Dasauri meenat takama husnah
Tace wallahi kifada musu gaskiya
Dan wallahi bazan taba barinki kizauna agidan a amatsayin kina auren baba na ba

Husnah ta kalli mummy

Mummy tace was husnah kiyi hakuri kinji husnah



Koma dakinki kizauna kawai
Husnah tace to mummy

Tajuya zata fita amina ta fincikota ina zakishiga gidan ubanki ne

Ko anfada miki nan ma scholarship akeci kamar yadda kikasamu har kika yi makaranta mekyau

Kafin husnah tayi magana taji wasu gigitaccen mari da duka tako ta ina


Daddynta yace Ashe bakida kunya matata kikefadawa haka Ashe zaki iya fadawa uwarki kenan
Laila tace kadaina hadani da wannan jinin mayun


Mummy tace wai maiyasa hakane

Towaima menene dalilin dazaku dage
Saiya saki matarshi

Ke meenat idan kawarkice shiya haifeta

To bari nafada muku bawanda ya isa yatakurawa yarinyar nan agidan
Idan kinsan rigima zakiyi da matar mahaifinki kiwuce kikoma gidanki


Hakeem yace mummy rabudasu dasu duk zanyi maganinsu koma jeki huta abinki


Mummy tawuce zuwa part dinta

Amina tasauka kasa dagudu tana kuma mecinrai sosai


Hajiya rukayya tace gaskiya gidan nan ba adallaci

Laila tace bakomai Allah zaimana sakayya Dan yana ji kuma yanagani

Hakeem yajuya yamaka mata wani uwar harara yace idan kikasake ambatar Allah sainabuge
bakin ki wallahi kinsan Allah zaki dinga abinda kukeyi


Ya juya yashiga bedroom dinshi yaga husnah kwance tana kuka

Yasunya dai dai kunanta yamata rada


amma taki shiru cak yadauketa zuwa bathroom
Tare sukayi wanka saida ya tabbatar ta huce sannan suka fito daga bathroom din dakanshi
yashiryata zai mayar mata dakayan data cire tarike hanunshi tace zanje nasa wasu


Yace wadannan bayanzu kikasaba tace ai idan nayi wanka bana son maida Wanda cire kobaiyi
datti



Yace duk yadda kikeso haka za ayi amma saikin gama shirya ni kinsan zanfita magriba tadaga
mai gira tace angama sweet
Tsaf tashiryashi cikin wani farin jallabiya kowa yaganshi yasan yanada kwanciyar hankali

Zaifita tace bakajiba yatsaya yana kallonta ta tako tazo har inda yake
Tayi tsalle manna mashi kiss tace I LOVE YOU


Murmushi Hakeem yayi yakamota yace I love you too
Ya rungumeta tsam a kirjinsa
Yadago kanta ya hade bakinsu guri daya yashiga kissing din sosai sun Dade a haka
Hakeem sai dayaga hankalinshi na shirin barinjikinshi yasaketa da kyar

Dan yaji anakiran sallah yace mune kikaini nasake auwala
Murmishi husnah tayi taja hanunshi zuwa bathroom Dan taga rigima yakeji


Sai daya sake alwala kafin nan ya manna mata kiss
Yayi waje

Murmushi tayi tabishida kallo


Meenat kuwa tana can falo tana kuka
Laila tace kifada min gaskiya meenat a ina kika San wannan yarinyar yanayin kukanki yaban
tsoro fa

Kaman akwai wani Abu akasa


Cikin kuka meenat tace mummy wallahi kawatace nasanta tasanni


Kuma wallahi nayi alkawarin bazata kwana agidan nan ba

Yayi dai dai da saukowar husnah daga sama daga ita sai karamin tawul zata je part dinta tasa
kaya ne


Duk suka bita da kallo




Next page

Your comments is needed fans


Love you all


踫踫踫踫踫踫
[05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN �: 潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤潤
潤潤潤潤潤
潤潤潤潤
潤潤潤
潤潤

BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM

Story & written
By
The special writer


UMMU AFAN

踫踫踫踫踫踫踫



�FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION�


�� (F.C.T.W.A)��



�HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION�




潤I DEDICATE THIS PAGE TO YOU ABDUL AZEEZ (KHALEEL) & HAJARA (YUSRAH)

INA ALFAHARI DAKU 'YA'YANA NAKAINA ALLAH YA RAMINKU DA IMANI
踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫踫

潤AKWAI LOKACI 潤






潤PAGE 138 to 140潤






HUSNAH takallesu tayi murmushi tace sannunku da hutawa


Meenat tazabura zata biyota
Hajiya rukayya takamota tace rufamana asiri
Mezaki mata


Meenat tace kibarni naje na nuna mata ita karamar Mara kunyace hajiya
Laila tace karuwai ba inba karuwa ba mezaisa tasauko daga ita sai karamin towel



Husnah tayi murmushi tace
Dadin abin aduk inda kiga karuwa saikunga abokin tambadewarta

Kaman yadda kuka ganshi yasauko yayi masallaci yanzu

So kuringa sanin abinda zakufada Dan bakusan abinda za'amayar maku ba

Kekuma daughter meenat
Mekike tunanin zakimin duka na zakiyi ko

Lalle kuwa Ashe zaki iya dukan ubanki kenan
Mara kunya kawai


Kifito fili kifada musu abinda kike boyewa fa

Ta kallisu hajiya rukayya tace tabbas meenat kawata tace kamar yadda tafada muku
Sauran bayani zata muku




Tawuce abinta cikin part dinta


Daga Laila har hajiya rukayya baki sukabita dashi


Cikin kuka meenat tace kunganiko dakunganiko nafada muku kawatace
Wallahi dakun barni naje naci ubanta



Laila tace rabu da ita dole musam abinyi tunda abin yakai haka




Hakeem nafitowa daga massalaci yaga motar Ahmed
Yakarasa gurin motar

Ahmad tafito yace kaganni kenan Hakeem yayi murmushi yace ai inafitowa naga motarka



Yace mukarasa ciki mana Ahmad yace a a mushiga mota kawai muyi maganar

Nan suka shiga Hakeem yaba wa Ahmad labarin komai zuwan meenat

Ahmad yasauke numfashi yace kasan mena fahimta a wannan labarin
Hakeem yace saika fada



Ahmad yace Husnah tasan meenat zai iya yuwuwa kawartace kaman yadda meenat tace



Akwai dai dalilin dayasa husnah taki nuna tasan meenat

Yakamata ka lallabata tafada maka komai



Hakeem yace hakane nima naso nafahimce hakan

amma maizaisa meeanat ta dage ita saina saki matata


Akan husnah zansaba mata wallahi daga ita har uwarta dansu suke Dada bata min yarinya



Ahmad yace a dama aibazaka rabuda matarka saboda
Wannan daliliba
amma inaso kasani fa akwai takaici kawarka ta auri mahaifinka



Dole meenat zataji ba dadi


Hakeem yace kuma husnah bata taba sanin nineahaifin meenat ba sai ranar dataga ta a hoto


amma naga tayi murmushi Dana tambayeta murmushin metake tace min bakomai

Ahmad yace ganiba tabbas akwai wani Abu


Hakeem yace kwarai kuwa amma nasan yadda zanyi zangano koma menene


Nan sukayi sallama da Ahmad
Shikuma Hakeem yatsaya a massalaci don sallar isha



Husnah tashirya cikin wasu arnar kayan bacci masu matukar kyau tafeshe jiki ta da turare
Takoina yadau kamshi ta hada gashinta guri daya da ribbon

Kafin tabude fridge din kitchen dinta tadau fruit salad din data hadawa mijinta tadauki dogon
hijabinta tasaka


Tadauki abinda zata dauka tayi waje tayi sama abinta cikin farin ciki



Hakeem yadawo daga massallaci yabi wajensu mummy

Mummy tace Dan Allah kaba wa husnah hakurin abinda tagani yau

Mutanan basuda imani fa
Ni anya bazan fasa tafiyan nan bakuwa


Hakeem yace saboda mezakifasa mummy

Mummy hafsat tace sunban tsoro ne ai karama susata agaba
amana ce fa a hanunmu idan muka bari wani Abu yasameta Allah bazai barmu ba
Yarinyace karama


Hakeem yace karkidamu mummy
Insha Allah ba abinda zaifaru mummy


Mummy tace shikenan Allah yadada karewa yace ameen

Mummy tace tashi kaje gurin matarka kabarta itadai


Yama mummy saida


Yana Shiga falon baiga kowaba
Ya wuce saman shi

Yanashiga kamshin ta yadaki hancinsa

Tana zaune kafanta daya kan daya
Rigar mesharara ce sai yana da siririn hanu sannan kuma dai dai cinyarta yatsaya ba abinda
ba gani a jikinta

Ga sambala balan cinyoyinta masu tsantsi da laushi
Da kuma daukar ido


Cikin yanga da Jan hankali ta taso tarungumshi
Hakeem sumane kawai baiba saboda gaskiya shigar ya kayatar dashi sosai

Nan da nan kwadayinshi yatashi akanta

Sosai ya matseta ajikinsa
Yana shin shinnanta yamata rada akunne tayi murmushi tace saikaci abincinka


Yace ai nakoshima Ganin wannan wanka ma ai wadatar dani sosai


Husnah takama hancinsa tace naki wayon ta matsa cikinshi tace ji cikinka bakomai kaman wani
silipas


Shima dariya yayi yashafa cikin nata yace harkura zatace wa kare maye
Ji cikin kifa

Tace aini hallittace duk abinci da zanci cikina bazai tashi amma kaifa idan kaci abinci sosai
katoto cikin ka yakema

Hakeem yayi murmushi yadauketa cak dining dakanta tayi feeding dinshi
Shima yabata kafin suka tashi zuwa bedroom wanka suka fara

Indai suna tare komai tare sukeyinsa
Shiyasa wani shakuwa metsanani yashiga tsakanin su takama idan baranar kwananta bane


Hakeem cikin kunci da kewa yake


Sosai yasamu abinda yakeso agurinta tacire mishi duk wani damuwar dasu meenat da uwarta
suka sashi



Sai da komai yakammala sannan Hakeem yadawo hankalinshi
Cikin tsananin son matarshi yarungumeta



Shikanshi yasan tana kokari dashi sosai bata taba hanashi kantaba

Duk da yasantana wahala sosai danshi din yasan Jan gwarzo ne


Yana rumgume da ita ya kalli beautiful face dinta ya manna mata kiss abaki



Nan yashiga tunanin abinda yasa husnah taki amincewa tasan meenat
Yasan tabbas akwai wani Abu haka kawai husnah bazata nuna mata haka
Kuma yana da tabbacin husnah ce da gaskiya

Dan yasan halin 'yarshi sarai



Agogo yaduba yaga time shabiyu darabi nadare
Badama yakira ya shamsu yanzu amma zaibari zuwa gobe yakirashi yamishi tambaya

Yarungemeta sosai ajikinta sosai ahaka bacci yayi awungaba dasu



Dasafe bayan husnah da Hakeem su shirya cikin shigata alfarma
Cikin wani rantsatstsan less
Maroon colour yayi matukar kyau tasaka farin mayafi da farin takalmi

Shima Hakeem cikin dark maroon shadda
Yayi balain karbarshi


Husnah kuwa ta maka wata dambareriyar sarka tasaka na zinari



Tare suka fito zuwa kasa


Meenat suka hada ido husnah tasakar mata harara
Itakuma husnah tasakar mata murmushi


Meenat tace ina kwana daddy
Yace lafiya qalau
Suby ma tagaisheshi ya amsa yace wa meenat bataga antynta bane bazata gaisheta ba
meenat tayi shiru


Husnah tayi sauri tace Dan Allah sweet kabarta bakomai wallahi watarana zata gane


Hakeem yafita abinshi

Husnah takalli Laila tace mama zamuje kai mummy air port sai mundawo kafin suyi magana
tafita


Laila kuwa inbanda kallon takaici ba abinda take bin su dashi
Shiyasa ma Hakeem yayi banza da ita sukayi waje zuwa part din mummy

Mummy tace ina suke subazasuzo muyi sallama ba

Hakeem yace muje kawai mummy Daddy yace a a ke 'yata kiramin matata muyi sallama


Husnah tayi murmushi tace to daddy
Tasan meenat yake nufi kenan


Tawuce zuwa falonsu tace amina Hakeem daddy na kiranki kafin amina tace wani Abu husnah
tajuya abinta



Meenat tace wallahi mummy idan nabar yarinyar nan nacutu


Laila tace kedai kwantar da hankalinki kije kiji medadin zaimiki kidawo
ai nata yazo karshe agidan nan



Meenat tana zuwa falon daddyn Hakeem yace haba amaryata shine bazakizo nagankiba muyi
sallama


Meenat ta kakalo murmushi tace yahakuri grand wallahi kaina yake ciwo yace asha kinsha
magani kuwa meenat tace nasha yace to Allah yakara sauki ko



Wannan in Allah ya dawo damu lafiya
Zanzo hargidan ki kinji ko 'yar albarka

Meenat tace to grand Allah yadawo daku lafiya yaciro cheque yayi signed yabata na zunzurutun
kudi jar 1 million


Sosai meenat tayi godiya tafita
Dan bata San Ganin husnah da ubanta

*****
Da yamma Hakeem nazaune shikadai a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login