Showing 3001 words to 6000 words out of 30182 words

Chapter 2 - ZURFIN CIKI Book 3 end by halima Abdullahi K Mashi .pdf


bita da kallo taje gurin da a ka shirga mata
kayan aiki ta zakulo risho yace to muje kicin dinZURFIN CIKI book 4 part 4
ZURFIN CIKI book 4 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:13
Ta mike ya bita dkallo tje gurin da aka shirge mta

kayan aiki ta zakulo risho yce to muje kicin din.
Tkarya murya, ya Abba amin afuwa, bna son in
shiga kicin din can kmin hakuri insa rishona
akofar daki. Ykalleta, bazai tkura mta ba domin
ysan duk wnda yzauna da umma dole zai zama
me kyankyani, yce indai zai miki kiyi kawai , in na
smu ynd da nke so dga baya sai ayi miki kicin a
gurin, tce ngd. Shi kan da kanshi yfito darisho yn
budewa ya hadashi, tafito da tukunya tanufi rijiya,
ta dauraye sannan tazubo ruwa.Bishira kuwa
dma tazo talabe duk tji maganganun dsu kayine,
jin abba zai fito da risho sai ta gudu daki. Sintiri
ta dinga yi tna magana ita kadai, wato abban
walid nece mazai ce anga irin nawa kishin?
Yarinyar dya ce bsonta yke ba dole akayi masa
shine har ysoma kai mta gulmata. Har dawani shi
mata albarka , tunda uwarta ta kitso mata ynda
zata ce ai dole yashi mta albarka, to ni ya tsine
min kawai. Ummi ta amshi galan din kalanzir din
dga hannunshi tre da cewa ya abba kawo inzuba
zai ce ta barshi kenan wayarshi ta soma ruri,
yadaga. Anty ce, suka gaisa tce tna son yin
magana da bishira ya mike ytafi kaimata ummi
kam ci gbata yi dasa kalanzir dinta takunna
rishon tdora ruwan zafinta takoma daki, shima
yna bt wayar ydawo. Anty tce bishira dm na kira
kine inji bakuwar dta kwana a gidan da safennan
kin bta abin kari ko? Bishira tahade rai tamkar
tana gabanta, anty tome mexan bta, ina ruwana
ma da ita? Dazunnan fa suka gama gulmata wai
har yna ce mta tye hakuri tdai ga irin mtar gidan.
Anty tce hauka kike tyi shi ysa ai dole yce haka.
Ynzun dai sai ki tashi kibsu abin kari, hka da rna.
Karki sake yarinyar nan ta dora tukunya sai byan
sati daya, kina jina ko? Bishira tace to bdan
zancan ykai ranta ta amsa ba. Sai don tunanin
kada zancan zuwa makkanta yafasu . Sunayin
sallama ta aje wayar tre da cewa, koda uwarta
tke ywo bzan dfa mta abinci ba. Sai da ummi ta
wanke flas din shayin sannan tazuba ruwan, falon
bishira yje ydauko kayan shayin dbiredi. Tace,
itama kakai mta ruwan zafin. Yce ta dafa, ygama
yashirya tsaf don zuwa gurin aiki, harbakin kofar

daki tarakashi. Yce, ummi naroke ki koda bishira
tna zaginki ne don Allah kda ki kulata, sambana
ganin laifinta don nasan sboda sona tkeyi. Nan
da wni lokaci komai zai daidaita. Ummi tce kada
kadamu insha Allah ba abin dazai faru, allah ya
tsare yace amin nagode. Dakin bishira yaleka ya
amshi wayarshi, sannan yce mezakuyi drana?
Tzabga mishi harara, ina ruwana dawani abinci.
Ya aje mata dari hudu. Gashi kusai nama nasan
akwai komai ko? Tsaki taja, gara maka dauki
kudinka don bzan dafa ma munafukai suci suji
dadin zagina. Yakalleta, Allah yganar dke. Tdg
murya yganar dakai dai maci amana sainaga
bayanku. Bki yataba kafin yafita, baice mata kala
ba. Ummi ta kinkimi akwatinan kayan abba dya
kawo mt tgyara msu mzauni, sannan takwashe
'yan kofunan dasuka sha tea ta wanke. Sannan
takoma dki tna jin wsu kawayen bishira sunzo
sunata habaice dazage-zage, ummi bt fito ba
bare ta tanka. **** **** Bashir abin duniya ya
ishe shi, ykasa sukuni sbd son ummi, yzuga
ummanshi sun kai suka gidan su sahabi don
afasa auran anfasa kuma duk da hk ummin
tzama btashiba. Jinshi yke tamkar ykashe abba
don tsana, don hka koyaushe cikin zuga umma
yke dan kawai tatsani Abb. Guraran sha biyu
ummi bacci yasoma dibanta sai tji muryar
umman bashi akofar dakinta tna cewa ina ummin
tke munafauka, fitsararriya tadaga labulan kofar
tarike. ummi takalle ta. Kin kalle mi mna 'yar
makirai. Kin bar smun zman lfy a gidannan, kuma
uwarki ko tn tsafi dbakin kare dbakin dodo sai
kinbar gidan dana. Ke inzan tafi dazani daya
mtsawar bokaye da 'yan bori suna nunfashi kin
smun nutsuwa agidannan. Bishira tace, umma
shima munafuki ne shida yce bai sonta amma
dazun haryi dni sukayi. Umman bashir tce shi
Abba kimasa uzuri, duk abinda ykeyi byin knshi
bne, anriga an rikita shi, bakya ganin shi duk
afirgice yke? 'yar bori tafada min komai, ynzun
karya tambaya muke nema. Bishira tce duk dhaka
ma ynso, ai ance asiri yan tarad dahali. Umman
bashir tce hk ne, shi dinma ai ubansa zaici ba

dagin kafa. Ummi datna zaune kai duke, sam
zantukansu bsu dme tba, abu dya yagirgizata
btun asiri. Bta son ashiga tsakaninta da mijinta
tun kafin su fara son juna. Saidai kuma dta tuna
da addu'o'inta da takeyi bta fsa yi ba. Ga Azkar
safe dayamma, saitasamu ntsuwa tsan Allah
yafisu.ovels / ZURFIN CIKI book 4 part 5
ZURFIN CIKI book 4 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:33
Umman bashir tagama jarabarta tafita, karfe daya
drabi Abba ykira wayar dke hnnun ummi tdaga.
Cikin girmmawa tce, snnu da aiki ya Abba, ina ftn
kn cikin koshin lpy? Yyi murmushi cikin jindadi
yce, lpy nke ummi, am...in... Dama zan cene kin
ci abinci? Tce A'a, amma bna jin yunwa, dnaji
yunwa zn sha tea ai, kda kdamu kai fa kci? Yyi
dan tsaki, tsiyar bna cin abinci awaje ummi,
abincin umma kdai ke min dadi, Allah ys zki gjeta.
'yar driya ummi tayi, insha Allahu sai mna fita.
Yce anya kuwa? Tce insha Allahu ai nace. Kin
gma mgna yafadi tre dyin murmushi mai sauti,
yawwa bari in kirata ta turo miki da abinci, tce to
ngd. Yce, nima na gode, sai ndawo. Tce, to Ya
Abba kdawo lpy, ka kula min dkanka. Tkashe
wayar, yjima yna kallon wyar tre dmamakin ynda
ummi ta iya zantuka masu kwantar dahankali, irin
wdanda bishira da ta ba ta shekaru bta iya ba.
Ykira lyin ummanshi suka gaisa, yce ummana don
Allah kitura ma ummi abinci, umma tce, kan wani
dlili Abba? Tci gba dacewa, tbdijam!, bza ayi hk
dniba. Abba ymarairaice murya, don Allh ummana
yunwa tke ji. Umma tce, ta tashi tdora mna?
Abba tsaya kaji, dadai wta ce can kke aure ba
ummi ba sai na aika mta, amma ynzun ga
uwargidanka agidan shi kenan sai in aikamata da
abinci? Wannan ba gsky bne, sannan zgin da ake
min ai sai ya linku yfi nada, yce umma duk wnda
yzageki rshin fhimta ne. Kuma fana baiwa bishira
kudin cefane amma tki tdafa musu abinci, tce kila
tgaji ne, shiyasa bta dfa ba. Ita ummi dba saita
amsa tdafa musu ba? Yce, amma dai umma
tsakani da Allah kowacce amary bsai ta kwana 7
bsannan tke fara dfa abinci? Umma tce, ai ba

addini bne al'ada ce, don takama girki ai ba laifi
tyi ba, yce, shikenan umma tunda kin hna sai
anjima, tce mujima dayawa. Shiru abba yyi yna
tunanin mgangnun umma, ysan gsky tfada, amma
dmuwarshi ummi dbta ci komai ba. Ykalli agogo,
saura kusan awa 2 ytashi, wayarta yske kira,
tdaga yce ummi kisha tea din umma bta da
abinci kfin ndawo. Tce, to ya Abba, kkusa
dwowane? Yce, sai nan da awa 2. Tce to Ya
abba, sai ka iso. Bta wni sha tea bdon bta jin
yunwa sam, tshi tayi tasake kakkabe dkinta don
mutane suna tshigowa ganin dki yra dmanya. Tas
tkakkabe ko ina tafito tshare tsakar gidan lungu
dasako, bishira lokacin mbata gidan wsu yra
dsuka shigo tbasu kasko suka smo mt rushi
tzuba turaren wuta mai kyau dkamshi. Tnayi tn
kallon agogo, saura minti ashirin yaya Abbanta
ydwo ta wanke byi tsake wnka, sannan tdibar
masa ruwan wanka shima ta aje akofarta. Trufe
kafin ya iso, tshiga dki tna ta shafe-shafenta, sai
lokacin bishira ta shigo gida. Tna rike da 'yarta
akafada, ita kanta 'yar ba amata wanka ba bre
uwar, tkwabe hijabi trataye, sannan tzauna akofar
dakin tna kallon tsakar gidan. Duk da ita knta
gurin ybta sha'awa, amma bki ta taba tre dcewa,
wahalalliyar bnza. Ummi tayi mtukar kya cikin
wando da riga nawani ydin dshi Abba ydinka mta
a babbar sallar dta gbata. Tasaki gashinta sosai
tyi wani daurin dankwalin da ita ce ta iyashi
amma gshin nta duk yna wje. Tfesa turarukanta
sannan tfada kan kujera, tkalli agogo minti goma
takaru akan lokacin dya fada mta. Zuciyarta tdan
dmu tkosa sosai ta gnshi bta ki yzauna agida tyi
ta kallonshi tre da sauraron muryarshi ba. Sai
dkusan minti 20 sannan Ya Abba yshigo, tsayawa
yyi yna kallon tsakar gidan, yau kam farin cikine
ya mye gurbin bakin cikin dyake ji aduk lokacin
dya shigo gidan ykalli tsakar gidan. Kamshin irin
turaren wutan da umma ke cika gidanta dashi ne
yke shaka. Ysaki murmushi tre dyin sallama,
bishira dke zaune dabas atsakar gidan maimakon
ta amsa sallamar sai tsaki taje dogo tre da cewa.
Aikin bnza. Kallonta kurum yayi ranshi ya baci.

Bai cemata kala ba ynufi dkin ummi, tyi nisa cikin
buga game. Sallamarshi ceta sata yin jifa da
wayar akan kujera tamike tdaga labulan daidai
lokacin dyke cewa inshigo? Ta amsa sallamar
dwata murya wadda bta san ma tna da ita ba,
suka kalli juna cikin ido, lokaci 1 suka ski
murmushi tmika hannu kafadarsh rtaye da wta
jaka wadda bda ita yfita ba. Ya salubo jkar ymika
mt tre dcewa, kirike dakarfi, tce to, sannu
ddawowa. Yshigo rike da leda ahannunshi yzauna
tre dcewa. Yauwa, tnufi robar ruwa data dauraye
jug din data tnda don shi kadai, tzubo ruwa tzo
dakofi tadauraye kofin snnan tzuba ruwan tmika
msa tre dsake cewa, sannu dkokari. Ydubeta,
yauwa kema sannu dkokar, dud da byajin kishi
dole ne ysha ruwan, ybude bki ysoma shan ruwa.
Sai yaji ruwan yfi duk wani ruwa dyasha a tsayin
rayuwarshi gardi dkuma dadi, ydubeta ido lumshe
dama ruwan amare dadin shi dabanne?? ZURFIN CIKI book 4 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:37
Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa,
yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire
takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan dan
teburin da aka aje don dora abinci ko kofi. Tazo
takwashe tkalman tkaisu kusa da kofar fita tyi
musu ajiya mai kyau, sannan tadauko dan twul
tshare kasar gurin. Ykalleta, yi hkuri nshigo miki
dki datakalmi ko? Tce bkomai aranshi yce nsaba
shiga dakin bishira da tkalmi. Yjanyo ledar dya
shigo da ita tre dcewa ummana tki aiko miki da
abinci ko? Tace, kyi mta mgnane? Ya ciro take
away din yasiyo mata, zo kici, ai dole ta bmu na
dare, zan jene in tsaya mata. Ummi tdubeshi,
anty bishira fa ka bata nata ne? Yyi mta banza,
tduba ledar tga guda daya gakuma wnda yciro
mata. In kaima anti bishira? Ydaka mta tsawa tre
dharararta, ke! Ban aike kiba, tatsaya tna
kallonshi, meye ruwanki da mtata, kin fini snin
meye kamata nayi kenan? Yja dogon tsaki tare
djanyo jakar dta dora mishi akan gado, jikin ummi
yyi sanyi. Ta tuna damaganar da umma acikin
nasihar dta mta, kda kizama dga cikin mtan
dsuke btawa mzajensu rai. Hakan yna sawa miji

yatsani matarsa, kiyi tka tsantsan kinsan hlin
abba yna dsaurin fushi. Dsauri ummi tasulalo dga
kujera. Don Allah kyi hkuri ya abba, ban san
zakaji haushi ba. Ydubeta fuska daure, hwaye
ygni sun cika idonta yace, kda ki sake hawayen
nansu zubo, tsa ytsunta tdanna idnunta, tshi ki
zauna ki dauki abinci kici. Tzauna tarike abincin
tkasa ci. Ykalleta suka hda ido cikin ido, tariga
shi mgna kayi hkuri Yaya Abba, tausayinta
ykamashi amma sai ydake. Bnason kisake mgna
akan abinda yshafi mtata kinji ko? Da sauri tce,
bzan kra ba. Yyi dan murmushi ci abincinki.
Tasauke wta irin ajiyar zuciyar dhar ya klleta da
ido ya tmbayeta lpy? Dabaki tfurta lpy lau, yce ci
abincinki. Ummi tdauki abinci tn ci, jefi-jefi tna
kallonshi, shi kuma yna ta kokarin kunna laptop,
don ymantar da ita. Yce, kinsan menene wannan?
Ta a'a yace computer ce, agurin aikinmu aka rba
mna. Ummi tace, kyauta? Yce A'a za'aringa
cirewa acikin albashinmu, mtso kigani. Tdan
mtsa inda zta iya kallowa, ykunna yna nuna mta
abubuwa, yce ai nsan ki zaki iya sarrafata, tce
wai, bazan iya ba Yaya Abba. Yce, nima sai
nshiga mkarnta akwai tnan cikin gri zan shiga nyi
diploma, salis shi tuni yyi. Ummi tce amma gshi
ynzun mkana sarrafata, yce ina dan hwa ta office
dinmu ai tce tayi kyau Allah ysa albarka yce
amin. Ykashe komai ydauki take away din ynaci.
Sannan yce, bri infita. Tdube shi itakam bta son
yfita don umma tce mta tzama mai tsare mijinta
dga zaman majalisa koyawo. Indai ba mkarnta
yke zuwa ba, yma ztayi thana shi fita tatambayi
knta, tdube shi cikin tausasa murya. Ya Abba hka
zka fito bkayi wnka ba? Tmike gruwa nan nadiba
bari inkai mka, shima ymike. Sai anjima zanyi
ummi, ynzun shago nke sn zuwa. Akwai wsu
dinkuna da za a amsa yau ina son ingako yaran
sun gama snnan inson in yanka wsu dunkunan
ciki har dnaki, koda yke saina gwada ma tukunna.
Tce, tokadan huta mana ynzun faka dawo, ygane
bta son yfita ne, don hk yce kda kidamu dg shago
ba inda zanje. Har bkin kofa tarako shi tarike
labule, to sai kdawo, yce to, ynzun mbai kalli inda

bishira tke ba, yyi wje. Datsaki traka shi tre
dcewa, girma dai yfadi warwas, murmushi yyi mai
sauti yfice abinshi. Ita kuwa sai thau zntuka,
kinibibi a auran mka miji sannan a nuna anfi ka
sonshi, yrinya lokaci nabaki. Ummi dai sai tkaro
kofarta, koda dre abinci daidai cikinta bishira tyi
taci tba 'yarta shiko Abba bai shigo gidan basai
bayan sallar isha'i. Byan yje sun sha dirama da
umma, tce itafa bta yi abinci dsuba, yce umma
gskiya toki bmu na babanmu. Tyi driya, kasan
abin dakake fada kuwa abba? Inbaku abincin
mijina? Ai kuwa bkwaci ba. Tsohuwa tace, kai ina
mtarka ita bazata dafa fa? Kodon tsoronta
fakakeji ko? Abba yce eh bazata dafa ba ina
ruwanki ke tsohuwa kin cika sa ido. Tce, nasa
din, ai gskiyane kowa ysn uwargida ke yin girki
harsati guda. Abba yce, to mu tsarinmu bhka bne,
tkwashe da driya. Bwani tsarinku bhaka bne kila
ma kinyin girkin tyi, yce oho dai bza kiji bdai, tce
jeka intayi tsami mji. Umma dke tsheka driya tce,
abbana zoka dauka gashi nan yce, yauwa
ummana mungode, tce abba bka shiga gidan
nanne? Yce wai gurin umman bashir? Tce eh, yce
ina zuwa mna, tce todon Allah kadinga shiga, nan
yyi musu sallama ytafi. Lokacin dya shigo gidan
dindim! Sai daya tda injin, aranshi cewa yake yi
lallai mta dakíshi, jimatar dko darana tada inji tke
yi amma ynzun don kda wtan tga hske ko tji iskar
fanka shine taki tadawa.I novels / ZURFIN CIKI book 4 part 7
ZURFIN CIKI book 4 part 7
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:41
Ya aje kular kofar dakin ummi yaleka dakin
bishira, tana kwance kan gado, itafa bata jin cewa
zata dazama dakishiya, dole cikin biyu ayi daya,
kota tada ballin dazai saketa komuma tanemi duk
wata hanyar daza akori wannan 'yar iskar
yarinyar. Yashiga dakin, muhibba daketa wasa
akan gadon da baya zaton tun da aka kafashi
tasake kakkabe shi, yace hibba. Yarinyar ta
waiwayo cikin murna tanufo ubanta da dan
gwaranci, bishira tasa hannu tasuri 'yarta yace,
bishira duk wannan abin daki keyi fabashine
mafita agare kiba. Ki kwantar da hankalinki ki

nutsu ki kama girmanki, yarinyar nan zata biki
amma in kin zabi akasin haka kece zaki koko....
Kai malam! Ta katse shi, bafa wata sauran
magana fanasan komai, ni yanzun saki kurum nafi
muradi, ya ce sakin lafiya? Ni yanzun ma na
soma sonki, tadaga mishi hannu tare da daga
murya, nikuma nadaina sonka, karya ne makace
kana sona kuma kanason waccan banzar. Dole
acikinmu akwai wadda kafi so. Abba yace to ai
kece, ke nafi son kuma ita tasan haka, kalmar
tashi tadan sanyaya mata zuciya. Don haka bata
sake magana ba, yace kina bukatar wani abu ne?
Tace don Allah nidai ka fita kawai, yace to na
fita. Ummi lokacin tana canza kaya zuwa riga
dazani na leshi, sosai tayi kwalliya tamkar
kasureta ka ruga don kyau. Fuskarta sake ta tari
Abbanta dasannu dazuwa, ita ce tasa musu
abinci kowa da plate dinshi, amma sai ya aje
nashi yace suci nata. Dama taso yin hakan amma
tana tsoron kada ya gwasaleta, sai da sukayi
dam sannan yace bari yayi wanka tatashi takai
masa ruwan wanka tadawo. Kafin ya fito ta sake
gyara ko ina, jallabiya mai gajeran hannu yasaka
mara nauyi ya wadata jikinshi da turaruka tana
kallonshi cikin sha'awa. Taso taimaka mishi tun
agurin shafa mai, amma tana tsoron kada yaga
zakewarta, don haka tashare tare da cewa
dasannu za azo gurin. Ysake cewa zai koma
shago, tace haba yaya Abba yanzun kuma?
Yadauko tape dinshi nagwada mutane, zo in
gwadaki, har da kayanki zan yaka yanzun.
Yarannan 'yan shiriritane, badon naje dazun ba
dasun sani nasaba alkawari, dinkunan su kawai
suka yi tayi suka aje wanda nabasu. Ummi
tabata fuska, ya tausasa murya, come on zo in
gwada ki, bazan jima bakinji ko? Tatashi taje
gabanshi ta tsaya. Sai dai mamakinta duk
dunkunan da Ya Abba ya sha yi mata abaya bai
taba gwadata basai yanzun? Koya manta yanda
yake mata ne? Tsawon siket din ta ya soma
gwadawa, tana tunani sai taji ratsawar dan
yatsansa tare da tape din a kwankwasonta, duk
da cewa dariga ajikinta saida hakan yasa taji

wani yanayi ajikinta. Har ma takalle shi, haka nan
ya auna hips dinta da kirjinta, shi kanshi ya shiga
wani yanayi alokacin, haka nan yakoma shagon
cike dakewarta. Kayan bacci tasaka ta kwanta a
gadon tana da yakinin bazai mata komai ba,
tunda yasan bata sallah. Har kusan goma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login