Showing 15001 words to 18000 words out of 18680 words
kallon hannun ta tayi yawa shebur ja da baya tayi tace
'' tsaki ji hajara gwuicho kinga wallahi Allah shazali ne ya kore ni tun safe muke abu ɗaya kwata kwata yau bamu da kwanciyar hankali abin yaci tura yau kusan sauke min kafaɗa...,
kinga yimin shiru ɓarauniya ke kanki kin sani wallahi nafi ƙarfin ki dan habaicin da kike min ina jiyoki dan haka yau dole na turbuɗa kanki cikin ruwan dafaduka
kallon katuwar tukunyar dake kan wuta ruwa sai tafasa yake da yake haraja gwuicho saida abinci take.....
sauran fa page biyar na gama free page wannan tafiyar yanzu muka fara ta ko book one bamu gama ba
Domin payment zaku turo ta wannan account din ₦500
Opay
Amina alhasan Muhammad
ku turo da she da ta nan
UWAR GAFALALLU
daga 25 free page ya tsaya ku hanzarta payment din ko domin jin yadda zata kaya
EPISODE 14-15
Dan Allah hajara gwuicho kiyi hakuri karma ta sake ta haƙura daman ke nake nema wallahi yau sai na saita miki zama bake tara karuwai ba shazali ya faɗa yana ƙoƙarin cire malin malin dinsa
kallon kallo aka shiga tsakanin asabe da hajara gwuicho hadeyar yawu me kauri hajara gwuicho tayi tace
'' Kaga shazali zo ka ɗauke ta ku tafi.. wallahi ba zaku zo gurin sana'ta ba ku daga min hankali..,
ke da gurin sana'ar taki kunci kundun uban ku shegiya me kama da tifar yashi yan zunan sai na dilmiya kanki cikin wutar nan wani...ja da baya tayi gashi babu kowa a cikin gidan balle ta samu a ɗauke shi tace
'' wallahi asabe kin cuce ni wannan tashin hankali dame yayi kama kiri kiri ina ji ina gani ki hanani kwanciyar hankali a cikin gidana ban da zagin da kike aika min ta katan ga ta faɗa tana goge hawayenta da suke zo bo mata a kurmin idanuwan ta
da hallacan rufe min baki nima haka naso ba gurin tsira nake nema ba ta fada tana ƙoƙarin zare hannun ta daga riƙon da jahara gwuicho tayi mata amma ina hakan ya fassaka hajara tace
" Wallahi ba inda zaki ki kawo min masifa gidana sannan ki gudu gawara ya jibge mu tare wallahi kamar yadda bazan iya guduwa ba kema dole ki tsaya..ba inda zaki..,
gumi ne ya ƙara karyo mata tace '' dan sabbatin Ubangiji ki cika ni...,
wallahi Allah ba inda zaki kafin ta ƙarasa shazali ya kara so da gudu suka shiga da cikin daki hajara gwuicho ta zauna akan kafar asabe wani wahalallan ihu ta saki da sauri Hajara ta rufe mata baki tace
'' baki da hankali zaki kuka sai kin saka ya shigo mana wallahi zan cillaki waje duk abin da ya ga dama yayi miki...,
bata da bakin magana haka tayi shiru tana zare ido hawaye nabin kuncinta wani irin zogi kafar ta ke mata ta tabbata ta karye wannan shegen duwawu na hajara yawa siddin shegu
Shazali kuwa sai wuru wuru yake ko zai ga inda suka shiga idonsa faɗawa yayi kan kazar hajara ɗaukan ta yayi, yayi wulli da ita tare da murɗe mata kai yana cewa shegiya tun dazu take ta ihu ai yanzu kyeje can kiyi musu kuka
ganin be gan su ba ya fita yana ta masifa da sauri hajara ta fito tana cewa Wallahi bazan yarda ba dole asabe ki ɗauki wannan kaza ki biyani kuɗin ta
Asabe da ciwo yaci karfin ta tace '' haba Hajara ina ne ina cin mataccan abu ni da ba arniya ba ki dai bawa ƙaren Haruna yaci...,
ke bana son iya shege wallahi dole ki ɗauki wannan kaza duk abin da zaki da ita kiyi da ita amma wallahi dole ki siya ban da ma zuciyar musulunci ba sai na karya miki kashin kafaɗa ba har ni zaki dinga bi da sharri to wallahi tun muna shedar juna ni dake kiyi gaggawar biyana kudin wannan kazar dubu bakwai na siye taci abincin dubu biyu dubu goma sha ɗaya kenan
nida bani nayi abin nan ba dan Allah kiyi hakuri ta faɗa tana ƙoƙarin tashi da kyar take jan kafar ta fusgota hajara tayi ta ɗauki kazar da shazali ya murɗe wa wuya tace '' maza biyani sannan kibar gidan nan ....,
zama tayi domin abin yayi mata dai-dai tace '' wallahi daman ba son fita nake ba..,
au haka kika ce to wallahi yau na lahira sai yafi ki jin dadi asabe
kan bala me yashi tab jajar ubancan ke kar kiga ina yi miki lumbu lumbu yan zunan zan choge kafata naci uban ki kowa ya sani fankan fankan bata kilishi
kai lallai matar nan kin raina min wayo yau zanyi maganin futsarar ki wallahi
mudai yi maganin juna nan fa fada ya kaure a tsakanin su haruna ne ya shigo yana tsalle hadi da rausaya yana cewa ku tasu babba ku tasu ku taso ba me raba ku haka ya dinga mai maita wa
ganin faɗan ya ƙara kamari ya canza salon waƙa wanda yafi wani ƙarfi ya cuci Dan uwansa wallahi ba wanda zan kira ya raba ku taya dan akuya zai yi fada da giwa yace zai ci riba
baƙaramin wuya suka bawa juna ba ba zato ba tsammani Hajara taji asabe ta gartsa mata cizo abin ka da ta samu tsoka ba ƙaramin shigarta cizon yayi ba ta kwalla kara ta sakita ba shiru tana sakin ta ta fara cewa
'' Hajara daman na fada muku faɗa dani babu riba wallahi amma kika toshe kunnuwanki ai gashi nan yanzu kinga uwar bari kin sakeni kaza kuma wallahi ko kobo bazan biya ba kije kine mi wanda ya kashe miki abar ki ya biya ki kiga idan be sace ki ba kin koma samfurin mucija da zani...,
Haruna kamo min ita wallahi ba zan yadda ba kaga fa a kirjina ta cije ni shegiya yar iska wallahi sai nayi maganin ki
kin dade baki ba Hajara, nace kin dade baki ba kana sakewa ka karaso nan wallahi sai na ɗauki iccen nan na saka maka a fuska shege da fuskar ka yawa kayi sujja a buhun gawayi...
kut ashe daman ina kallon ki kamar mutuniyar kirki ke ba ta kirki bace hmmm zan karaso ni kuma tafasasshen ruwan nan zan diba nayi miki wanka da shi..
fakar idanuwansa tayi, tayi wuf ta fita maza maza haruna ka bita kar ka barta ko bayan layin nan tayi bin ta yayi kafin ya cimmata har ta shiga gida dafa gwuiwowinta tayi tana haki tace
'' kuna ina dan Allah ku kawo min ruwa wannan bala'i har ina daga wannan sai wannan...,
a hankali baba da ba ta dade da dawowa ba ta dan leƙo da kanta dariya ce ta kubbuce mata ganin yadda asabe ta koma yawa wata rubabbiyar gwanda fuskar nan taci bleaching duk tayi ja sai zare ido take..
bayan ki asabe ga shazali nan zan sara miki gadon baya da gudu ta shiga dakin
ta dariya lami ta fara yi harda fati tace
'' gaskiya kin bani kunya asabe ina daban cin ki yake da sai ki tsaya ku dambatu ku buga yar kashi ke da shi...,
takaici ne ya kama ta tace '' yanzu baba dariya kike dan bake yakewa abin da yake min ba haba baba gaskiya haka be kamata ba..,
tura dauri gaban goshi tayi tana cewa dole fa shazali ya raina ki duk abinda da yake faɗa gaskiya ne bakya tara karuwai ko dazu ba dan daudu bane ya bar gidan nan?
shiru tayi duk ranta ba dadi ta gyara zama tana miƙe kafarta tace '' mufeeda mufeeda..,
ta tafi makaranta
makaranta kuma ban hanata bin duk hanyar da shegen yaron nan yabi ba kai wannan jaraba har ina anya kuwa ba asiri yayi mata ba tabi ta nane mai ala dole sai shi yasa ubanta ko da yake mahaifinta ke daure mata kinsan ranar nan da naje mahaifiyar cewa tayi ai itama ba ba son wannan alaƙa take ba ke kinga irin mutuncin da taci min kai gaskiya matar nan kwata kwata bata da mutunci wallahi inda yaje bata je shi ba
Shiru baba tayi mata tamkar da dutsai take magana
Wannan kenan
ASH gaskiya Hajiya ke faɗa maka ta kamata ka dawo kamar da ka gina sabuwar rayuwa mahaifina ya mutu na dena farin ciki ne
jingina yayi da kujera ya lumshe idanuwansa yace
'' har abada farin ciki na ya tafi Yasir..,
tab abin naka azeemun ne anya kuwa fatalwar nusaiba ba ita takama ruhinka ba
dariya yayi yace '' kome zaka faɗa saidai ka faɗa wallahi ko da yake ba kai kaɗai ba hatta Hajiya kallon da take min kenan..,
wallahi dole tayi maka nifa ban taba cin karo da labari irin naka na kabi Ka kwallafa mace ɗaya a ranka
file ya ɗago fara dubawa yace '' mubar maganar haka zanyi aiki...,
korata kake yi ko to bara na tafi gurin madam ta ɗebe min kewa cewar Yasir da yake danne dariyar da ta taso mai ganin yadda fuskar ASH ta canza
ajiye file din yayi yace '' ni ba korarka nake ba kawai dai nace maka zanyi aiki..,
okay ai kai daman duk maganar da za a taɓa marigayya ba sonta kake ba idan ka ƙara aure bawai yana nufin ka manta da rayuwar ta bane
dafe kansa ASH yayi yace '' ya Allah nifa bana son wannan zancen amma na lura ku kamar dadinsa kuke ji...,
sosai ma kuwa wallahi domin bamu da buri da ya wuce mu ganka yau kayi aure har da ya'ya buɗe baki yayi zai magana sai aka turo kofar da sauri dukkan su suka kalli kofar wani irin riga da wando ne a jikinta yawa fata ta saka kimono amma ita da babu duk ɗaya cikin iyayi tayi sallama
kau da kai yayi sannan ya amsa sallamar tata zama tayi ba tare da yaba ta izinin zama ba tace
'' ya ASH barka da yamma daga school nake nace Bara na kawo maka ziyara ko dan ba aunty nusaiba be kamata mu yar da juna ba...,
hankalinsa ya maida kan laptop dinsa yace '' yauwa...,
a takaice sam baya kaunar zuwan da ni'imatullah take mai a ce ko da yaushe tana hanyar office dinsa yana raga mata ne dan ita kanwar nusaiba ce step sister dinta ce mahaifinsu ɗaya
buɗe jakarta tayi ta fiddo da turare tace '' ga gift nan ka bawa intee..,
mun gode ki ajiye shi a nan ya faɗa yana ci gaba da kallon laptop dinsa cije lips din ta tayi ta ajiye turaren ranta duk a jagule kallon ta yasir yayi cikin takaici shifa wallahi bega dalilin da zai yarda yarsa me rawar kai ba ya kaita gaba da secondary batare da tayi aure ba..,
duk da abin da ni'ima take yi da halin mahaifiyar ta sam bata so ayi mata faɗa sai abin fa yarta ta ga damar yi gida ne na kishiyoyi kowa na son ya'yan ta ba kwaɓa balle harara ko wacce so take ace dan ta ne a gaba...
Ya yasir barka da yamma
barka dai ya faɗa yana ƙoƙarin tashi ba tare da ASH ya ɗagowa yace
'' ko zaki bi shi ina aiki ne..,
murmushin yaƙe tayi tace
'' okay ba damuwa sai ma ka sauke ni a hanya..,
a'a ba hanyar ki nayi ba
da sauri ta kalle sa tace '' ko kana tsoron aunty zee ta gammu..,
ai tasan ni daga ita ba ƙari domin ta tattara komai da ake so mace ta gari ta kasance
kai ta jin jina ta mai da kallon ta kan ASH tace '' na tafi..,
okay Allah ya kiyaye hanya
Ba tare da ta amsa ba ta fita duk ranta a bace har gurɗewa take dafa bango tayi ta saita kanta ganin kamar mutane na kallon ta kullum cikin daɗin baki mom take Mata amma ba wani ci gaba yau ma ba irin wankan da ba tayi ba da magunguna ga kwallin da ta saka idonta har yaji yake mata amma ta daure ta cije gashi ba amfani...
fita farfajiyar ma'aikatar tayi ta dauko wayar ta da take man a gaji tsaki ta ja ganin sunan jameel ta mai da wayar fita waje tayi ta tsaya a titi tana tarar a daidai ta duk wanda ta tara ko kallon ta ba yayi sai dai yayi gaba abin tamkar haɗin baki
gajiya tayi ga uwar rana da take dukan kanta wata jeep ce ta tsaya fara kal da ita sauke glasses din motar tayi ɗauke kai ni'ima tayi kallo saurayin ya ke binta da shi yace '' hy...beb..,
ɗagowa tayi ta kalle sa ranta a haɗe ta ƙara kau da fuska yace '' be kamata mace kamar ki tana tsayuwa a kan titi ba idan ba zaki dabu ba ki shigo na rage miki hanya ko ma na kai ki inda zaki..,
malam a kwai damuwa zaka iya tafi Nagode
haba beb karfa tun kafin ya ƙarasa ta ɗaga masa hannu tace '' dan Allah zaka iya tafiya nace maka bazan hau ba ana dole ne..?,
domin payment zaku biya ta wannan account ɗin 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay
500
Mutanen nijar kuma za su biya katin moov na 300fcfah
Sannan ku turo da shedar biya ta nan 09061890481
UWAR GAFALALLU
OUMYASMEEN
EPISODE 16-17
PERFECTLY PEN'S
Ba'a dole amma ranar nan tana dukan ki ni daman temaka miki zanyi tunda kin ki shikkenan yana gama faɗin haka yaja motar sa yayi gaba mai da hankalin'ta tayi kan titi sarai ta gane sa me wankin mota ne a bayan makarantar su haka kurum ta daukarwa kanta kara da kiyashi cikin ikon Allah ta samu napep hawa tayi ta fara danna wayar ta kamar daga sama taji danshin huƙa a wuyanta me satar wayar yace
'' dan ubanki kawo ta kona farke miki ciki..?,
jikinta har rawa yake haka ta miƙa wayar nan sannan yace
'' zo ki fita tun kafin na ci uwar ki...,
fita tayi ba ƙaramin dana sani tayi ba da bata bi wannan me wankin motar ba tsorata tayi dan haka a kafa ta dinga daɓawa tana tafiya har ta isa gida a jikace ra isa tana shiga ta wullar da jakar ta ta rushe da kuka da sauri mom ta shi go tace
'' ke rufe min baki kar maƙiyana suji suyi dariya me ya faru faɗa min..?,
yan kwatar waya na haɗu da su suka sace min waya ni wallahi wannan duk be dameni ba mom inda nake wallahi ya ASH be kalla ba balle yasan nazo
wai shi wanne irin mutum ne duk kudina da nake ɓatarwa ya tashi abanza kenan
kuka ta ci gaba da shi tace '' ai wallahi duk daddy ne ya jawo mana lokacin da ta mutu da yace gani ai ba zai iya yi mai musu ba kuma komai zai zo da sauki amma yanzu ga shinan ya jiƙa mana aiki sai ɓatar da kudade muku ba wani labari...,
ai wallahi daddy ki ban san wanne irin mutum bane sai fa dana kwarkwanta mai har gamshashshen bayani nayi mai yadda zai fahimta amma fur yaƙi
share hawayenta tayi tace '' ai da ace su waheeda ne da tuni ya yarda kullum a gidan nan sai dai adin ga tauye mu...,
bar su ni'ima akwai ranar ƙin dillanci wallahi dan wallahi malam gobe da nisa yace min na gab da mallakar komai na daddy dan haka yanzu na zage dan tsai
kwantar da kanta tayi a jikin gado idanuwanta na zubda hawaye kallon ta mom tayi tana. shafa kanta tace
'' kiyi hakuri insha Allahu komai ya ku san zuwa karshen dole ya aure ki ko yaƙi ko ya so ai jidda mutuniya ta ce dazu ta bar gidan nan na ƙara jadda da mata manufata...,
da sauri ta ɗago tace '' me tace..?,
ci gaba tayi da shafa mata kanta tace '' cewa tayi yanzu maganar da suka gama yi da Hajiya kenan amma bata ,bata amsa ba sai cewa tayi Allah ya zaɓa mai wacce tafi zama alkairi a gare shi...,
da sauri ni'ima ta tashi tace '' bamu da wata matsala da ta wuce Hajiya wallahi tun farko da ta nuna mai gani yana jin maganar ta ai ba zai ƙi ba..,
ke karki damu aure fa kamar anyi shi an gama ne wallahi kar ki sakawa kanki damuwa idan har ina doran ƙasa ko na sati uku ne sai ya aure ki
rungumeta tayi tana murna dariya itama mom tayi tana shafa gadon bayanta ta ci gaba da cewa ai idan sun san wata basu san wata ba dole ya kaso kanshi gare ki har shi a wa zai dinga wulakanta min ke
cikata tayi ta shiga dakin ta ta kwanta tana kallon ceiling har ta hangota a jikinsa kai ranar wanne irin farin ciki za tayi daga gani fa jarumini ƙara limshe ido tayi tana jinta a wata duniya ta dabam jin sallamar saudat ta miƙe zaune shigowa tayi ta nemi guri ta zauna tace
'' besty ina ta kiranki amma shiru bata shiga...,
wallahi haɗuwa nayi da yan satar waya ni'ima ta faɗa tana cire dan kunanta da kimono din da take jikinta
kawata kice yau kinga tashin hankali.. cewar saudat da take zaune kusa da ita
dariya ni'ima tayi tace
'' idan aka ce tashin hankali ɗaya kenan toni idan akwai abin da yafi tashin hankali na shiga ke kinga wuƙar da suka sakamin a wuya... wannan ita ake kira da gayawa jini na wuce..,
tab ni da nazo muyi hira ashe haka ba zata samu ba wallahi na ra inda zan saka kai na wallahi kuma kin san ba wanda nake mu'amalla dashi kuma daman ke kika nuna min wannan hanyar
haɗe rai ni'ima tayi tace
'' ban gane ba kafi ni na koya miki daman idan kin ga mutum yayi abu shi ya saka kansa zai yi amma bani na koya miki ba daman can ina sa wannan burin a zuciyar ki samun dama ne baki ba ni wallahi na gaji yanzu ma a makaranta sai da wata ta gama kwakulata tas sannan ta barni nazo gida zan huta ke kuma ki zo tun wuri kisan inda dare yayi miki ki kama wata ko kwa daidai ta..,
matsowa kusa