Showing 9001 words to 12000 words out of 36805 words

Chapter 4 - Rainon Soja Book 3 Complete Hausa Novel By Maman Teddy .txt

13 Jan 2025

6669

ya Ajiye yana zama a ɗaya daga Kujerun falon tare da Sauke Wani irin numfashi idanun sa na rashin kunya har a lokacin basu daina kallon inda Ma'eesha take ba. Ita kuwa ƙasa tayi da kanta tana saurin gyara bra ɗin ta da kuma jikin ta da duk ya sukurkuta ta.




Tana a haka ne taji motsin shigowa falon, Wanda kamin ta dago tuni ƙamshin turaren ta ya yi masu marhaban da welcome . A hankali ta ɗago tana kallon Wata irin classic babe Yar gayu ajin ƙarshe amma da ganin ta kasan Karuwa ce lamba Ɗaya . Idanun ta cikin lashes haka hannayen sa cikin nails, Ga wani irin Attachment da ta sanya shi color one. Cikin shake murya da maƙale shi ta ƴan duniya ta nufi inda Aliyu yake tana ware hannun ta da Wani ɗan gudu tana furta “ Ohh! That's my Hero missss youuuu💋💃🏻. Ta ƙare zancen tana Rungume shi tare da manna ma ƙasan Lips ɗin shi kissss”.


Ɗago da idanun sa yayi yana kallon direction ɗin da Ma'eesha take inda tayi saurin yi tamkar Bata gan su . Cikin dakakkiyar Muryar sa ya furta “ Tsayuwar me kike yi anan ? Ba barci nace kije kiyi ba? Ko Kiss ɗin kike so Kema🤔?


Saurin Girgiza masa kai Ma'eesha tayi tana Juyawa zaf-zaf-zaf ko ganin gaban ta ba tayi tana nufar ƙofar Bedroom ɗin ta. Heeee! Ya furta yana dakatar da Ma'eesha daga tafiyar da take yi . Cak! Ta ja ta tsaya tana sauraren sa. Kalle Ni nan....” yayi maganan fuskar sa babu Wasa , Wanda a hankali ta ɗago da lumsassun idanun ta tana kallon sa . Mene kika gani? Kin ga Wani Abu da ya faru yanzu? . Hehehe😹 kuji mun Wani zancen banza , ƙariko har a jikin ta yayi wai amma yana Tambayar ta mene ya ta gani ? . Ɗan kallon sa tayi tana kallon Wannan budurwar kana ta Girgiza kai cikin Sanyin murya tace “ A'a ban ga komai ba Uncle ”. You sure? Kin tabbata? Kara gyaɗa masa kai tayi tana yin shiru , sai kuma taji yace “ Good wuce kiyi barci yanzu”. Da Sauri ta wuce su tana nufar Bedroom din nata.....”


Bayan Wucewar Ma'eeshan ne Ya kai hannun sa yana Rungumo Haneefa wacce take bin bayan Ma'eesha da wani irin kallo . Don ko babu shakka ta fahimci itace Ma'eeshan tashi da take yawan jin sunan ta A bakin sa fiye da kowa . Duk da shi mutum ne wanda duk dadin Sex ba zai taba yi Miki sambatu ba , Amma a Furucinsa wanda ba zata taɓa iya mantawa dashi ba shine wata rana da suke Sex da ta motsa shi iya motsawan a maimako taji yana faɗin “ Babe yaushe zamu yi Aure na cigaba da Cin ki kamar haka , Sai akasin hakan taji yana cewa “ Yaushe zan mallaki Ma'eeshan na ta zama mun mata kamar haka?”......Tirƙashi🤔 . Huhhmmmm Wannan itace Ma'eeshan ko Hero! Ya akayi kike san itace? Kin san ta ne ? Ya tambaye ta ba tare da ya bata amsa ba.




Ɗan Girgiza kan ta tayi kana ta ciza laɓɓanta na ƴan duniya sai ta furta “ a'a kawai yanda naga kana mata magana ne ya tabbatar mun da itace Ma'eeshan....” miƙewa yayi bai ce da ita komai ba , sai juyawa yayi yana furta “ Ni zo muyi da Sauri kar ta tashi daga barci , ki tafi”.


Kamar Wata bunsura ta miƙe da Sauri tana bin bayan sa inda suka nufi bedroom ɗin shi . Namiji babu tsarki bare kunya. Zama yayi yana wani warwajewa inda Haneefa ta fara cire masa komai nasa tana furta “ Miss You dear.....nayi kewar Daɗin ka . Tana maganan tare da Shafa ƙirjin sa da suman da suka yi lamɓasssss . Kallon ta yayi yana furta “ Ba sai kin yi ƙoƙarin Tada mun Wani sha'awa ba , don Ma'eesha ta gama........Shiru yayi yana kauda maganan da cewa “ Ki buda na shiga kawai na samu release sai.....Wani zafi ne taji amma babu yanda ta iya , dole ta bisa don indai Ali ne ba dai iya burkita lissafi da sha'awa ba , ko da kuwa baiyi romancing din ki ba indai ya shige ki zaki ji biyan buƙata . Me kake so nayi maka yanzu? Ta furta tana kallon sa ,inda cike da jin kan sa ya kauda kai yana ganin kamar tambayar rainin wayo tayi masa .


Murmushi tayi tana cire kayan jikin ta tare da fara masa Girgiza tana masa tafiyar Cat Walk kana ta dafa jikin Bedside drower tana masa Goho can ƙasa babu Abin da bai hangowa har ta ƴar jan ciki . Wani irin rawa jikin sa ya hauyi da Sauri ya miƙe yana isa tare da fara shigar da Kaciyar nasa ciki yana fara dannata tare da Sauke mata wasu irin lafiyayyun gotso wanda ba don ƙaran AC da Sanyayyar waƙar dake tashi ba , to fa ƙila Ma'eesha ta jiyo yanda yake bugun cikin Durin ta. Aiko da zance ya ɓaci🙅🏻‍♀️😹 . Ashhh Ohhhh Ashh Aliyu ...So sweat uhmmm💋💋 tana wani magana tare da ƙara buɗe masa tana Gwale masa Durinta yana aikin cinta tare da makar manyan ɗuwawunta . Ohh Daɗi daɗi.....Dadi Wani irin gigitaccen gotso yake yi mata babu ƙanƙara wa inda take jin abun har tsakar kan ta, Daɗin mara iyaka . Ihun daɗi ta fara yi tana kiran sunan sa kawai “ Haidar....Haidar....Haidar......Ashhh ban kawo ba ,kar bari Daɗi My Hero Wayyo Daɗi , Ka cini cini cini Haidar Daɗi...... close it🙅🏻‍♀️ . Kar yazo Ma'eeshan mu ta farka ta nemi hanyar Guduwa don tayi tozali da Wannan Aiki ai kuma Shikenn Ali ya ɓata rawar sa da tsalle, Wannan yasa Ni saurin tattarawa ina falfalawa tare da isa Bedroom ɗin Ma'eesha inda na same ta tuni tayi barcin Wuya sai suke Numfashi take a hankali.


**
2:pm .
Riƙe yake da hannun ta suna shiga daga cikin gidan , Inda kai tsaye falon Mami suka wuce.....Yanda suka shigo cikin shigar tasu yayi matukar ɗaukar hankalin kowa na falon gashi sun yi ƙyau ƙwarai . Shigar suit ne yayi Baƙi komai nasa hatta wrist watch ɗin sa , sai dai ƙafarsa da yasa ka cambas Fari sai gilashin da ya saka baƙi mai ɗan faɗi wanda yayi masa dai dai a fuska ,kai dagani kasan bai son raini kuma bai kama da ɗaukar wargi ba, yayi fitanannen ƙyau tamkar ba Sojan Nigeria ba. Ɓangaren Ma'eesha itama wata Jallabiya ce Baƙa tayi shigar ta da rolling haka ƙafarta plate shoe ne mai ƙyau baƙi sai Jakar bayan ta na littafan ta sauran kayan karatu .......Oyoyo Ma'eesha na mami ta furta tana saurin Ware mawa ma'eesha hannu inda da gudu ta nufi mami tana Rungume ta tare da faɗawa jikin ta .


Topa! Ai wannan sai ta karya ki”. Muryar Mom Hajara ya katse su wacce take bin Ma'eesha da Wani irin wulaƙantaccen kallo. Caɓe baki jidder tayi dake gyefe kana tace “ ke dai gani Kema ”. A hankali Ma'eesha ta ɗago tana bin su da kallo , don sai a yanzu ta lura da cikar mutanen falon, ciki har da Areeef, Maryam matar da Khalil zai Aura da shima kan shi Khalil ɗin sai kuma baƙuwar fuskar da bata taɓa ganin sa ba Wato Adams................!






Chapter 48 #Rabi
#Aruguntsu
#Hajiya Falmata
#Nasreen
#Hajiya Atika 💃🏻✍🏻 .


*Don Allah kar ki karanta mun Wannan labari ba tare da kin biya Ni ba , Ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 yan Niger katin Artel na 500f kacal zaku tura🙌🏻 .#mmnteddy.*
[1/24, 5:27 AM] Real~Mamanteddy: *(Book 3 three)*
*Love and Amazing story*
*Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm*


_________________________


*RAINON SOJA*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story*


*Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba*


48~49


Chapter 48 #Rabi
#Aruguntsu
#Hajiya Falmata
#Nasreen
#Hajiya Atika 💃🏻✍🏻 .


*Don Allah kar ki karanta mun Wannan labari ba tare da kin biya Ni ba , Ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 yan Niger katin Artel na 500f kacal zaku tura🙌🏻 .#mmnteddy.*
_________________________


Sanyayyar kallon nan nata Tabi su da shi kana ta ɗan yi murmushin nan nata tare da cewa “ Laa! Uncle Areeef Kai ne ka zo? Ya Khalil.....zaraf Khalil ya katse ta bai barta ma ta ida zancen ba yana cewa “ ai na Ɗauka ta Areeef kike kin manta Dani....” Ƴar Dariya tayi Kuncin ta na loɓawa kana tace “ A'a , Ya Khalil ina Mom Hajaran wannan ce? Ta furta tana kallon inda Hajiya Hajara take zaune gimgiringin . Gyaɗa mata kai Khalil yayi inda cikin Wannan Halin nata da Son faranfaran da mutane ta miƙe da Gudu tana nufar Mom Hajara tare da saka hannu tana Rungume ta tare da furta “ Mommy munyi kewarki sosai , Kema kin yi kewar mu kamar ......Ya isa! Ni ba Mommyn ki bane! Kinga yara na nan , ke dai ban san a ina aka ɗauko ki a ka kuma kawo ki cikin Ahalin mu ba . Mu duka nan muna da gata da tushe asali”.


Wani irin Dariya Maryam da Jidder suka saka a tare har da shewa, Wanda yasa Mami jin Wani irin ɓacin rai , Kasa magana tayi kurum sai Wasu irin ƙwallah da suka zubo mata tana kai hannun ta tare da Ɗaukewa , tabbas a yanzu ta kasa Bama Mom Hajara amsa saboda kunyar yarfin da tayi mawa Ma'eesha....Hannu Ma'eesha tasa tana ƙara Rungume ta cike da yarinta, cikin Sauri Aliyu ya fizgota da ƙarfi daga jikin Mom Hajara Wanda duka sai da suka tsorata yana Haɗa Ma'eesha da jikin sa tare da Rungume ta , A hankali ta ɗago idanun ta wanda a yanzu fal damuwa ne cikin su , amma tana kallon sa sai ta Wangale masa baki ....kan sa ne ya fara juya masa , tamkar hakan tayi mun a gani na farko. A lokacin da take cikin ƙunci da kukan rashin iyaye amma tana kallon fuska na sai tayi murmushi har da Dariya kamar dai haka .....Ya furta yana nuna Ma'eesha da hannu idanun sa na kan Mom Hajara Wanda yake kokarin faɗa mata maganan da duk tazo masa. Kin ce bata da gata haka ne? Kin ce bata da Asali? To Wallahi indai na cika Ɗan halak yau sai na zama gatan ta , gata kuma na har Abada!


Aliyu!!! Khalil ya kira sunan sa yana saurin miƙa daga tsaye. Ya isa da Allah ku ɗan rabu da mutane! Munafukan banza.


Ohhhhk Ya tabbata rashin kunyar naka zaka mun kenan? Tabbatacce! Mom Hajara ta katse shi tana bin sa da wani irin kallo , kana ta cigaba da cewa “ karya ne , tana da Asalin ne? Idan kuma kasan Asalin ta to ka faɗa a yanzu. Ali bana son ƙarajin bakin ka , Wuce ka fita ka bani wuri . Muryar Mami ya katse shi , inda cikin jan rai da zafin zuciya , yana Wani irin Tsuma kamar zai kada Rundunar mayaƙa ya furta “ a lokacin da kuka ƙi ta Ni naso kayana, har kuka Ƙaunace ta , Wallahi na rantse da ALLAH Mami a yau sai na Auri Ma'eesha fitar nan da xanyi ba zan dawo ba sai a matsayin miji gareta! Daga nan na zama mata gata da ahalin da komai.




Ƙaaaaaaammmmm!!!! Duka suka yi , kowa da Abun da ƙwaƙwalwar sa ke basa . Kai wannan shashanci ne! Wacce zaka Aura? Kayi haƙuri mu shiga daga ciki dai. Ya Khalil ya furta yana saurin takawa ixuwa inda Ali ke tsaye , ita ko jidder suman zaune tayi..... Da ƙyau Jarumina! Haka nake so!




Su duka saurin juyawa suka yi suna bin Inda General Saleh Yelwa yake wanda ya daɗe da isowa falon duk basu fargaba . Na gode Aliyu na gode Allah yayi maka Albarka, Ni ne mai bayar da Auren Ma'eesha, kuma yanzu zan kira iyayen ka don a zauna ,kamar yanda kace a yau to babu fashiiiii na baka Amana................!


Aure fa kace Alhaji Sale? Yanzu Aura ma Aliyu Yar tsuntuwa zaka yi wanda baku san Asalin ta ba? Mom Hajara ta katse su cike da ɓacin rai tana miƙa daga tsaye a matuƙar harzuƙe . Juyawa Aliyu yayi yana kallon Ma'eesha wacce hawaye duk ya gama ɓata mata fuska , Idanun ta sun kumbura fuskar ta ya ƙara haske da ja abunka ga farar fata . Yi haƙuri mu je daga ciki. Ya furta yana kallon ƙwayar idanun ta. Jan Ajiyar zuciya tayi mai nauyi kamin ta motsa Jidder ta furta “ Wallahi ba zata shiga cikin ba Ya Haidar , tabbas wannan yarinyar yanzu na ƙara gasgata musiba ce a cikin Ahalin mu. Ma'eesha Alheri ce a rayuwar Haidar! Mami ta furta tana kallon Su duka , kana ta kalli Ma'eesha tana furta “ Ma'eesha kina Son Haidar? Zaki zauna dashi? . Ɗagowa Ma'eesha tayi tana kallon mami kawai sai ta fashe da kuka , Wannan yasa mami saurin Rungume ta duk da itama Hawayen ne ke bin kuncinta .


A hankali ta furta kiyi Haƙuri ki zauna dashi , nasan zai kula mun dake sosai , Sannan ki riƙe shi Amana ko bayan Raina, Haidar da Sonki yana ƙaunar ki , duk abun da kika ga yanayi Miki SOYAYYA ce ta saka shi hakan......Mami wannan ba haka bane! Sam Haidar baya son Ta Wallhi ”. Khalil ya yi maganan cike da ɓacin rai , da nuna kishin sa a sarari .
Duka kallon sa suka yi , Ma'eesha na cigaba da rera kukan ta a hankali....inda Khalil ya cigaba da cewa “ Indai nagartacen miji ake so aba Ma'eesha to Ali baya cikin su , wallahi har gwara Ni sau dubu zan fi kulawa da Rayuwar ta. Don haka Ni zan Aure ta shi a barshi yayi sabgar rayuwar sa.


Miƙewa Maryam tayi dake zaune tana ɗaura hannu aka tare da yanka ihu tana furta “ Na shiga uku , Khalil wannan wani irin cin mutunci kake ƙoƙarin mun? Wacce zaka Aura? Meye kuma matsayi na? . Matsayin ki na nan , a tare Daddy don Allah ka Aura mun su , amma Aliyu ya Auri Ma'eesha Tom azabtar da ita zai yi . Babu Ruwar ka Wannan! Maryam ta katse shi kamin Daddy yayi magana . Gaba ɗaya wuri ya rikice. Mami dai kuka Ma'eesha kuka. Aliyu kuwa na Jaraba da masifa tare da cewa “ Babu wanda ya isa yayi masa iko da Ma'eesha.




Mom Hajara kuwa tafa hannu take yi tana salallami, Muryar Adams ne ya katse su inda sai a yanzu yayi magana cikin natsuwar sa da Ajin sa . Kuyi hakuri duka , kuna ji Daddy Mami Mom Hajara, duka ku fahimta.... inasha Ma'eesha ce bakwaso gani a halin ku , To don Allah Ni ku bani Auren ta a yanzu Nima a shirye nake , zan yi komai da ake buƙata indai burin ku taji daɗi ne , wallahi.......Kai da'alla yi mana shiru sakaran banza . Aliyu ya katse Adams yana isowa gaban sa tamkar zai rufe shi da duka . Munafuki To Aure ta idan akan ka take! Ni soja ne Aliyu na wuce ka kira Ni da Sakarai kuma Abokin yayan ka”. And so what? SOJAN banza Sojan wofi a yanzu fighting ake yi against love ba maganar soja ba . Babu wanda ya isa yayi mun iko da Ma'eesha tawa ce! Duk wanda yayi yunƙurin rabani da ita wallahi ba zan bar shi ba.




Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kalmar da Mami ta furta kenan tana Girgiza Ma'eesha tare da kiran sunan ta da ƙarfi“ Ma'eesha............”
[1/24, 6:01 AM] Real~Mamanteddy: *(Book 3 three)*
*Love and Amazing story*
*Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm*


_________________________


*RAINON SOJA*
*Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story*




*Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .*




50~51
_________________________
“.......Ma'eesha.....! Mami ta fara kiran ta tana Girgiza ta ganin yanda Ma'eesha tayi lamɓaassss ko numfashi bata fitarwa . Da sauri Daddy yakai hannun sa yana shirin Ɗaukar ta Ali ya riga shi , yana mata ɗaukar nan nasa da ya saba . Juyowa suka yi suna kokarin fita harabar gidan , Suka yi kiciɓussss da Dr Sa'id Wanda shi yake duba jikin Daddy . Alhamdulillah ” kalmar da Daddy yayi kenan yana furta “ Maza Ali mu koma ciki kaita Bedroom ɗina doctor ya duba ta yanzu . Bana son Wani tsaye tsaye idan ka kaita ka sauko ina son magana......Bai tsaya jiran me Daddy zai ce ba da sassarfa ya wuce , yayin da Mami ke bin su tana ƙwallah Khalil kuwa riƙo Hannun Dr Sa'id yayi yana cewa “ Taho da Sauri Doctor ka duba ta please ”. muje muje........Su Mom Hajara da suke falo su dai sun ga sun dawo ne Yuuuu duka suna nufar ciki . Caɓe baki Mom Hajara tayi tana kallon su kana ta kalli Maryan dake rusa , kuka Jidderrrrrr na furta“ Tun da ta shigo rayuwa ta kullum a wannan kukan nake. Yanzu Mom taimako ɗaya zakiyi shine kiyi gaggawar komawa gida ki sanar mawa da Hajiya kaka wannan auren don a dakatar dashi , tun da Daddy ya shiga tsakani to fa babu wanda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login