Showing 30001 words to 33000 words out of 44363 words

Chapter 11 - YAR GIDAN TSOHOWA Docment Complete Book .txt

bakin k'ofa,
. cewa khadija hassan tafito yan gidansu suna nemanta."


Cike da farin ciki wanda ya kasa b'oyuwa a fuskarta tabi bayan d'an aiken cike da murna da jin dad'i."


A can ta hango momy da Abba da fateema zaune a mota, cikin farfajiyar makarantar, Suna ganinta suka saki murmushi gaba d'ayansu suka bud'e murfin motar suka fito, amma bnda Khalil da hankalin shi baya wurin ya tafi wurin kallon wata prefet da ya ganta ta cika dam,
K'irjin nan nata cike yake da dukiyar Fulani, hakan hips d'inta sun bayyana cikin hijabinta." Kallonta kawai yakeyi yana lashe baki, a nan take gabanshi ya mik'e cikin wandonshi yayi saurin sanya hannu ya rik'e had'ida d'ora kanshi a kan sitiyarin mota yana sauke numfashi a hankali."


A guje ta Rugo ta rumgune momy tana dariyar jin dad'i sann tasaketa taje wurin dady shima ta rumgumeshi cike da murna, snn ta rumgume fateema tana dariya tace "sister nayi missing d'inku."


Fateema tace "muma hakan munyi missing dinki sister."


Anan ta shiga waige waige momy tace "mekike nema ummie?"


Ta turo baki tace "ina yaya mahmud banganshi ba, bayan shi yace da zarar nayi wata d'aya zaizo yacireni a wnn karantar ya mayardani gida kusa daku."


Momy ta rik'a hannunta tace "eyyah ummie Yayanki baya gari, yayi tafiya ya tafi wurin trening d'in soja kiyi mashi Addu'a Allah yabashi sa'a."


Dijama ta turo ido waje tace "soja tab lallai kuwa zai k'aro mugunta."


Suka sanya dariya gaba d'ayansu snn suka nemi wuri suka shinfid'a k'atuwar darduma suka zauna gaba d'ayansu Suna dariya, momy tana yaba Kyan da taga dijama tayi kamar ba itaba."


Khalil da ke zaune cikin mota,
cikin ma wuyacin hali,
ya d'aga kai yana kallon su momy,
A can ya hangosu zaune wuri d'aya sai fira sukeyi suna dariya harda Abba a hankalinsu a kwance,
tareda wata 'YAR farar yariya kyakkyawa."


Yace "ko ina kuma momy tasan wancan yarinyar 'yar beauty?"
Meyasa bazasu aiketa ta nemo masu Wanda sukazo nema ba suyi su sallameta mutafi."


Cikin jin haushi ya bud'e murfin motar ya fito ya nufi wurinsu."


Yana zuwa a gefen dijama ya zauna had'ida k'ura mata ido yana mata kallon tsaf, samanta da k'asanta, yake kallo irin kallon nan nasu na 'yan duniya,
bai San lokacin da ya d'aga hannunshi ba ya shafi gefen fuskartaba yace _fine girl_

Yana murnushi yace momy INA kika San wnn beautyn tana da kyau."


Dariya suka saki gaba d'ayansu,
Dijama da Dama ta tsaneshi ta harareshi ta murgud'a baki tace baraka kallah, masha Allah,
karka cinyemun kyau sai gani sai hange."


Yanayin ynda take tsiwar yayi matuk'ar yi mata kyau, sai gani yayi ta kuma burgeshi,


Yana murmushi ya kalli Abba da momy yace "momy wnn yarinyar ta burgeni sosai, ina kamu"


Duk lokacin da Abba ya bani umurni Na nemo matar aure to itace zab'ina,
Momy 'yar k'awarki ce?"


Momy tayi dariya tare da fateema, ganin bai gane dijama bace wacce ya tsana saboda k'auyancinta."


Abba kuma yanajin hakan sai da gabanshi ya yanke ya fad'i, dajin kalaman khalil akan dijama,
Meyake son faruwa ne a nan gaba a cikin familynsa?"


Murmushi ya k'akaro ya dubi khalil yace "baka ganeta bane k'anwarka ce fa dijama."


Da sauri khalil ya kuma juyawa yana kallonta cike da mmki, ya kuma kai hannunshi zai kuma shafar gefen fuskarta Wanda tafi burgeshi."


Da sauri dijama taja da baya tana harararshi cike da tsiwa tace " _dant touch me_🖐🏿




* *tofah 'yar gidan tsohuwa da turanci*🤗🤗




*iya comment d'inku iya typing d'inku*🤷‍♀
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅










Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)










*23*










Ta mik'e da sauri tabar mashi wurin, ta koma gefen Abba ta zauna a kusa da fateema."


Khalil ya kuma kallonta cike da burgewa,
Da murmushi d'auke a fuskarshi yanunata da hannu yace _are you a dijama 'yar gidan tsohuwa_?"


Ta langwab'e kai cikin tsiwa, tazaro ido tace _are you seprise_?"
Had'ida murgud'a mashi baki."


Kuma zaro ido yayi waje cike da mmki, yana kallon d'an k'aramin bakinta mai tsiwa."
Pink colour shar dashi,
Ya langwabe kai yana kallonta, had'ida lashe Baki, domin jiyakeyi kamar yaje ya kamota ya rungumeta ya tsotse d'an k'aramin bakinta yakeji."


Abba yace " _Gud_ ummie na yau xanyi baccin farin ciki,
A yau ganau nake ba jiyau ba, da kunnuwa na guda biyu naji ummie nah tana zaro turanci, kai Allah Na gode maka ina ma mahmud yana kusa da yafi kowa farin ciki da wann ranar."


Dariya tasaki tace "Abba saboda Mahmud kawai na dage nakeso na iya turanci, saboda ya daina cemun mai kwanyar kifi,
Kuma ya daina zagina da turanci, saboda kawai dan yaga banajin abunda yake cewa."


Abba yayi murmushi yace "Allah yak'aro ilimi mai yawa mai amfani ummie nah "


Ta amsa da "Amin Abba nah,
Can kuma ta marairace fuska tace "Abba tsohuwa fa?"
Duk Na kwanta bacci sai inyita mafarkinta."


Abba yayi murnushi yace "tana nan lfyarta k'alau jiya ma nadawo daga tofar."
_Next month_ idan za'a kuma zuwa visiting zanje Na d'auko mki ita muzo tare ki ganta."


Khalil ya nisa ya d'auke idonshi daga kallon dijama da yakeyi tun d'axun,


ya maida kallonshi a kan Abba yace Abba"mai yasa kace brother zaifi kowa murna da ganin dijama hakan?"


Abba yace "saboda yafi kowa son yaga ta tsaya tayi karatu, wanda zata inganta rayuwarta,dashi,


Mahmud ya shirya d'aukar ko wanne irin mataki domin ganin Ummie tasamu ilimi mai yawa mai amfani wanda ko ina ne a cikin fad'in k'asar nan Dama wajenta."


"Kai fa?" Abba ya tmbayeshi."


Snn kuma dijama ta shice shi ya raineta tun tana k'aramarta, yafi kowa shak'uwa da ita duk a cikin family."


Khalil yayi shuru yana tunanin wani Abun,
Jin da yayi Abba yace dijama ta mahmud ce gaba d'aya yaji ranshi ya b'aci,
Yaja doguwar ajiyar zuciya, yace "Abba dijama bata brother bace,
Dijama ta kowa ce a cikin family 'yar uwar kowace kowa yana da dangantaka da ita, bashi kad'aiba
Amma Abba idan kana fad'in dijama ta brother ce sai naga kamar a kwai wata manufa."


Abba ya tsure shi ido yana kallonshi, yana kuma karanto wani Abu a tare dashi,
Sai da ya d'auki minti biyu yana kallonshi snn yace "eh ba k'arya kafad'aba Khalil akwai wata manufar,
Kuma Karka kuskura ka tambayeni ko wacce manuface, amma abunda nakeso Na fad'a maka shine duk abunda kake na sartawa ryuwarka akan ummie da mahmud to hakan ne babu ko tantama."


Kai kuma sai ka cire naka banzan tunanin da kakeso kafara a yanzun."


Abba ya kalli dijama da ta mayar da hankalinta a can wurin fateema suna fira suna dariya."


Yace "ummie Na tashi ki d'auki kayanki kije ki kai hostel ki ajiye kidawo muyi sallama tafiya zamuyi."


Cikin shagwab'a tace "Abba ni xan biku mutafi, yaya mahmud yace da zarar nayi wata d'aya zai zo yacireni a makarantar nan gaba d'aya."


Momy ta rik'o hannunta cikin sigar lallashi take cemata "yi hak'uri ummie idan Wanda ya kawoki ya dawo shi da kansa zai cireki mu nan da kika ganmu bama da ikon cireki batare da mahmud ya aminceba."


Khalil yanajin furucin momy ya mik'e tsaye a fusace yanufi mota ya bud'e ya shiga ya rufe had'ida d'ora kanshi a kan sitiyari yana tunanin wai meke shirin faruwa dashine?"


Runtse idonshi yayi, amma babu abunda yake gani sai kyakkyawar fuskar dijama, tare da d'an
k'aramin bakinta."


Tafiyar da yyi a fusace Zuwa mota, Abba da momy suka bishi da kallo, suka juyo a tare suka had'a ido suka kalli junansu, ko wannesu da tambaya a bakinsa."


Fateema ta katse masu tunani tace Abba wai meyake damun yaya khalil ne naga kamar yayi hushi yatafi."


Momy tace "kije ki tambayeshi mana ai gaya can a mota saiya fad'a mki


Dijama da bata kula dashiba, tace "sister tayani mud'auki kayan nan mutafi d'aki Na ajiyesu."


Anan suka Shiga d'ibar kayan shopping d'in da Abba yayi mata tareda d'aukar kulolin abinci suka nufi hostel dasu."


Senior Rukayya tana kwance a kan gado, kasan Cesarwar ba 'yar garin nan bace bata sa ran za'a zo mata visiting, taga dijama ta shigo da kaya nik'i nik'i kamar Wanda za'a bud'awa wani k'aramin shago."


Da sauri ta duro daga kan gadon tashiga taimaka masu suna ajiyewa bayan sun gama ajiyewa
Senior rukayya ta kalli fateema ta kuma kallon dijama tace "khadija wnn k'anwarki ko?"


Dijama tayi dariya tace "k'anwatace uwarmu d'ayan ubnmu d'aya fateema ne sunanta."


Senior rukayya tayi murmushi cike da burgewa domin kuwa sunyi matuk'ar burgeta, tace "kunban sha'awa kamarku d'aya."


Anan fateema ta gaida ita, ta amsa tana dariya had'ida dafa k'afad'arta tace "Abba ya kawo mana ke nan mana."


Batace komaiba illah tayi dariya, dijama tace "yawwa Anty kizo mutafi ki gaida Abba da momy nabasu lbrinki."


Cikin minti biyar senior rukayya ta sanya uniform d'inta tafito tabiyosu dijama."


A bakin mota suka hangosu tsaitsaye alamar fitowar su kawai suke jira zasu tafi."


Senior rukayya taje ta durk'usa ta gaida momy da Abba,


Suka amsa mata cike da kulawa, tare da yimata godiya kula da takeyi da dijama."


Abba yaciro dubu biyar ya mik'a mata dakyar ta amsa had'ida yimashi godiya."


Sukayi masu sallama suka bud'e mota suka Shiga, idon dijama ya cika da hawaye,
Ganin zasu tafi subarta."


Khalil da ya tsura mata ido yana kallonta ya kasa d'auke idonshi daga gareta ganin zubar hawayenta da yayi, bai San lokacin da ya bud'e mota yafitoba, cikin sauri ya nufota yana Neman ya rungumota ya lallashe ta ta daina kuka."


Tana ganin hkan tayi saurin Jada baya tana wurga mashi kallon tsana, had'ida ya tsine bki cike da tsiwa tace "wai meye hakan ne?"


Gskya yya Khalil INA ganin yau kamar ba kanka d'ayaba,
Karka mnta dijamace fa 'yar k'auye Wanda ka tsana a kan komai a ryuwarka to meye nason ka tab'ani?"


Kafa rik'e girmanka kafa sanni sarai bana barin bashi idan naga ana neman a shiga hak'k'ina."


Turus yaja ya tsaya yana kallonta a maimakon yaji haushi. Kalamanta saima ya tsinci kansa da yana sakar mata murmushi."


Ya sanya hannu a Aljihu ya ciro kud'i masu ywa wad'anda shi kanshi bai San adadinsuba ya mik'awa Senior Rukayya yace "kici gaba da kula da ita ynda ya kamata zandawo wani sati."


Senior Rukayya tana wani rangaji da rangwad'a had'ida kashe murya,
Duk a tunaninta da Mahmud take magana,
tace "kula da k'anwarmu ai dolene baka da Matsala indai wnn ne,"


Jin ta canza murya tana wani fari da ido,
Khalil ya d'aga idonshi ya d'orashi a kanta, yana mata kallon tsaf, saman ta da k'asanta."
Ganinta yayi wata 'yar ramammiya tsaye take wuri d'aya kamar 1 bata da inda namiji sai tab'a yaji d'an taushi a jikinta gaba d'ayanta bata da wani abun burgewa."


Ido biyu sukayi da ita yayi saurin gauda idonshi daga kallonta domin shi har ga Allah irin wad'an nan matan haushi suke bashi, duk Neman matansa baya son irin wad'an nan, Wanda zaka dinga dambe da k'asusan jikinta,
Kuma irinsu sai zurfin tsiya kamar kafad'a rijiya idan kashigesu."

Dijama ta wurga mashi harara tace "kadawo wurin wa?"
Wlh Allah ko kadawo bazan fitoba mugu kawai, ko ka d'auka na mnta tsanar da kakeyi mun, tare da muguntar da kakeyimun?" ta murgud'a bki tace "karka kuskura kadawo domin bana buk'atarka."


Abba da ke cikin mota suna hango shi,
sun dai gansu Suna magana amma basajin abunda
Suke fad'i."


Fitowa Abba yayi ya kira sunanshi,
Khalil yayi saurin juyowa da sauri yana kallon dijama ya wuce yanufi mota ya tayar,
Gaba d'ayansu suna d'aga mata hannu itama tana d'aga masu idonta yana zubar da hawaye."


Tafiya sukeyi ba Wanda ke magana ko wannensu da akwai abunda yake tunani a ranshi,


a hakan har suka isa Gida, cikin farfajiyar gidan wurin ajiye motoci khalil yayi parking yafito ya bud'ewa Abba da momy k'ofa suka fito batare da sun kulashi ba, suka nufi cikin gida,


Yana ganin tafiyarsu ya koma mota yafigeta da k'arfi ya nufi gidan Ahmad."


Kai tsaye suka shiga babban falon gidan kowanne ya nufd'akinshi domin watsa ruwa ya huta."


Abba bayan ya kammala wankanshi sanye yake da jallabiya, ya kwanta rigigine a kan gado yana tunanin abubuwan da suka yita faruwa tsakanin khalil da dijama da irin magagganun da khalil yayita yi."


Momy ta turo k'ofa tashigo da sallamarta, ya amsa mata ta nemi wuri ta zauna a kusa da shi."


Ta dubeshi cike da kulawa tace "Abban yara, katashi Inaso zamuyi magana.".


Abba ya mik'e zaune had'ida da kallonta."


Itama d'in shi take kallo suka fuskanci junansu,
Snn tayi kyaran murya ta kwantar da murya cikin lumana, tace "Abba yarah, meka fahimta tsakanin khalil da Ummie?"


Abba yace "ban fahimci komaiba illah sakarcinsa da yakeso ya fito mana dashi abunda bazai tab'a yiwoba."


Domin bai isa ya sanyani na karya Alk'awarin dana d'aukarwa d'an uwanaba, kafin yabar duniya,
Tun lokacinda aka haifi Ummie na d'auketa nayi mata hud'uba, na sanya mata suna nana khadija,
marigayi ya furta da bakinshi 'yace "Allah ya rayaki Nana khadija matar mahmud,


Ya juyo ya kalleni mukayi ido biyu da shi, ya dafa kafad'ata yace "yaya ko bayan bana raye,
nana khadija matar mahmud ce Mahmud shine mijin khadija."


A lokacin naji dad'i nayi murna, sosai, hankalina bai kuma kwanciya ba sai bayan mutuwar d'an uwana naga ynda Mahmud yake kula da ummie da irin son da yake nuna mata, bayan gaba d'ayansu ba wnda yasan da wnn mgnar har zuwa ynxun da nake fad'a mki."


Karyane khalil yaxo daga baya ya karyamun Alk'awarin da na d'aukarwa d'an uwana. Bai isaba wlh sai dai soyayyar ummie tasan ynda zatayi dashi, ko kuma keda kike mahaifiyarshi ki lurar dashi kibashi hak'uri, Dan wlh ko hkri bai isa na bashiba."


Momy taga Abba ya d,auki zafi sosai, taja doguwar ajiyar zuciya tace "Allah yabaka ikon ai watar da wasiyyar d'an uwanka."


Yace "Amin cike da sanyin murya."


Ta kuma kallonshi cikin taushin murya tace "har ynxun bazanyi k'asa da murya ba wurin nemawa khalil Alfarma a wurinka akan ka amince ya fitar da matar da yakeso a aura mashi ita,
domin samun kwanciyar hankalinshi da namu baki d'aya."
Idan har kayi dibo da yanda yake yiwa 'yan mata wani kalar kallon a gaban ni da kai ya isa ya tabbatar maka da khalil ba irin mazan da za'a jamasu dogon lokacin da zasuyi aure ba."


A razane ya d'ago kai ya dubeta, yace "wai ni ko hajiya Bilkisu meyake damunki ne?"
Sau nawa kikeso nayita fad'a mki khalil bai isa aureba,


Kina hana saurayi mai lafiya yak'i kallon 'yan mata?"
Ko kuma so kikeyi da zarar yaga macce ya rik'a sunkuyar da kanshi k'asa,
Ki kuma zuwa kicemun kina ganin yaron can baya da lafiya mutashi tsaye munema mashi magani."


To bari inyi maki mai kankaf, ko bayan raina banyafe khalil yayi aure yanzunba har sai ya kammala karatunshi ya samu aiki Wanda zai zama madogara gareshi da iyalinshi baki d'aya."
na gama magana tashi Dan Allah kitafi d'akinki ina buk'atar Hutu."


_tofah Abba ya d'auki zafi_🤔


Bata kuma yin maganaba illah ta mik'e tsaye ta nufi d'akinta ranta duk a dagule."


*****************


Akwana a tashi ba wuya, mahmud har yayi wata uku da fara trening d'inshi,


A kullum Yusra da sonshi take kwana take tashi,
Duk wata hanya da macce zatabi domin ganin taja hankalin d'a namiji a waya ko a chat amma a banza takeyi."


Kullum da sabon photon da take tura mashi a chat tare da kalaman soyayya masu sanyi,
wanda da ita da wanda yake zindir basuda wani banbaci."


Duk lokacin da mahmud ya bud'e pic d'inta sai ya runtse idonshi saboda tsaraicinta da yake gani, tareda tsine mata Albarka, daga k'arshe yyi blocking d'inta,
Dama kuma baya d'aukar kiran wayarta."


Hakan da yyi mata ba k'aramin d'aga mata hankali yyiba, a rayuwarta bbu d'a namijin da ya tab'a wulak'antata kamar Mahmud,
kuka takeyi sosai irin yanda soyayya Mahmoud ta addabeta a zuciyarta"


Idan ya San wata ai bai San wataba."


K'arfe d'aya da rabbi na dare tashiga shirya birthday d'inta gobe takeso zatayi shi misalin k'arfe biyar na yamma kuma harda mahmud take buk'atar yazo,
Ko Dan saboda ta kalle kyakkyawar fuskarshi taji sanyi a ranta."


Tunda k'arfe 6:30am ta dura d'akin daddy baiko tashi daga barciba ita ta tasheshi, tana shiga shaida mashi yau ne ranar zagayowar ranar haihuwarta."


Zumur ya mik'e zaune yana murmushi yana fad'in happy birthday my daughter, ya janyota zuwa jikinshi, yace mekikeso na shirya maki natayaki murnar zagayowar ranar haihuwarki?"


Ta kuma shagwabe masa a jiki tace "daddy Abu d'aya nakeso kayi mun."


Yace fad'eshi shalele kinfi k'arfin komai gareni."


Tace "daddy so nakeyi mahmud yazo yau d'in nan domin ya tayani murnar zagayowar ranar haihuwata idan kayi mun hakan daddy to ka gama bani gift d'ina na wnn shekarar wanda zanfi jin dad'insa a kan komai."


Murmushi daddy yayi ya d'anyi Jim kad'an yana tunanin fitowar mahmud a yanzun suna cikin trening dai dai yake da rugujewar wata uku da yayi yana wahalar trening d'insa
Kuma bayason ganin b'acin ran shalele gwara ya faranta mata rai,
Ran kowa ya b'aci daga ciki kuwa har da ranshi."








_BARKA DA JUMA'A DA FATAN KOWA YA WAYI SAFIYAR JUMA'A LAFIYA_
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅










Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)










*24*












Can kuma yaja dogowar ajiyar zuciya ya kalli Yusra ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login