Showing 18001 words to 21000 words out of 44363 words

Chapter 7 - YAR GIDAN TSOHOWA Docment Complete Book .txt

kano,
A garin na kano, kowa yasanshi babba da yaro, kuma Abba mutum ne mai yawan Alheri ga jama'a."


Tambaya yashigayi meke faruwa?"


Anan sukashiga yi mashi bayani cike da girmamawa."


Hak'uri Abba yashiga basu, snn dga k'arshe ya d'aga waya kira ciyaman da kassila yashiga bsu hkri ya kuma shaida masu da cewa 'yarsace ta aikata hakan a bisa kuskure."


Ko wannensu mmki ykeyi,
Gnin basu san dijamaba."
Anan sukayi sallma da cewa ko mai yawuce Allah ya tsare gaba."


Snn aka fito da dijama daga cikin motar,
Abba ya d'auki kud'i masu yawa ya mik'awa 'yan sandar suka amsa suna godiya snn sukaja motarsu sukayi tafiyarsu."

Mahmud yayi kanta da sauri, ya rik'o hannunta yashige da ita d'akinsa ya sanya key yashiga jifgarta yana dukanta ba girma ba arxik'i,


Ihu takeyi tana fad'in wayyo tsohuwa kizo ki ceceni,


Abba da momy sai dukan k'ofa sukeyi amma yak'i bud'ewa, rai b'ace Abba ya nufi d'akinsa ya d'auko extra key ya nufi d'akin mahmud ya bud'e ya shiga."


Ya daina dukanta ya sanyata kamun kunne yana zaune gefe d'aya yana kallonta hannunshi rik'e da bulala."


Yana ganin Abba ya shigo yayi saurin tashi tsaye yashiga ja da baya,
Abba ya rik'a dijama ya mik'ar da ita tsaye,
Tana ganin Abba ta fad'a jikinsa ta fashe da wani sabon kuka, tana fad'in "Dan Allah Abba ka taimakeni ka bayar dani wurin tsohuwa idan naci gaba da zama gidan nan yaya Mahmud kasheni zainyi."


Abba ya rik'a hannunta yana bata hak'uri had'ida juyawa ya wurgawa Mahmud harara snn suka fita."


Da fitarsu mahmud ya sauke ajiyar zuciya, ya fad'a kan gadonsa ya kwanta rufda ciki,
Ya shiga tunanin dijama, Sam bayajin dad'in rashin jin maganar da takeyi, babban abunda yafi b'ata masa rayuwa shine akan karatu dijama batason karatu ko kad'an rashin kunya da tujara yayimata yawa a kai."


Yashiga tunanin yanZun meye mafita wani mataki ya kamata ya d'aukar mata wadda yin hakan zai sanyata dole ta tsaya ta natsu tayi karatu, Wanda a ynxun ilimi shine gishirin zaman duniya." Idan bakada shi babban cinka da jaki kad'an ne."


Makarantar barci boarding school ta fad'o masa a rai,
Wani murmushi yayi ya kuma juya kwanciya yace "tabbas makarantar barci zan kaita inda bata ganin kowa da zarar tayi rashin ji abata kashi kuma dole ta tsaya tayi karatu ba Dan tasoba."


Hakan dai ya yanke shawarar kaita boarding school kafin ya bar garin hankalin kowa ya kwanta."


Mik'ewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya fito ya canza kayanshi ya d'auki key d'in motarshi yajata yanufi gidan wani abokinshi Ahmad wadda shima k'anwarshi a makarantar barci take karatu.
domin ya tambaye shi abubuwan da yakamata a shiryawa dijama."


Abba na rik'e da hannun dijama suka nufi babban Palon gidan, inda momy take zaune,
momy na ganinta ta mik'a mata hannu alamar ta taxo gareta,
Cikin sauri taje jikin momy ta fad'a tana kuka."


Momy sai bubbugar bayanta takeyi tafad'in yi shuru Ummie daina kuka, barni da Mahmud duk yashigo falon nan saina rama mki dukanki da yayi mki."


Suna hakan sai ga Khalil ya shigo da littafai a hannunshi, yana fad'in " Momy meya faru yau a gidan nan ina shigowa unguwar nan ake fad'amun 'yan sanda sunzo gidan nan harda wnn ya nuna dijama da hannu don har ynzun baisan sunantaba,
suka gani a bayan motarsu."


Momy tace "bkmai akwai abunda ya kawosu wurin Abbanku."


Ya mere bki da dayaga ynda dijama ta wani shigewa momy ajiki ta lafe."


Haushi tabashi ya doka mata tsawa yace "Dan Allah malama ki d'aga mata k'afa karki gajiyar mana da ita."


Momy ta wurga mashi harara tace "ina ruwanka?" Meye nka aciki ina ganin dai k'afatace ba takaba."


"Momy to karta gajiyar da ke tasanya ciwon k'afarki ya tashi."


"Kaga Khalil ni banason tsangwama, kawuce kayi tafiyarka kayi abunda ke gabanka."


Momy taja hannu dijama suka tafi d'akinta cikin dabara da hikima tashiga yiwa dijama nasiha,
"Ummie na ya kamata a ce kin natsu kin fara sanin ciwon kanki, ki tsaya kiyi karatu domin ki hau wani mataki da mu kanmu zamu yi Alfahari dake."


Ki zubarda duk wasu halayanki na k'auye, ki tsaya kiyi karatu ki zama 'yar birni, maiji da kanta."


Ki daina tsokanar fad'a,
Tace "momy banice na tsokanesu ba, sune suka fara tsokanata suja cemun 'yar k'auye, kuma ni ynxun bnaso ana kirana da 'yar k'auye."


Momy tayi murmushi tace "tunda bakiso a dinga kiranki da yar k'auye sai kin tsaya kinyi karatu Arabic da boko, kindaina tsokanar fad'a, kizama kamar 'yar uwarki fateema."


Dijama tace inaso nima nazama yar birnin kamar fateema, ko Dan yaya mahmud ya daina kirana da mai kwanyar kifi yar k'auye, sai idonta ya kuma cika da hawaye."


Momy tadinga share mata,hawaye tare da yimata nasihohi cikin hikima da dabara


taja hannunta tasanya ta toilet ta taimaka mata tayi wanka
momy ta gyara mata gashin kanta, had'ida gyara mata jikinta man shafi kawai ta shafa mata da hoda, da kuma man Baki."


Ta d'auko mata wata dogowar riga ta atamfa tabata ta sanya had'ida d'aura mata d'an kwali ta zubo mata gashinta a bayan ta."


Dijama tayi kyau sosai tafara fitowa 'yar birni, dama kuma dijama kyakkyawace."


Momy tace "eyeh Ummie na kinga ynda kikayi kyau kuwa?"


Dijama taji dad'i tayi dariya."


"Maza kitafi wurin yar uwarki fateema k'arfe uku Khalil zaizo ya kaiku makarantar islamiya."


A guje tafita tana dariya tana jin dad'i."


Momy na ganin yanda tafita da gudu tayi murmushi ta girgiza kai "mai hali baya fasa halinshi."


Momy tafitoTanufi d'akin Abba, ta Tarar dashi yayi zaune a kan kujera yayi shuru alamar akwai abunda yake tunani."


Sallama tayi ta zauna kusa dashi, ta rik'o hannunshi tace "Abban yara lafiya?" Meke faruwa?"


Wani dogon nishi yaja ya dubeta yace "wato lamarin ummie ne narasa ynda zanyi da ita, akan ta natsu ta tsaya tayi karatu, hankalina ya kwanta domin ganin narik'e amanar da d'an uwana ya barmun."


Momy tace "ka kwantar da hankalinka, Ummie tayi mun Alk'awarin cewa ta daina duk abunda takeyi zata tsaya tayi karatu, domin kawai a daina ce mata 'yar k'auye."


Abba yayi murmushi yace "inko hakan ne danafi kowa murna da jin dad'i."


Momy tashiga kwantar mashi da hankali da kalamai masu dad'i, harya fara sakin jikinshi yana dariya, Hajiya Bilkisu kenan mace ta tagari A wurin Alhaji Hassan Adamu Tofa.
Uwa a wurinsu Mahmud da Khalil da fateema."
Da kuma _dijama 'yar gidan tsohuwa๐Ÿ˜ƒ_


Dijama na shiga d'akin su ta tarar da Fateema a kwance tayi wanka tayi kwalliya ta kwanta barci ya d'auketa."


A hankali ta fito ta janyo mata k'ofar ta rufe dan kar ta tasheta daga barci."


Ta sauko falo tanufi kicin tazobo abinci a plate ta tanufi wurin TV ta kwanna tashar MBC 3 suna shirinsu na kartom tanacin abinci tana kallo tana dariya."


Abba dake tare da momy suna hira, ya duba agogo hannunshi yaga k'arfe 3:15 lokacin zuwa makaranta islamiya yayi, da sauri yakira wayar Khalil domin yazo ya d'aukesu ya kaisu, saboda yau ne dijama zata fara zuwa mkranta."


Khalil dake d'akin wani abokinshi suna hutawa da 'yan matansu wayayyi yan boko masuji da Kansu suna zaune a gefensu suna hutawa, ko wannesu yayi matashin filo da Brest d'in budurwanshi ana kallo ana hutawa."


Khalil kansa a kan Brest d'in budurwarshi mai sona Yasmin 'yar wani hamshak'in mai kud'ice a anan cikin garin kano,


Hannunshi d'aya yana sanya cikin pant d'inta yana wasa dashi, ita kuma tashiga shafashi tana wani nishi."


Wayar Abba ta katse masu jin dad'i,


Yayi saurin d'agawa yaji Abba yana cewa "Khalil kana ina ne? To duk inda kake duk abunda kakeyi kamaza kazo ka kaimun su fateema makaranta yanzun nan jiranka nkeyi."


Da sauri khalil ya sauka a kan Yasmin yace "bbyna Abbana kekirana bara naje nadawo,
Kishirya zanbiyo ta nan na d'aukeki na ajiyeki gida tunda bada mota kikazoba.


Ya juya ya dubi abokinsa Auwal da yayi nisa tareda budurwanshi yayi murmushi yace "Auwal baka da sauk'i wlh."


Auwal ya d'ago rinannun idonshi, ya d'aga mashi gira yacika bakinshi da Brest d'in budurwanshi yana sha."


Dariya khalil yayi yaja hannun Yasmin ya canxa mata d'aki yace kijarani a nan tafi nadawo,


Ta dubeshi had'ida kashe ido tace "OK saika dawo my."


Yafito ya ja motarshi yanufi gida."


Kai tsaye cikin falo ya nufa. Da sallamarshi d'auke a bakinshi."


Wata kyakkyawar bby ya hango kwance a kan kujera da alama kallo takeyi barci ya d'auketa TV kawai ke aiki."


Kasa hak'ura yayi sai da yanufi wurinta, gashin ganta yayi tozali dashi Wanda d'ankwalin kanta ya zame, gashin kanta ya bayya ya rufe maya fuska."


"Wow khalil ya furta ya tsinci kanshi da durk'usawa saiti fuskarta yasanya hannunshi yashiga gyara mata gashin da ya rufe mata fuska."


Karan hancinta yagani har baka, Wanda yayiwa kyakkyawar fuskarta kyau yashiga k'are mata kallo yana fad'i a zuciyarshi "gata k'aramar yarinya gata da masifar kyau, kuma daga ganinta idan ta girma saitayi mnyan kayan aiki."


Murya Abba ya tsinkayo tareda momy suna saukowa daga sama, yayi saurin mik'ewa tsaye ya daidaita kanshi, ido biyu sukayi da Abba ya sunkuyar da kai alamar girmamawa yace "Abba sannu da fitowa."


Abba yayi murmushi yace "yawwa khalil harka iso?"


Abba ya kuma maida kallonshi wurin momy yace momyn yara, kiyiwa yaranki mgna su shirya sufito sutafi mkranta."


Momy tayi murmushi ta Amsa da "to."
Snn ta tashi tanufi d'akinsu fateema."


Tafara tafiya kenan khalil ya dubeta yace "momy bak'uwa kikayi ne?"


Momy ta waigo ta kalleshi cike da mmki tace "bak'uwa kuma a ina?"


Ya juya yana kallon wurin da yaga kyakkyawar yarinyar kwance."


Momy ta bi wurin da yake kallo da ido, kasan cewar babban falo ne set d'in kujeru uku ke cikin falon."


Hango dijama tayi tayi ale ale sai barcinta takeyi hankalinta a kwance."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: ๐ŸŒน *DEEJAMAH*๐ŸŒน
( _'Yar gidan tsohuwa_ )๐Ÿ˜…









Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)










*ina Sarah yau ranarkice kuma snnu a hankali duk zanzo kanku masu tsarguwar Sarah*๐Ÿ˜…๐Ÿ˜…





*15*














Bata kuma tanka mashiba illah ta nufi wurin dijama, Wanda tayi d'ai d'ai
sai barcinta takeyi,


Momy tashiga ta yarda da ita, a
Hankali ta bud'e idonta, sukayi ido biyu da momy ta sakar mata murmushi,


Wnda ya kuma yasanya khalil rud'ewa ya k'ura mata ido yana kallonta harda d'an murmushi yake fitarwa a fuskarshi, domin ba k'aramin kyau tayi mashi ba."


Momy taci gaba da cewa "ummie kitashi mana lokaci na tafiya."


Mik'ewa tsaye tayi, ta turo baki alamar shagwab'a tayi mik'a tana salati,


Khalil sai da yayi saurin kaiwa zaune, a inda yake,
Ya runtsi idonshi
domin mik'ar da yaga dijama nayi ta kuma fito mata da kyanta da yarintarta sak 'yar fillo kyakyawa."


Abba ya dubeshi cike da kulawa yace "khalil lfy" ko baka da lafiya ne?"


Dafe da kai ya girgiza Kansa "Eh "Abba kaina keyimun ciwo."


Cikin tausayi yace "subahanallah idan KA ajiyesu ka tabbatar da kaje asibiti kaga likita domin ya baka magani."


D'aga kai yayi alamar "to."


Ashagwab'e dijama ta nufi d'akinsu tana turo bki momy ta katse mata barcinta,mai dad'i da takeyi tana mafarkin tsohuwa,
karo taci da FATEEMA sanye da uniform har ta shirya tafito.


FATEEMA tace dijama kiyi Sauri ki shirya kifito mutafi kinsan yaya khalil bayason jira."


"To kawai tace "a tak'aice ta wuce tashiga d'akin domin shiryawa."


Khalil yanaji FATEEMA ta ambaci dijama yayi saurin joyawa ya kuma kallonta, yana mamaki kar dai ace bagidajiyar yarinyar nan ce tafara wayewa."


Anan ya fara jin haushin Kansa,
Meyema yagani a jikin 'yar k'auye wanda har ya yasanyashi jin kasala a nan take lokaci d'aya."


Haushin Kansa ya faraji yaja dogon tsaki ya mik'e tsaye had'ida kallon d'akin nasu cike da masifa da jin haushi ya d'aga murya yace "na rantse da zarar kuka k'ara minti biyu tafiyata zanyi."


Bai rufe bakinsaba dijama tafito cikin shigar uniform d'inta ruwan k'asa wad'anda sunyi masifar yimata kyau."


Kallo d'aya yayi mata ya had'e fuska had'ida jan dogon tsaki, yayi gaba suna biye dashi a baya."


Momy da Abba suka bisu da Addu'a suka tafi."


FATEEMA tayi saurin shigewa gidan baya dijama ta bud'e gidan gaba zata Shiga, ya doka mata tsawa Wanda yasa tayi saurin firgita taja da baya da sauri."


Yace "ke bagidajiya 'yar k'auye karki kuskura ki shigarmun gaban mota salan kisanya duk ta inda na gifta a dinga kallona ana nunani nazama abun kwatance."


Harara ta wurga mashi k'asa k'asa had'ida murgud'a baki,
Bbu abunda ta tsana sama da Khalil a rayuwarta."


Gidan bayan tabud'e ta shiga, batare da ta kuma kallonshiba."


Ma zauninshi ya shiga ya tayar da motar suka fara tafiya.
Kai tsaye gidan abokinshi ya nufa yyi parking a k'ofar gidan yafito batare da ya dubi inda sukeba yace "kujirani ina zuwa."


Dijama ta dubeshe ta wurga mashi harara ta ya tsine fuska,
Ta kalli FATEEMA tace "nan ne mkrantar?"


FATEEMA tace "ba nan bane munkusan kaiwa, wata k'ila akwai abunda zaiyi a ciki."


Dijama bata tanka mataba, illah ta kauda kanta gefe d'aya ta shiga kallon motocin dake wucewa."


kai tsaye Ya shiga cikin gidan, d'akin da ya ajiye budurwanshi ya nufa, sautin nishinta kawai yakeji yana tashi harda 'yar kuwarta."


Da sauri ya murd'a k'ofar d'akin ya shiga,
tarar da ita yayi tsirara ta bud'e k'afarta tana biyawa kanta buk'ata da ya tsun hannunta."


Tana ganinshi tayi saurin cire hannunta daga gabanta, taja bargo ta rufe jikinta, idonta ya cika da hawaye,


Tashiga magana tana girgiza kai "karkaga laifina Khalil kaine sanadin sanyani yin hakan, saida ka jagwalgwalani ka katayar mun da sha'awa, snn ka tashi kayi tafiyarka, Khalil kafi kowa yasanin ina da yawan buk'ata sosai kamar yanda kake."


hasalima kaine ka sabamun da hakan akai akai, KA saurara kaji sautin me kakeji a kunnenka a d'akin Ahmad?"


Khalil da yayi tsaye kamar gunki mmki da Al'ajabi sunyi mashi yawa, Ashe dama macce tana iya biyawa kanta buk'ata da kanta, lallai idan baka mutuba a gidan bariki komai kana iya gani."
Sautin nishin abokinsa yakeji Wanda ya saba da jin irinsa idan yana tare da macce yanajin dad'i." Tsikar jikinshi tashiga tashi ya runtse idonshi, bai kuma bi takantaba ya fito had'ida rufe mata k'ofa da k'arfi."


Mik'ewa tayi da sauri ta Sanya kayanta ta d'auko Jakarta tabiyoshi tana kiran sunanshi, amma ko waigota baiyiba ya fita daga get d'in gida."


Motarshi ya fad'a ya shiga yafigeta da k'arfi ya bar wurin, dijama ta dubi yasmin da tabiyo motar da gudu tana kiran khalil,
Mere baki tayi cike da mamaki tace FATEEMA wancan fa?" Mai kama da lakwani?"


Shuru FATEEMA tayi tashiga da d'ewa dijama baki gudun karda khalil yaji abunda take fad'i tunda tasan ba shiri sukeyiba."


Khalil yanajinta kyaleta kawai yyi saboda ba itace a gabansaba."
Tuk'i yakeyi yana Tunani, duk a cikin 'yan matan da yake ma'amala dasu bbu macce da yaji yana so yana kuma samun natsuwa da ita sama da yasmin."


Ya shaida cewa shine ya bud'e yasmin a ledarta ya fasa budurcinta, wnn dalilin yasa yaji yana Sonta yana son kad'aicewa da ita duk a cikin bbys d'insa."


Yasmin irin Matan nan ce da samun irinta a cikin mata sai an tona, domin a kullum idan zaishigeta sai yayi da kyar yake shigarta sabda matsewarta, sab'anin wasu yan matan nashi da yana shigarsu zaijishi ya shige batare da yasha wata wahalaba."


Wata budurwa da yayi mai sona Salma, da zarar yashigeta jinta yakeyi kamar an bud'e k'ofar text๐Ÿ˜Š wnn dalilin yasa ya rabu da ita."


Hakan kuma yayi wata budurwar mai suna mariam itama hakan take, kamar Salma๐Ÿ˜Š


Khalil mutum ne mai yawan sha'awa sosai baya iya zaman awa biyu batare da Mace na kusa gareshiba ko ba komai yajishi kwance a kanta yana wasa da ita musamman Brest d'inta."


Amma daga yau yyi alk'awarin yabar yasmin kenan tunda har tana iya biyawa kanta buk'ata da kanta." Shi ya hak'ura


A cikin harabar makarantarsu ya shiga yayi parking FATEEMA ta fito ya juya ta madubi ya kalli dijama ta jingine da kujera sai sharar barcinta kawai takeyi."


Fuskarta ya kalla sai da gabanshi ya fad'i, yarasa dalili yin hkan,
Ya doka mata tsawa, "ke bagidajiya tashi kifito mun a mota 'yar k'auye ba sabanba sanyi Ac ya dokeki kinsaki bki kina barci."


Fitowa tayi batareda ta kulashiba, tana fitowa ya d'auki turare yashiga fesawa a motar."


Yana gamawa bai kallesuba ya wucesu yayi gaba ya nufi wurin shugaban makatantar, FATEEMA na ganin hakan tayi sauri tashige aji tana cewa dijama Allah yasa a jiyeki a jinmu."


Murmushi Dijama tayi bata tankawa fateema, tana ganin inda Khalil,
yashiga ta lallab'a takoma bayan motarshi ta tsinci k'usa a k'asa,


Ta duk'a inda ba Wanda ke iya hangota tashiga caccakar mashi Tayar mota, gaba d'aya tayarshi ta baya guda biyu sai da ta sokesu tayi mashi faci snn ta lallab'a ta nufi inda taga ya nufa."


Bayani taji yana yiwa shugaban makarantar yana fad'in "daga k'auye tafito batasan komaiba akanta, Dan haka taimaka
akaita ajin k'arshe.'
Saboda inajin lbri a bakin brother d'ina Wanda yafi kusanci da ita cewa kwanyar kifi ne gareta bata gane karatu."


Sannan batada kunya,
Allah gafarta malam kasan renon k'auye yanda Yake, Dan Allah malam karka nuna sananya ko wani abu da zarar tayi ba dai daiba ko tak'i karatu a bata kashi sosai har sai ta daina motsi."


Ya juya ya kalleta ya wurga mata harara, ya d'ebo kud'i a Aljihunsa ya mik'awa malam had'ida yi mashi sallama."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: ๐ŸŒน *DEEJAMAH*๐ŸŒน
( _'Yar gidan tsohuwa_ )๐Ÿ˜…









Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)









Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login