Showing 51001 words to 54000 words out of 58231 words

Chapter 18 - DAN SHAYE SHAYE NE BY OMH TEEMERH S1.txt

10 Jul 2024

5907

ina zuwa bayan nagama raba musu wasu daga cikin kayan dana zo dasu, sainabar sauran dana kawo wanda ban rababa, dan abasu nazame jiki nagudu d'akin jariran nan nida wannnan matar, dan munshirya komai dama tun kan inzo...
Hankalin mutane yayi kan sauran kayan dana kawo anacan anan rabo nafara na'kudar 'karya nan akace mutafi Hospital nace a'a bazaniba samm na'ki yadda nakafe, aikuwa aka ce za'a kaini wani d'akin manyan wajen nace a'a abarni anan d'akin jariran nan da wannan matar dana bawa yara biyu, kowa yafuta, haka kuwa akai kowa yafuta....
Bayan sun fita haka muka zubar da jinin dana siyo sannan kuma muka d'auko yaro d'aya mukace shine nahaifa bayan ta'kara masa wanka ta saka sa acikin sabon zani....
Dama kafun nazo munyi waya akan cewa an kawo wani yaro da aka tsinta jariri ko cibiya ba'a yanke masa ba dan haka washe gari nazo nayi wannan drama d'in...
Komai damuka zuba masa jini 'kin bari mukai awanke, mukace zan tafi dashi gida, haka ma akace akawo mahaifa abunne anan mukace abarta ma bunne agidana...
Haka akai aka bani yaro nataho dashi gida babu wani binbini, ko bin kwakw kwafi, dan lokacin da aka tsinci yaron aka bata, bata gayawa kowaba , wanda yabata tabawa kud'i kawai yatafi, tashiga dashi d'akin jariran ta ajiye...
Shiyasa muka samu sau'kin mutane, dan dasai aairinmu yatonu...
Koda nadawo gida yaro 'kememe ya'ki amsar nono na dan har maganin dazai kawo ruwan nono nasha amman yaro ya'ki sha...
Dan haka nafara bashi madara, sbd in samu sau'kin abun....
Haka nai rainon khalil ita kuma Nafisat bayan khalil da shekara na'karayin laulayin 'karya har ciki yakai lokacin daya fara futowa.
Lokacin ina zuwa asibiti kuwa nasha mamaki dan anamun test akace inda ciki na gaske, aikam murna babu irin wadda banyiba, dan dana fara laulayin 'karya, saina gaskiya yabayyana.....


Haka naita rainon cikina abu kamar wasa ciki yagirma yashiga watan haihuwa nan naje Hospital akace saura sati biyu in haihu, aiko murna babu kama hannun yaro, nan nadawo gida.


Randa sati biyu yacika kuwa ban haihuba saidai na'kuda kawai danakeyi tazo ta tafi....
Saida na'kara kwana biyu ina wahala amman ban haihuba, wasa Β² saida nai sati ban haihuba saidai wahala kawai danake sha, da abu ya'ki 'karewa sai aka ce aimun CS nan mukai shirin komai muka koma Hospital, ranar akaimun SC, Allah yatai makeni suka ciromun yarinyata mace aka saka mata Nafisat sosai nad'auki sanduniya nad'aura mata
Bana manta lokacin data rasu, lokacin da kuka tafi bikin 'kawarku Abuja keda Ikilima, alokacin ne Allah yayiwa yarinyar rasuwa Allah yatai makeni Daddy man's baya nan aikuwa na'ki fad'awa kowa ta mutu nakira wannan matar dana bawa 'kannen Imhal guda biyu, nace mata tasan duk yadda zatai takawomun jaririya wadda take da sati 3-4 nan aka shiga fafutuka aka satomun wata aka kawomun, sukuma aka kai musu gawar Nafisat, nasakawa yarinyar itama Nafisat, abu kamar wasa yarinya ta'ki amsar Nono na kamar yadda Khalil ya'ki ansa shima, madara aka fara basa yarinya ta amsa kuwa tana sha........


Kowa yazo yakansha mamaki idan yaga wannan yarinyar,, sai ace ta canja kama sosai, haka naita basarwa nabar zancen ahaka....


Shekarar Nafisat 3 nasamu cikin Aisha nan nadage da addu'a dashan rubutu kuma, dan har 'kauyen mu nakoma lokacin ke kuma kina BUK kina karatu, acan nahaifi Aisha a'kauyenmu...
Saida akai mata hud'uba, mukai kwana 4 sanan nace zan koma gidana, haka aka had'ani da addu'oin dazanna sha dana yarinyar kuma..
Anan gidana akai komai da komai na suna da wani budi'a, dan ankashe kud'i sosai, bayan suna naci gaba da zamana agidana inaci gaba da kula da yarana, amman kusan ko yaushe inashan tsegumun mutane dan sautari akan ce Nafisat da Khalil kamar tagwayene, kuma basa kama daku, hakadai nake basarwa dan banasan asan kan komai....


Wannan zancen dana gaya miki bandani da matar nan sai Allah daya haliccemu babu wanda yasan dashi, dan ko Yayah ban yadda tasaniba, koda yaushe ina nan ina 6oye sirrina....


Koni nasha mamaki ganin yadda yaran suke juyamun baya, kamar sun san bani na haifesuba, amman kuma nawatsar, dan ni badan komai nake zaune dasuba saidan dukiyar Mansur...
Da da farko har tsoro nakeji kar asirina yatonu,dan ganin yadda kamar su dajuna ta 6aci kuma basa sona ko kad'an, sun fisan Imhal...
Amman daga baya kuma na maze na watsar da "yan banza.....
Lokacin danaje gidan marayu awannan lokacin naga yadda 'kannen mace da Namijin nan sukai girma suka zama manya kamar ba'a gidan marayu sukeba, kuma suna kama da ita sosai,kamar antsaga kara, idan kagansu atare bazaka ta6a cewa ba cikin d'aya bane dan kamar su ta 6aci sosai, dan kamar macen da Imhal ta 6aci sosai, saboda har farin Imhal da yanayin tsarin halittarsu iri d'aya ne...
Amman tafi Imhal wayewama, sbd ita tayi makaranta Boko da islamiyya, sannan kuma sukan d'an futa yawon bud'e ido wani lokacin, har BUK take zuwa, sbd tanada baaira kamar Imhal, ita kuma ana ce mata YUSRA SHIKUNA ANA CE MASA YASIR 'kaninta, komai da komai tare sukeyi ita da 'kaninta ko makarantar BUK ma atare suke zuwa...
Dan haka hankalina yatashi sbd makaranta dasuke zuwa kar su had'u da Imhal, sbd itama Mansur yaso sakata BUK na'ki yadda, nakasa na tsare nahanata zuwa makarantar.....
Suna kuma nasaka LADII.... Mai kula da jariran gidam marayu akan tasa musu taka tsan-tsan ita da d'an uwanta dan Banason asirina yatonu.....


Kallonta kausar tai da mamaki akan fuskarta tace "Lalle Biri yayi kama da mutum kice shiyasa suke wannan iskancin....
Kuma shiyasa basajinki duk lokacin da kike musu fad'a akan Imhal..
Allah mom kiyiwa yaran nan magana dan idan ba hakaba Imhal zata 6ata miki su....


Daddy man's e yashigo da mamakin furta wannan........
Najiya ba dai dai bane sorry πŸ™‡ πŸ™‡ please πŸ™ my fan's*πŸ€—πŸ€­
Wayata tasamu matsala ne shiyasa amman yanzu kam alhmdllh komai normal.. πŸ€—








*_🍾"DAN SHAYE SHAYE NE🍾_*
*{DRUNKARD}*


*NA*
*Sβ€’Aβ€’U*
*🌹OMH teemerh🌹*



*✍🏻MARUBUCIYAR✍🏻*
*1-KADDARAH KOSAN ZUCIYAH*
*2-"DAN HAKIN DAKA RAINA*
*3-MATAR SOJAH*
*And now typing*
*🍾"DAN SHAYE SHAYE🍾NE*
*AND*
*πŸ’ƒπŸ»AM 16 YEARS OLD πŸ’ƒπŸ»*
*AND*
*😭SANADII...!!!😭*




πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»
```For those Interested in yummy dishes, mouthwatering snacks, moist nd soft cakes.. don't worry cuties Delight have got you covered.. we specialize in snacks, dishes, drinks, festive cakes and small chop```


```We also supply the above mentioned items for booking or order for Wedding, Naming, Birthday, Gifts,door to door, Restaurant & shops e-t-c```


_*πŸ₯³ πŸ₯³πŸ₯³ do follow us on our instagram handle @cuties_delightt*_


_*OR CONTACT ME πŸ“²*_
_*0913 353 9185*_


πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»



_*KADA KUMANTA WANNAN LITTAFI YANA ZUWAR MUKUNE DAGA 'KUNGIYARπŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»*_


πŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒ
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
*DASHEN ALLAH*
*WRITER'SπŸ“– ASSOCIATIONπŸ“š*


_*πŸƒALLAH SHINE GATAN MUπŸƒ*_
```{'Kunguyace ta jajurtattun marubuta wad'anda suke aiki da haza'karsu dakuma iliminsu wajen fad'akarwa da wa'azantarwa da ilimantar wa da nishad'antar da Al'ummerh domin kune abun alfaharin mu.} ```
_*✍🏻Al'kalami yafi TakobiπŸ—‘οΈ*_ ```WANNAN SHINE TAKEN MUπŸ₯°πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ₯°
```


*GAMASUSAN ATALLATA MUSU HAJARSU ZASU IYA TUNTU6AR WANNAN NUMBER* *08032762588---08162889618*


*MATA SAIDA GYARA*
*'KANSHI 'KANSHI*




*INA AMARE*πŸ‘°πŸ»β€β™€
*INA UWAR GIDA* πŸ§•πŸ»
*INA "YAN MATA*πŸ’ƒπŸ» *MASUSAN GYARA KANSU DA 'KANSHI* 🌹🌹
```TOGA DAMA TASAMU
GYARAN JIKI TURAREN 'KANSHI, TURAREN GIDA TURAREN JIKI, TURAREN TSUGUNNO DUK AKWAISU```
*INA MATA DA UWAR GIDA DA AMARYA*
```TOGASU FAMA DA CIWON SANYI INFECTION```
```DA WANDA SUKA BUSHE BASU DA NI'IMA KUMA LOKACIN KUKANKU YAZO 'KARSHE```
```MUNA DA INGANTATTUN MAGANIN SANYI DANA MATA, AKWAI TSUMI KALAΒ² AKWAI NA HAJIYA BABBA AKWAI NA HAJIYA 'KARAMA...```


``` HAWA HAWANE KAYANMU DUK WANDA KIKE BU'KATA AKWAISU```
*SIYAN NAGARI MAIDA KU'DI GIDA* πŸ₯°πŸ˜˜
*_GAMASU BU'KATA SAISU TUNTU6I WANNAN NUMBER_* *08032762588_ 08162889618*




*Keep waiting my fan's*πŸ€—πŸ€­
*Mrs Hallsad ce*🀩🀩
*Gamasu san fara biyan 'kud'in "DAN SHAYE SHAYE NE🍾 dawuri saisu tuntu6i wannan number 08032762588_ 08162889618*
[01/10, 8:51 PM] Omh Teemerh πŸ₯°πŸ˜˜πŸ₯°: _*πŸ“²TypingπŸ“²*_
_*"DAN SHAYE SHAYE NE🍾*_
_*BY*_
_*OMH TEEMERH*_


πŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒπŸƒ
πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘πŸ‘‘
*DASHEN ALLAH*
*WRITER'SπŸ“– ASSOCIATIONπŸ“š*


_*πŸƒALLAH SHINE GATAN MUπŸƒ*_




_*Free page yakusa 'karewa...*_
_*#300 ne kachal babu tsada.*_




*Episode* 6⃣5⃣⏩6⃣6⃣


_________Daddy man's ne yashigo da mamakin akan fuskarsa dan jin abunda Kausar tace...
Kallonta yay yace "Meyasa zata rabasu.....?
Sosai sukaji tsoron ganin daddy man's dan basusan yashigo ba fatansu kawai Allah yasa baiji komai ba....
Kallon kallo sukai sai Mom Maimuna tayi saurin cewa, saboda karta 6atamun yarana mana, haka kawai ta bushewa yara kunne sam basajin magana ta...
Zama daddy man's yayi yace, to kumafa hakane, wlh karta lalata miki yara sbd kinga rayuwar sai addu'a...
Hmmm wani sai addu'a yarinya tazama jarababbiya kamar ne ace kullum tana li'ke da maza...
"Ni yanzu wai awace tashar muka tsayane, ya kukai da wannan yaron dayake santa...
Jinjina kai daddy man's yayi yace to mundaiyi waya dashi sannan yacemun zai turo iyayensa, baimun musuba, dan yaron d'an albarkane, kuma yanajin maganar mutane sosai, anshaidesa, dan yanzu haka daga bincike nake...


Sannan kuma kinga yayi Al'kawarin zai auretaa koda tanada ciki, baran tana nasan wannan dukan dana mata ko tanada cikin zai zube......
" Hakane kam, yanzu dai sai mujira muji yaushe zasuce dan nidai bazan iya zama da mazinata ba acikin gida..
Koda sunzo asaka bikin nan kusa, ahad'e dana Fawasss kawai ayi agama dan banasan wannan aikin yadawo baya....


To hakan za'ai dannima bansan iyayensa susan gaskiya suce afasa bikin nan dan nasan bazataimun kyau ba...
Dan harkar siyasata nasan tagama lalacewa idan akasan haka...
To muje kayi wanka kaci abunci alhaji...
Tashi daddy man's yay sukai up stairs shida ita...
Suna shiga yafara rage kayan jikinsa tana tayasa, sukai wanka atare suka futo, saida suka gama d'iban albarka sannan suka sake wanka suka futo...
A palourn sa sukaci abunci sannan suka sakko 'kasa suka fara kallon TV, sababbin masu aikin da Fawass yakawo dan kar asaka Imhal aiki su Hjy Maimuna ta bankawa kira sukazo suka, suna isowa ko zama bata bari sunyi ba tasaka suka kwashe kayan abuncin sannan suka gyara wajen....
Azaune take akan kujera amman kuma hannunta yana jikin Daddy man's sai faman shafasa take kamar Mayya...


>>>>>>>
Awajen su Fawasss kuwa saida sukai kwana 3 a Hospital sannan suka fara gane komai suka dawo hayyacinsu...
Dan sun daku sosai awajen su, Shikuwa Fawasss wannan kalmar da Abbie ya fad'a masa ta yayiwa Imhal ciki ita tasakasa yasuma, dan haka ya dad'e bai farfad'oba..
Dan koda yadawo hayyacinsa saida yasha kuka, dan Tahir ma yataresa amman datuni yasha giya yayi mankass...
Itama Imhal tana samun sau'ki tarin'ka kuka, da 'kar Mama Asabe tasamu tai shiru...
Saida suka 'kara kwana 2 sannan aka sallamesu, ataxi suka koma gida dan ''kememe Imhal ta'ki yadda Fawasss ko Tahir wani yamaidasu gida, Saidai binsu da Fawasss yay abaya....
Lokacin dasuka shiga sunsha mamaki dan motoci suka ishe sunfi 10 anyi parking d'insu sunyi kyau sosai, kana ganinsu kasan bana 'kananan mutane bane, dan 2022 Chrysler 300 ne
Mamakine akwance kan fuskarta, tace mamah lpy kuwa, ita kuwa Mama Asabe tasan komai dan lokacin dataje d'auko kayan Abuncin Imhal, taji kausar tana gayawa 'kawayenta cewa, za'ai bikin ta da Fawasss, Imhal kuma daddy man's yabawa d'an minister kud'i ita....
Lokacin dataji wannan batu ba 'karamun tashi hankalinta yay ba.
Koda taje tasamu daddy man's akan yayi ha'kuri akan wannan auren yajanye, sannan yahad'a Imhal da Fawas aure, sai yace bazai had'aba, yaron daya yi mata ciki babu kunya...
shi kuma wannan yace yana santa ahaka duk da tanada cikin yace zai rufamun asiri bazai gayawa kowaba wannan sirrin dan haka yau babu abunda zai hanani amsar kud'in aurenta...
Shine abunda daddy man's yagaya mata dan lokacin data zo taji kausar na maganar nan ranar iyayen yaron ne sukazo kawo kud'i, dan haka ta fawwalawa Allah komai taja bakinta tai shiru.....


Imhal ce ta'kara cewa, "Mama Asabe magana nake kinyi shiru..! ".
"Mukwashe kayan muje ciki mayi magana...! "
"To Imhal tace tana jin jikinta babu kwari, sannan gabanta sai fad'uwa yakeyi.


Haka suka kwashe komai, Fawasss ne yabiya mai taxi d'in sanan yatayasu kwashe sauran kayan...
Zama yay a palourn dan babu gyara acikinsa yafara tayasu gyarawa, duk inda Imhal takai ga tambaya sai Mama Asabe tace tabari idan tagama aiki zata gaya mata...
Daga ''karshe data gaji cewa tai da ita, "Nima ban san menene yake faruwaba, saidai kitambayi daddy man's idan yafuto....
"To.... " Imhal tace daga haka bata 'kara magana ba....
Ahankali itama tafarayin wasu 'yan ayyukan dazata iya, Nasma ma tana tayasu aikin itadasu Nafisat da Khalil....
Basu 6ata wani lokacin ba suka kammala aikin gidan suka tafi kuma gaba d'aya suka fara aikin d'aura girki....
Dan saboda sunada yawa basu kwashi lokaci ba suka kammala girkin, bayan sun zuzzuba acikin manyan kuloli.
Jerasu sukai akan dinning table sanan sukai cleaning din komai dasuka 6ata.
Wanka suka shiga, shikuma Fawasss yaje tsohon d'akinsa nafarko kafun yafutar da wannan na garden yayi wanka yashirya cikin 'kananan kaya masu kyaun gaske.
Sosai gabansa yake fad'uwa, amman yana mai maita addu'a acikin ransa......


Direct part d'in sa yanufa lokacin kuwa har sunyi serving kansu sunfaracin abuncin...
Shima zama yay akujerar da Mama Asabe tanuna masa sannan yafara cin abuncin da akai serving nasa...


Sun kusa kammalawa sukaji ana nocking kamar za'a cire 'kofar cikin sauri Khalil yatashi yaje yabud'e kofar....
Daddy man's yagani yashigo, dasauri yaron yaja baya ya wuce, gaba d'ayan su hankalinsu bakin door din yayi dan sunaso suga waye yake wannan nocking d'in.
Gaba d'aya gabansu saida ya fad'i ganin ran daddy man's ahad'e yashigo kuma yana tunkarosu, wajen Fawasss yayi yace masa "Daga yau kar na 'kara ganin 'kafarka acikin gidana kaida wannan "kanwar taka, maza kuhad'a kayanku kubar gidannan, kuma karka 'kara bibiyar yarinyata dan yanzu nayi mata mijin dayake santa tsakani da Allah ba wanda yakesan surar jikintaba, wanda yakesanta da aure ba wanda yakesan lalata mata rayuwaba...
Maza wannan ganin naka danai agidan nan yazama nafarko kuma na 'karshe, Inasan kasaka gidana alissafin babu...


Wani dummm yaji acikin kansa, sannan yaji kamar zai fad'i kasa saboda magan ganun daddy man's sunyi masa girma acikin kansa.....
"Juyawa daddy man's yayi kan Imhal take tsaye takasa koda motsi saidai jinta datake ita ba'a samaba kuma ba'a 'kasaba.....
"Yawwa ke kuma sako hijab d'in ki maza yanzu yaron dazaki aura zai shigo ku gaisa...
Yana fad'ar haka yajuya yafuta yana cewa "nabaki 2m idan nadawo naganki anan saina sa6a miki...! "
Jikinta babu kwari taje tad'auko hijab tasaka banda hawaye babu abunda yake sintiri akan fuskarta, zama tai akan kujera tana had'a kanta da gwaiwa banda sharar hawaye babu abunda takeyi....
Sallama sukaji anyi, ko a mafarki bazata manta wannan muryar ba dan taganeta, ji d'aya zataiwa muryar mutum taganesa ko ina tagansa zata ganesa..
Daddy manne yafara shigowa yace yawwa kubasu waje, "Fahat maza kashigo ku gaisa saika tafi...
'Karasa shigowa yay aikuwa zumbur Fawasss yatashi tsaye yana nunasa da yatsa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login