Showing 18001 words to 21000 words out of 58231 words
THE WRITER'S👑*_
🤍🤍🤍🤍⚜️⚜️⚜️🤍🤍🤍🤍
_*DASHEN🌲ALLAH*_
_*WRITER'S 📖 ASSOCIATION*_
******************************
*'KUNGIYAR DASHEN🍃ALLAH* _'kungiyace tajajur tattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu_
*Dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, fad'akar daku, kuma ya nishad'antar daku*
*AL'KALAMI✍🏻 YAFI TAKOBI🗡*
******************************
🤍🤍🤍🤍⚜️⚜️⚜️🤍🤍🤍🤍
_*WANNAN BOOK TUN DAGA FARKONSA HAR 'KARSHE SADAUKARWACE AGAREKI AUNTY ZAHRAH*_
_*FATIMA ZARAH*_
_*BLOODY NAH*_
_*🥰🤍🥰*_
*Episode* 2⃣3⃣⏩2⃣4⃣
_______Anan ne suka kama hanyar zuwa wajen boka TUMKUM AIKI KAMAR YANKAN WU'KA. ,
Inda suka run'ka 'ketare jejuka da duwatsu da tsauni suna nausawa cikin duhun dajin dayake inda suka shiga wani 'kurmusun jeji wanda babu komai sai bushiyoyi da kukan namun dawa...
Babu ko tsoro haka suka kutsakai suka run'ka shiga abakin titi sukai perking sannan suka d'auki hanyar hawa wani tsauni wanda sukai tafiya mai nisa kafun suka shiga cikin wani 'katon kogon wanda ta ramin kogon bishiya zaka shiga kogon dutsen...
Wani mutum tahango jibgege wanda daka gansa zakaji tsoro dan saikai zaton wani tsohon gwag gon birine.
Ga girma ga tsayi gashi ba'ki'k 'kirin dashi babu kyaun gani.
Nan suka zube agabansa suna kwasar gaisuwa wani ganye ya yarfa musu sannan yabasu umarnin tashi.
Zama sukai suka fara labarta masa aikin da sukai wanda yace suje sukamo masa 'kuda guda 200 da 'kadan gare 100 da ba'ka'ken mage guda 50 dan ja6a guda 25 da alade guda 15 duk abunda yace musu sun kawo masa..
Turawa yay aka d'auko abayan motarsu sannan aka fara musu aiki.
Ana cikin yin aikin yace yaya kukesan ayi muku dasu..
Hjy Maimuna ce tafara magana tace munasan akashe matansu sanna kuma su auremu..
Kallon su yay yace dukkan su bazamu iya kashe suba saidai akashe d'aya ahaukata d'aya..
To shikenan babu matsala ayi koma menene..
Nan aka basu magani akace wannan suzubawa Hassana abakin 'kofa to tana futowa bazata sake komawa cikin gidan nan ba saidai tayita rayuwarta acikin hauka awata 'kasar..
Wanann kuma abarbad'a wa usaina akanta idan tafara na'kuda to tana haihuwa zata mutu...
Amsa sukai suna godeeya sannan yabasu wani yace wannan kuna kuzuba wa mazan acikin abunshansu to zasu aureku indai sunsha kuma bazasu sake zancen matan suba zasu manta dasu..
Sannan kuma zasu soku kamar su mutu..
Amman idan aka samu matsa d'aya yasa d'aya baishaba to saidai d'aya dayasha yashawo kan d'ayan ya auri wadda nata baishaba...
In aka samu wannan matsalar ku kirani da wuri kafun lokaci ya'kure zanyi aikin dazai soki, amman idan lokaci ya'kure bazai sokiba kuma zai tsane ki....
Godeeyah suka run'ka yi masa sannan suka cake masa kud'in aikin sa suka futo...
Kama hanyar garin kano sukai cikin sauri sannan suka wuce zuwa gidansu nabariki suka zauna sai wajen magrib suka isa dan haka wanka sukai suka kwanta...
Washe gari da safe aka fara aiki kamar yadda aka gaya musu nan Abbie yasha magani inda kuma daddy mans baisha ba...
To nan abu kamar wasa Abbie yafarasan hjy Hindatu babu 'ka'k'kautawa komai na zancensa yakoma nata inda ita kuma taji dad'i kamar ba gobe....
Inda kuka hjy maimuna daddy mans baisha wannan maganin ba, haka takira boka tagaya masa, yace karta damu zaiyi aiki akansa.
Haka su Abbie suka fara soyewa da Hjy Hindatu inda yakoma bata duk wata kulawa, sannan yarage kulada Ammie, hakan bai ta6a damun taba saidai takanyi addu'a inda alkhairi Allah yatabbatar in babu Allah yako mata sauyi...
Kullum abu gaba² yakeyi hakan yabata tabbacin wata'kil akwai rabone atsakaninsu...
Dan haka tami'kawa Allah dukkan lanuranta Tacigaba da addu'a sosai..
Akwana atashi babu wahala wajen Allah inda aka tsaida ranar bikin Abbie da hjy Hindatu wanda hakan ba 'karamun dadi yasata tajiba..
Inda da'kar da sud'in goshi aka shawo kan Daddy mans danya auri Hjy Maimuna, wanda badan d'an uwansa daya dageba dabazai auretaba.
Nan aka saka musu rana sudukansu sati 3, babu 'ka'k'kautawa aka fara shirin biki.
Sosai Hjy Maimuna da Hindatu suke shirin shiga wanan katafaren family mai albarka wanda yake da tarin farin ciki acikinsa, inda suke burin ruguza musu rayuwarsu da kuma farin cikin su..
MENENE ASALIN SU HJY MAIMUNA DA HJY HINDATU...?
Hjy Maimuna da Hindatu "ya"yan wani babban malamine wanda yake acikin 'kauyen GAJIII yanada tsangayar makarantar allo, inda yake koyar da almajirai sama da 150.
Mutum ne namutane kuma wanda yasan darajar "yan Adam, mutum ne da Allah yay masa arzi'kin ilimi da kuna yara yanada samari guda 8 dukkan su suna koyarwa ne a'kar'kashinsa inda yakeda mata guda biyu maimuna da Hindatu, sosai yake dagewa wajen ganin yabasu tarbiyya da kuma kulawa.
Matansa biyu d'aya bata ta6a haihuwaba d'ayar ita takeda wannan yaran har 10 sosai take bawa yaranta tarbiya amman kuma maimuna da Hindatu sam basajin magana.
Dan kusan kullum ayawo suke suna bin "yan siyasa tunda wata 'kawarsu yar gidan hjy kande take jansu tun basa biye mata har suka fara biye mata...
Daganan kuma suka fara binta suna kwana agidan su tun Mlm Kabiru yana fad'a har yagaji yadaina dan sun'ki bari, fatansa kawai Allah yakawo musu miji nagari suyi aure kozasu daina abunda sukeyi...
Ana haka suka samu wasu alhazawa daga cikin "yan siyasar kasancewar sunada fari da kuma kyau dai² misali.
Hakan yasaka suka samu mazaje sukai aure, Hankalin mahaifinsu yakwanta dan ganin sunyi aure...
Ana haka Hjy Maimuna ta haihu tahaifi mace suka saka mata KAUSAR, itama maimuna ta haihu inda tahaifi "yarta mace ana kiranta da Ikilima.
Sosai suke fantamawa dan idansu yabud'e sun san takan maza..
Anan ne kuma hjy Hindatu taji 'kishin² d'in mijinta zai 'kara aure nanfa suka had'a musu tuggun makirci inda suka amso magani awajen Bokansu TUMKUM AIKI KAMAR YANKAN WU'KA suka zuba musu inda suka shirya tafiya dan zuwa gida gaida iyayensu akan hanya maganin yafara aiki sukai hatsari suka mutu....
Sosai suka nuna damuwarsu kamar gaske, nan akai zaman makoki dakomai da komai suka run'ka satar kud'insu suna 6oyewa koda aka tashi rabon gado ba wani abun arzi'ki aka samuba, da aka tambayesu sai sukace bashi suka biya musu wanda suka ciwo abanki sukai kamfen dashi...
Haka aka bar zance lokacin da iyayen su Kausar suka rasu, su sunada shekara 9 dan haka suka 'kara bari sai sun 'kara girma koda zasu 'kara aure..
Bayan sunkai shekara 14 suka 'kara aure nan ma wasu "yan siya sar suka aura, amman sunfi wad'an can kud'i.
Nan suka sakasu sukaje 'kauyen su suka gyara musu har aka jawa 'kauyen wuta da ruwa.
Aka gina musu makarantun primary school aka yalwatasu da 'kayan zamani
Komai sukeyi sunayine dan a'kara za6ar mazaje su idan za6e yadawo, dan saboda suna samu da mazajensu nadaaa..
Daga baya kuma sukaje suka gyara gidan mahaifinsu duk da yace bayaso, amman saida suka gyara masa..
Suka maidashi bene sama da 'kasa part biyu, sukaiwa almajirai wajen kwana da ban d'akuna.
Bayan wanann aiki dasukaiwa 'kauyen Gajii sai da za6e yazo suka 'kara bawa "yan 'kauye gudun mawa ta jari da gyara musu titi da kwatoci.
Aikuwa ana tashi za6e "yan 'kauye suka za6esu inda abu kamar wasa sukai nasara kuwa...
Nan suma wad'an nan mazan ganin suna cikin giyar mulki da 'kud'i sukai tunanin 'kara aure wanda shima suka kashesu..
Amman d'aya bayan d'aya..
Mijin maimuna awajen aikinsu aka saka wani yaturosa daga bene yafad'o 'kasa kansa yafashe...
Inda mijin Hindatu kuma yaje yawon banzansa dan yanasan giya acan tasaka masa maganin wajen bokansu yasha yamutu....
Bayan mutuwarsu nan arzi'ki ya'kara zaunar musu sosai suka 'kara zama manya sosai idansu kuma ya'kara bud'ewa.
Sun 'kara zuwa aikin hajji banda wanda mazajensu nafarko suka kaisu.
Bayan dawowarsune sukaje china 🇨🇳 inda achan suka fara ganin Alhaji MANSUR da Alhaji ABDULLAHI..
Tun acan suka so sushawo kansu akan sufara soyayya amman sai sukaga su ba irin wad'an nan mazan bane ba..
Hakan yasaka suna dawowa suka kama hanyar zuwa wajen TUMKUM AIKI KAMAR YANKAN WU'KA nan yatabbatar musu da cewa sunada dagewa akan addininsu kuma bazasuyi nasara akan suba harsai sun janyo hankalin su zuwa siyasa..
Dan idan suna siyasa zasuna jansu da aikin al'ummah suna nisa da yawan bautar Allah dasuke yi hakan zai basu damar yi musu asirin hankali kwance...
Haka kuwa akai ta dalilin wannan siyasar ne suka samu nasara akansu, da kuma asirin da Alhaji Mannir yake saka musu acikin abuncinsu kona sha da kuma wajen zamansu.
WANNAN SHINE LABARIN HJY MAIMUNA DA HJY HINDATU
ADAWO LABARIN SU DADDY MAN'S KUMA
Koda yaushe suna cikin hidima har biki yarage saura 10 day's.
Lokacin kuwa cikin mommy usaina yashiga watan haihuwa, yau ko gobe, inda hankalin su duka yadawo kansu.
Ranar litinin d'in data tashi hankalin kowa kuwa itace ranar da ba'kin ciki yayi musu sallama acikin rayuwarsa wanda yakaiga rushewar abubuwa da dama.
Cikin su kuwa harda..... ✍🏻✍🏻✍🏻
*GAMASUSAN ATALLATA MUSU HAJARSU ZASU IYA TUNTU6AR WANNAN NUMBER* *08032762588---08162889618*
*MATA SAIDA GYARA*
*'KANSHI 'KANSHI*
*INA AMARE*👰🏻♀
*INA UWAR GIDA* 🧕🏻
*INA "YAN MATA*💃🏻 *MASUSAN GYARA KANSU DA 'KANSHI* 🌹🌹
```TOGA DAMA TASAMU
GYARAN JIKI TURAREN 'KANSHI, TURAREN GIDA TURAREN JIKI, TURAREN TSUGUNNO DUK AKWAISU```
*INA MATA DA UWAR GIDA DA AMARYA*
```TOGASU FAMA DA CIWON SANYI INFECTION```
```DA WANDA SUKA BUSHE BASU DA NI'IMA KUMA LOKACIN KUKANKU YAZO 'KARSHE```
```MUNA DA INGANTATTUN MAGANIN SANYI DANA MATA, AKWAI TSUMI KALA² AKWAI NA HAJIYA BABBA AKWAI NA HAJIYA 'KARAMA...```
``` HAWA HAWANE KAYANMU DUK WANDA KIKE BU'KATA AKWAISU```
*SIYAN NAGARI MAIDA KU'DI GIDA* 🥰😘
*_GAMASU BU'KATA SAISU TUNTU6I WANNAN NUMBER_* *08032762588_ 08162889618*
*Keep waiting my fan's*🤗🤭
*Mrs Hallsad ce*🤩🤩
*Gamasu san sufara biya da wuri saiku tun tu6i wannan number 08032762588*
*_Idan kuma ta account ne_*
*_Acc 0110015052_*
*_SADIYA ABDULLAHI UMAR_*
*_ECOBANK_*
```Idan kuma katin wayane na
#400 ne kachal```
```Comment section kuma
#200 ne kachal wannan sau'kine agareku
My special group kuma
Da```
*'Dan shaye shaye ne* 🍾
*Am 16 years old* 💃🏻
*Sanadi* 😭
```Duka #400 ne zaku biya wannan kyautar girmamawatace agareku saboda comment d'inku mai sharhi yana burgeni, yana sani nishad'i wlh, Idan banga comment dinku ba harjina nake wani iri, inayinku wlh🥰🥰.
```
[01/10, 8:51 PM] Omh Teemerh 🥰😘🥰: _*📲 TYPING📲*_
_*"🍾DAN SHAYE SHAYE NE🍾*_
_*paid book #300 only*_
_*By*_
_*OMH TEEMERH*_
_*👑THE QUEEN OF THE WRITER'S👑*_
🤍🤍🤍🤍⚜️⚜️⚜️🤍🤍🤍🤍
_*DASHEN🌲ALLAH*_
_*WRITER'S 📖 ASSOCIATION*_
******************************
*'KUNGIYAR DASHEN🍃ALLAH* _'kungiyace tajajur tattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu_
*Dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, fad'akar daku, kuma ya nishad'antar daku*
*AL'KALAMI✍🏻 YAFI TAKOBI🗡*
******************************
🤍🤍🤍🤍⚜️⚜️⚜️🤍🤍🤍🤍
_*WANNAN BOOK TUN DAGA FARKONSA HAR 'KARSHE SADAUKARWACE AGAREKI AUNTY ZAHRAH*_
_*FATIMA ZARAH*_
_*BLOODY NAH*_
_*🥰🤍🥰*_
*Episode* 2⃣5⃣⏩2⃣6⃣
__________Cikinta kuwa harda d'aurin auren su daddy mans da kuma rasuwar mahaifinsu.
Dan an d'aura aure da 'karfe 11am nasafe, shikuma Mahaifinsu Allah yay masa rasuwa da sallar la'asar amasallaci yayi sujjada, sujjadar dabai d'agoba saida d'agosa akai bayan an idar da sallah akaga yarasu....
Sosai wannan family da duk mutanen 'kauyen nan suka shiga rud'ani da tashin hankali duk da kasancewar mamah fateema tayi dauriya amman taji mutuwar mijinta kuma jigonta..
Wannan dalilin yasaka aka d'aga tarewarsu zuwa bayan anyi sadakar bakwai, dan duk sun tafi 'kauyen JANIKI sai anyi addu'ar bakwai zasu dawo.
Mutane kuwa sunzo sun halarci taron mutuwarsa dan yakasance mutum namutane mai karamci kuma.
Dukkan wanda yasan Jan namiji sai yayi kukan rashinsa dan sunsan sun tafka babban rashi sosai, koda yabar baya mai albarka.
Ranar addu'ar bakwai kuwa anyi addu'a inda awannan rana itama mamah fateema tace ga garinku nan, Allah yay mata rasuwa daburin taga me usaina zata haifa amman Allah baiyiba, hakan ya'kara tada hankalin wannan family da 'kauyen JANIKI sosai..
Haka aka 'kara d'aga wannan tarewar zuwa nanda 3week's wanda hakan baiwa su Hjy Maimuna da Hindatu dad'i ba sam...
Bayan sadakar bakwai kuwa saida suka 'kara kwana goma sannan suka baro 'kauyen inda suka d'aura wasu manyan amatsayin Jan namiji mahaifinsu kenan danya cigaba da kula da wannan 'kauyen.
Yayi 'ko'kari kuwa sosai dakuma jajur cewa dan ganin ya kwatanta musu adalci kamar Alhaji MANSUR ABDULLAHI JAN NAMIJI.
Alokacij kuma hankalin kowa yadawo kan mommy usaina danta wuce lokacin haihuwar ta amman shiru akeji harta shiga wani taci rabi.
Ranar lahadi da yamma haka ta tashi da ciwon mara sosai, haka aka d'unguma zuwa asibiti amman har aka kwana aka hantse bata haihuba..
Inda kuma hankalin kowa yatashi sosai dan babu abunda take cewa saidai tace ayafe mata mutuwa zatai itakam.
Mamah Asabe kam itadasu Fawass sunyi kuka harsun gaji..
Damisalin 'karfe 12 na ranar litinin kuwa na'kuda ta tashi sosai lokacin Mama Asabe ce kawai awajenta dan haka tafara yi mata addu'oi tana tofa mata aruwa tana bata tana sha..
Suna cikin wannan hali su Hjy Maimuna da Hindatu sukazo dubata, inda akace karsu shigo amman sukace saisun shiga sunganta zasuyi mata addu'a ne, gakuma magani sunzo mata dashi..
Nan akace saidai subayar abata amman bazasu shigaba, mamah Asabe suka kira suka bawa sukace ta bar bad'a mata zata wanke...
Amsa tai tashi ga ciki tana shiga sai ta tarar data kan baby ma yafuto, likitoci suna kanta ana bata tai makon gaggawa.
Dan haka tatsaya da maganin bata 'karasaba, tana tan tsaya ta haifi santaleliyar budurwarta fara kyakykyawar gaske.
Tana haihuwa tasuma, hakan yasa sukai kanta aka fara bata tai makon gaggawa, saida suka jima kafun suka samo kanta..
Nan aka kimtsata ita da baby'n ta so cute, d'akin hutu aka kaita inda anan su Hjy Maimuna da Hindatu suke tambayar Mama Asabe tasaka mata maganin tace a'a gashinan lokacin danaje nakusa haihuwa harkan baby yafuto...
Wani malulun ba'kin ciki sukaji yaturnu'kesu, hakanan suka daure suna hira, basu maganin tai tayi gaba...
Nan suka fara tunanin yadda za'a sugayawa Bokan su, Hjy Maimuna ce tafuta takirasa tagaya masa, yace babu damuwa suzuba mata yanzu idan suka samu dama..
Indai sun zuba mata zata 6ata saidai zaisa a ajiye mai kama da ita amatsayin matacciya to anan za'ayi tunanin tamutu, sai aje ayi mata komai nagawa abunneta..
Haka kuwa sukayi, tadawo ciki tana murna shiga tai tarad'awa hjy Hindatu akunne, aikam sai murna dajin dad'i.
Mama Asabe nafuta da sukaga mom usaina tafara bacci sai suka zuba mata maganin akanta.
Anan sukaga abun al'ajabi 6ata tai 6at sai kuma sukaga wata gawa mai kama da ita sak an yadda ita, akan gadon.
Bayan mama Asabe tadawo taduba baby sannan takoma bakin aikinta.
Koda likita yazo dubata anan yaga tarasu, nan yake sanar dasu hjy Hindatu da mamah Asabe.
Kukan 'karya suka saka sanan suka fara kiran waya suna kiran Alhaji MANSUR DA ABDULLAHI da kuma Ammie Hassana suka sanar mata.
Aikuwa cikin tashin hankali suka 'karaso dan duk suna gida anje mayar dawasu kayan ad'auko wasu kuma.
Tashin hankali kam sungan shi dan anyi kuka da ba'kin ciki sosai.
Haka akayi gida akayi mata wanka aka shirya ta zuwa gidanta nagaskiya.
Da yamma kuma iyayen su Usaina da Hassana duk suka 'kara zuwa tunda dama basu tafiba suna 'kauyen JANIKI.
Idan kaga su Fawass kuwa bazaka gane suba dan lokaci d'aya suka futa hayyacinsu.
Anan iyayen suka zauna har akai bakwai sanann suka koma gida.
Bayan mutuwar 'karyar Mommy Usaina da kwana 20 aka fara shirin hidimar tarewar su hjy Hindatu da maimuna.
(Tunda bata mutuba Haukatar da ita akai tayi wani garin.)