Showing 27001 words to 30000 words out of 38424 words
Chapter 10 - Surbajo Book Complete document by Zahra Muhammad Mahmud .txt
se jikin aisha yakara sauki,duk da mamantace ke zaune da ita, se aminan ta dakullum suke gidan.
sannu ahankali Aisha kesamun sauki harta warke gaba daya,lokacin tuni al-ameen yakoma Abuja gurin aykinshi.komawarshi bajimawa akasa Yusuf amakaranta, sabida Yusuf inyafado wata maganar zaka dauka bashine yayitaba.
*jama'a albishirinku*
aminan aisha de lokaci yayi inda kowaccensu tasamu mijin aure, kuma duka mazajen a kaduna suke sede anguwace kowa datashi.
Se anriga yin bikin zuly da sati biyu zaayi na Ruky,wayyo rawarkai, ay Aisha ce tadauki nauyin yimusu setin kujeru dukansu, abun yamusu dadi sosai.yayinda azuciyarsu ko mugun fata suke mata.
Anfara hidimar biki su aisha bazama sune can sune nan,
ranar asabar aka daura auran zuly da mijinta Musa,sosai akayi bidiri abikin inda aka Kai Amarya gidanta dake makarfi road can hayin rigasa, layin tattali blocks, semuce Allah yabada zaman Lfy.
haka lokacin bikin Ruky ma yazo aka sha biki inda ta auri wani mesuna baballe itama ankaita gidan mijinta dake unguwar dosa layin commissiona road.
muje zuwa riders
Maman Yusuf
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*this page is dedicated to my sweet Aunty,hajiya meelmoh, owner of meelmoh magazine.Allah yatsareki aduk inda kika shiga*
*page 67-68*
Al-ameen ne zaune, yayinda surbajo Tay matashin kai da cinyarsa, Suna hira.
Al-ameen ne Yace,
"madam yaushe zaki bani new baby ne?yafadi yana shafo cikinta,dariya tayi medaukar hankali,hannu tasa Tana wasa da dimples dinshi,sannan tace,
"lalle ma my dear nan,nafahimceka sokake inyi saurin tsufa, inbanda abinka ay yanzu hutawa yadace inyi Dan haihuwa barkatai seyajawo natashi ayki dawuri,cuno baki tayi sannan tacigaba,dan haka ni kadena wannan maganar yanzu kabari sena gama karatu.
Al-ameen mamakine yacikashi naganin zallar kuruciyar surbajo, wacce yafahimci dole seya setamata hankali,magana yafara da cewa,
"baby yakike magana kamar bakida ilimi,menene aybu inkin haihu yanzu,karki sawa kanki akida tawasu mutane marasa tunani,tonide soyayyar dazaki nunamin itace kihaifamin yara,taya yaro daya kawai kice kinaso ki huta,hutun jaki da kaya ko?.itade Tunda yasoma mgn kallonshi take Tana murmushi, Dan dama tafadine taji mezece.
Kallonta yayi yaga Tana dariya,dakatar da maganar yayi yana dubanta,rungumoshi tayi Tana dariya tace,my Legend kenan maida wukar surbajo tsokanarka takeyi,haifa maka yara inde Allah yabamu yanzu nafara so no need to be worry, rumgumeta shima yanada dariya yace,
"lalle baby wato kinmaidani kakanki ko,seki fadi maganar dakikasan dole Sena tada jijiyar wuya ko?to daga yanzu naganoki bazan Kara bata bakina gurin maganaba wannanne hukuncinki, yana fadin haka yasureta yay cikin daki daita suna dariya.
Muleka gidan amaranmu.
Zuly da angonta Musa, soyayyace akashata bata wasaba har ta tsawon wata guda.bayaga haka,
Yau tun safe Musa yafita yabar gida shuru bedawoba har karfe goma nadare,hankalin zuly inyayi dubu yatashi,gashi wayarshi takira Tana ringing Amman baa dagaba, Tana nan zaune afalo taji alamun bude get lekawa tayi ta window ganin motarshi ke shigowane yasa hankalinta yakwanta dasauri taje ta bude kofar, sannan tajuya dakinta takara gyara makeup dinta tafesa turare,sannan tadawo falon, sede me? Tana zuwa falon Musa tagani dawata yarinya maana karuwa tarukoshi yana tangadi ga kwalbar gulder ahannunshi yana korawa,
Salati tayi Tana fadin,
"nashiga uku Musa mezan gani acikin gidana,giya da karuwa , innalillahi wainna ilaihirrajuun, Wlh baze yiwuba,
kan budurwar tayi tana fadin,
"wlh yau se zina tazamemiki karshen aykinki aduniya matsiyaciya tsinanniya,
Musane yakatseta dacewa cikin muryarsa ta me Maye,
"narantse da girman Allah kika kuskura kika tabamin blessing Wlh Sena fafemiki ciki, kuka tasa tace,
" musa yanzu akan karuwa zaka hallakani?
amsa yabata dacewa,"eh karuwar kuma Wlh tafiki daraja a idona, ke!bakebama uwarki wannan tafita mutunci a idona, Dan haka ki kula,yana gama fadin haka yaja hannun blessing suka shige dakinsa suka kullo kofa.
Kai ta dafe tafada kan kujera Tana kuka iya karfinta.
Tuge dankwalinta tayi Tana Ta share hawayenta dashi.
ranar zuly bata runtsaba Tana zaune afalo, Tana jiyo sautin bidirin da akeyi akan gadonta na Sunnah .
Washe gari da safe haka musa yasata agaba dole ta dafamusu ruwan wanka, kuma yace ta tabbatar ta hada musu breakfast kamin su fito,bata da zabin daya wuce tayi abinda yasata,dan bakaramin so takewa musaba Tana tsaron yasaketa takoma gidansu da zama, dama gashi ta juma batayi auranba.
haka rayuwar zuly taci gaba da tafiya agidan Musa,zuwa yanzu bakoyaushe yake kwana agidaba,wanda hakan ita yafimata dadi Dan in agida ze kwana toko da 'yan tayan kwana yake zuwa biyu ko uku Dan yanzu likkafa taci gaba yafi karfin mace daya sede biyu zuwa uku, kuma ingari yawaye duk kayansu itace me wankewa inba hakaba taci duka,koda wasa bata taba ba kawayenta labariba bare takai kararsa gidansu.
yau da wuri Aisha tashirya, sabida tanason zuwa gidan zuly tawuni,sabida Tunda akayi auran so biyu taje shima lokacin ko wata batayiba.
karfe takwas na safiya a gidan zuly tamata,wanda zulyn seda ta firgita da ganinta,afalo tasauketa,Aisha ko mamakin abinda yaramar da zuly tayi baki takeyi,kasa daurewa tayi seda ta tambayeta tace,
"kawas meke faruwane dake haka kika Yi baki kuma kika rame, kamin tabata amsane suka jiyo karar bude kofar dakin zulyn. Musane yafito shida 'yanmatansa guda biyu,kowacce ta rungumeshi gashi kayan jikinsu kadai yaisa yasanar dasuwaye su ,
Arude Aisha take kallonshi, takalleshi ta Kalli zuly wacce tasunkuyar dakai Tana kuka,
Kasa cewa komai tayi se ido, Musa ko bakunya ya Kalli Aisha yace "madam ykk? ya gida kwana dayawa kinyi wuyar gani ,mamaki ne da tsoro suka hana Aisha bashi amsa, ko ajikinshi Illa ajiye panties and bras na yanmatanshi Wanda suka cire agaban zuly yace "gasunan washing and drying and then ironing kamin mudawo .bejira amsartaba suka fice shida 'yanmatanshi.
Azabire Aisha takai dubanta gurin zuly, tace,
"today I saw the thing that I have never think it will be happen to you ever in your life,please zuly wake me up kice mafarki nakeyi please, tafadi Tana girgiza zulyn wacce inbanda kuka baabinda takeyi.
Dakyar Aisha tashawo kanta tabata labarin abinda ke faruwa, zugata Aisha tashigayi kamarde yadda sukemata, ga mamakinta seji tayi zuly ta dakatar da ita dacewa, "Aisha waimeyasa kika dauka kowama banzane irinki,tobari kiji infadamiki kinga halinde danake cikiko,to wlh har gobe inason mijina kuma babu wani dalili dazesa inbarshi, zugarki gareni ki adanata kibari inkin samu wata shasha irinki seki bata tadauka Amman bani zuly ba, uhm Bari kiga inje inyi aykin lada tamike gamida kwasar kayan da Musa yaajiyemata na'yanmatanshi ta tafi wankewa.
kwakwalwar Aisha seda tadena ayki na 'yanmintina, zuciyartace take harbawa da karfi yayin da wasu hawayen bakin ciki suka fara biyo fuskarta,bata da sauran magana Jakarta tadauka tabar gidan zuciyarta na mata kuna.
muje zuw[truncated by WhatsApp]
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad Mahmud
*PURE MOMENT OF LIFE WRITE (P. M. L. W)*
*page 69-70*
Aisha dak'yar take ganin gabanta ahaka harta k'araso gida,jakarta da key d'in motar ta yardar akan kujera sannan ta haura sama inda D'akinta yake Tana kuka me tsuma zuciya.
Wayarta taciro domin kiran Ruky dan gani take Ruky bazata ci amanartaba, Tana kiranta bajimawa Ruky tadauka tace, "hello Ashanty ykk"?
cikin b'acin rai tace, "Ruky dama gadar zare kuke kullamin bansaniba? "meyafaru"?
Ruky ta tambaya, kwashe abinda Zuly tamata tayi tafad'awa Rukyn ,ga mamakinta seji tayi ruky tafashe da dariya sannan tace, "sannunki Aisha ammafa kinjima kina baccin asara wanda se yanzu kika farka, kuma Zuly tamin Dede data miki hakan dan inda nicema sena miki shegen duka ayayinda kika fara bani gurguwar shawarar", cikin kuka Aisha tafara magana dacewa,
Al-ameen yau surprise visit yakeso yaba Aisha,shiyada bekirata yasanar da ita zuwanshiba yafiso sede taganshi kawai.
Shigowa yayi cikin gidan cikin sand'a dan beso ko motsinshi taji,mamakine yakamashi ganin gyelanta da key d'in mota akan kujera afalo Wanda ko ba'a sanar da shiba yasan daga anguwa tadawo,ranshi yabaci amma seya had'iye b'acin ran yahaura sama inda d'akinta yake,wayar dayaji tanayine yasa yadakata a 'kofar d'akin yana sauraron abinda take cewa.
_"Ruky dama akwai ranar dazata zo kuci amanata?,wlh koda wasa banta'ba tunanin faruwar haka daga garekuba, kuncutar dani dayawa kuka dunga zugani akan nadunga batawa mijina rai,har sata seda kukasani namasa, k'arshe ma baku barni hakaba harseda kuka sa nakashewa Surbajo 'ya tun tana ciki tahanyar nunamin zuwa gurin boka yamata asiri, wlh kuncutar dani da yawa bazantab'a yafemukuba,yanzu dawanne ido zan dubi Surbajo da Al-ameen ince suyafemin nice nakashewa surbajo 'y'a"?_
"Da idon dakika dubi bokan dayayi asirin dashi zaki dubemu, Al-ameen yabata amsa lokacin dayake k'ok'arin shigowa cikin d'akin"
wayar dake hannunta tace ta fad'i yayinda jikinta yake rawa tako'ina, hkr takeson bashi amma ina kalmar ta'ki fitowa,jada baya takeyi sabida ganinshi datayi yana k'ok'arin ciro belt d'in jikinshi.
Al-ameen tunda Allah ya halicceshi betab'a jin b'acin rai kamar nayanzun da yakeji ba,dukanta yashigayi kota'ina batare da tausayiba,garin dukanne yakaimata wani naushi a hannu Wanda hakan yajawo hannun yakarye, seda yaga tadena motsi ya k'yaleta,kuka yakeyi sosai aranshi yake tunanin rashin imani irinna Aisha.
Fita yayi daga d'akin yaje nashi d'akin durowar dayake ajiye mahimman takardu yabud'e yad'auko result d'in Aishan na asibiti Wanda akace bazata K'ara haihuwaba, be tab'a nunamata result d'inba kuma mahaifiyartama ya rok'eta karta fad'amata shiyasa Aisha batasan komaiba game da rashin sake haihuwar dabazatayiba.
Dawowa d'akinta yayi d'auke da takardar, akwance yasameta Tana ihun hannunta daya karye, tsawa yadakamata sannan yace,
"Dagani har Surbajo baki cuci kowaba Illa kanki,kuma nide ban yafemiki ba Wanda nasan itama bazata yafemikiba, yarinyar nan bata tare miki komaiba Amman kika d'auki karan tsana kika d'ora mata,bakiji tausayin wahalar datasha da cikin ba kika iya zuwa aka kashe abinda zata haifa,to Alhmdllh Allah yasaka mata ta hanyar data dace, ga result d'inkinan Wanda likitan daya amshi haihuwarki yabayar, nacewa keda haihuwa se wani ikon Allah sakamakon magunguna nahana d'aukar ciki dakike sha", wurga mata takaddar yayi,sannan yad'ora da cewa "kinma kanki A'isha.kuma kitattara naki ya naki kibarmin gida nasakeki saki d'aya"
,wata gigitacciyar 'K'ara tasaki bayan yagama maganar.
Dak'yar tajawo jiki tazo gabanshi tana kuka tana rok'onshi ya gafarta mata,hankad'eta yayi yafice daga d'akin kai tsaye harabar gidan yanufa,umarni yabawa megadi dacewa yatabbatar nanda 30minutes Aisha tabar masa gida kuma inta fita yakullemasa gidan, driver yasa yakaishi gidan iyayensa.
Maman Yusuf
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2347039625239
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad mahmud
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS(P.M.L.W)*
*page 71-72*
Koda ya'isa gidansu still ranshi abace yake dak'yar ya iya yimusu sallama,
Hankalinsu tashi yayi dasuka gansa ayanayin dabasu saba ganinsaba, tambayarsa suke meyafaru dashi,seda yad'an natsu sannan yafad'amusu abinda yafaru, Dukansu bawanda be firgita dajin labarinba, Daga 'karshe fatan Allah yasa hakan shi yafi alkha'iri suka masa, inda Mahaifinsa ya'kara dacewa, "Ka rage saurin yanke hukunci cikin fushi",amsawa yayi da insha Allahu yadena.
Aisha dak'yar tamik'e tafara neman mayafinta kuka take kamar ranta zefita,ga hannunta dayake mata azabar ciwo ahaka tadaure ta hada iya abinda zata iya d'auka tabarmasa gidansa cike da d'umbin danasani, tabiyewa k'awaye gashi sunkaita sun barota,rasa ina Zata sa kanta tayi,
Driving take amma ko gabanta bata gani Allah ne kawai yakaita gidansu Lfy, Tanayin parking da gudu tashige cikin gidan tana kuka me tsuma zuciya kan mamanta tafad'a, wacce ke zaune Tana yankan alaiyahu dasauri taajiye wuk'ar Tana tambayarta meke faruwa?,
Cikin kuka Aisha ke fad'in,"wayyo Allahna Inna nacuci kaina nabiyewa sharrin k'awaye gashi yau sunkaini sunbaro,yau mijina yasakeni had'e da sakamakon bazan sake haihuwaba arayuwata",wani kukan tasake rushewa dashi, Mamanta jikintane yakama rawa kamar mazari jin zancan Al-ameen yasaki Aisha dak'yar ta'iya tambayar Aishan metayimasa?, nanfa Aisha takwashe komai tasanar da Inna, wani gigitaccen Mari Inna tawankawa Aisha har so biyu tuni Aisha tasoma ganin taurari sabida Marine bana wasaba, cikin 'bacin rai Inna tace,
"Aisha gaskiyar Aminune dayacemiki kanki kika cuta to wlh kannakin ko kika yiwa, Aisha yaushe rashin imaninki yakai haka ki iya kashewa mace y'a tun aciki keko mekike nema wandau Aminu yagaza gurin yimiki, wlh kinyi rashin mijin da keda samun kamarsa har abada azamaninnan, natayaki murna seki zo mujeru agidan arasa gane wacece uwar acikinmu, zancan bazaki haihuba kuma sakayyace Allah yama wacce kika zalinta".
Maganganun Inna sunshigi Aisha sosai take numfashinta yafara barazanar d'aukewa, kamin Inna tayi wani yunk'uri tuni Aisha tazube ak'asa sumammiya,
Agigice Inna tayi kanta tana kiran sunanta Amman ina ko numfashi batayi, ruwa tad'ebo ta yayyafamata shima abanza, arud'e Inna tayi k'ofar gida neman taimakon jama'a,nan da nan aka shigo akad'auki Aisha zuwa Asibiti.
Al-ameen kwanansa d'aya yajuya Abuja,
Cike da farinciki Surbajo ta tarbeshi domin tayi murna da dawowar tashi,abinci masu rai da Lafiya ta gabatar masa bayan yayi wanka yashirya sannan suka dawo dinning yaci abincin,
Falo suka dawo suka zauna Surbajo na mak'ale dashi, yayinda Yusuf yana makaranta dan ansashi a makarantar,
Tambayarshi take,"dear meyasa kadawo da wuri"? murmushi kawai yamata dan bayason yafad'amata abinda ze d'agamata hankali,
Daminshi tayi da tambayar, "dear nagama kasauya kamar baka cikin walwala meke faruwane? don Allah kasanar dani",
Ganin tashiga damuwane yasa,yakwashe duk abinda yafaru tasanar da ita,afirgice tamik'e daga jikinshi tana maimaita kalmar," Itace tayi sanadin mutuwar Babyna ?me muka yi mata da zafi har haka dazata za'bi rabani da abinda nafiso arayuwata? menayimata!!!?
Durkushewa tayi Tana kuka Al-ameen behanataba yabarta tayi sabida zatafi samun sauk'i a zuciyarta,
Seda yaga tayi dayawa sannan yakamota yana rarrashinta ahankali hartadena kukan,seda take natsu sosai sannan tace,
"Dear sakin dakayiwa Aisha bedaceba sabida cuta de tariga data gama cutar damu babu wani abu dazamuyi mata murama, nide anawa ganin kayi hkr kadawo da ita dakinta zefi dan wlh sakinta bashine mafitaba kuma ni nayafe mata sauran tsakaninta da ran data kashene ranar gobe kiyama kuma kaima inaso kayafemata Don...... Marin daya wanketa dashine yasa takasa karasa abinda zata fada, hankad'eta yayi tafad'i ak'asa bebi takaiba yanunata da yatsa sannan yace cikin kakkausar murya,
"how dare you Surbajo?she killed my princess and also she destroyed my happiness, and she make you suffer alot,then for all this, now you are looking into my eyes without fair asking me to forgive her how dare you? That means my happiness it's doesn't matter to you thanks you so much",
yana gama fadin haka yajuya yafice daga gidanma gaba d'aya,Surbajo kuka ta rushe dashi anan gurin daya yardar da ita, Sam ita bataga aybin maganartaba dahar zeyi fushi da ita har haka, kukanta taci gaba dayi.
Maman Yusuf
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*SURBAJO*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zahra Muhammad Mahmud
*PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
*P.M.L*
Afuwan nayi mistake din number ne
*page 75-56*
Yana isa gida a kitchen yasameta tana girki, rungumeta yaje yayi ta baya dasauri Surbajo tajuyo dan ganin waye yarungumeta, ganin Al-ameen ne yasa tasaki ajiyar zuciya.
Juyowa tayi Itama tarungumeshi tana fad'in,
"i know my dear bazaka iya fushi daniba don Allah kayafemin Inna b'atamakane bazan sakeba",
D'ora hannunshi yayi akan bakinta alamar tayi shuru sannan yak'ara sassauta muryarshi yace,
"Baki b'atamin ba baby kawai nayi fushine sabida ina ganin kamar baki damu dani bane Shiyasa amman yanzu komai yawuce kiyi hk'r kinji my lollipop,"yafad'i yana kaimata kiss abaki,janyewa tayi ajikinshi sannan tace,
"To yazancan dawo da Aisha d'akinta da nayi maka d'azu,?kaamince ko har yanzu baka yardaba,?"
Kunnenta yaja da hannunsa yana murmushi yace,
"Ya na iya da gimbiyata tunda kince ta dawo naamince amman ba yanzuba gaskiya".
"Se yaushe",Surbajo ta tambaya.
"Se nasa ajiya anan"yashafo cikinta yana dariya,ture hannunshi tayi zatayi magana yadakatar da ita dacewa,
"Wlh this is my final decision Inkuma baki aminceba to nafasa dawo da itan",dasauri Surbajo tabashi amsa da cewa,
"Aradu na amince Kado,"dariya gaba daya suka sa sabida tuno da irin maganarta tada da takeyi.
Rayuwa suka cigaba dayi cike da so da k'aunar juna, kullum Surbajo na k'ara rok'onshi yadawo da Aisha shiko dagewa yayi akan se Surbajo tayi ciki sannan ze dawo da Aisha,hakanne yasa Surbajo tafara tsayuwar dare tana rok'on Allah yabata ciki dan Aisha tadawo d'akinta.
Bangaren Aisha kuwa ciwon zuciyar tane yatashi kuma tashi me tsanani, dan Inna har ta cire ranta akan Aisha dan kowa yaganta ze d'auka inyafita kamin yadawo ze tarar ta mutu,batasan waye akantaba ko numfashi ta oxygen take shak'arsa abun gwanin ban tausayi,Inna da sauran k'annanta sede susata agaba suna kuka,likitocin dake dubata sunayin iya bakin k'ok'arinsu dansuma suna tausaya mata.
Ajidad'i yau tashirya kiran Al-ameen dan haka bata batayi tunanin komai ba takirashi,seda takira yafi so biyar ba'a d'aukaba can taji yad'aga ,tace,
"Haba namijin duniya ba fad'a me yakawo gaba kuma,"tunda ta fara magana yaganeta ranshi ne yay masifar baci da kiran data mishi sabida ta tuno mishi abinda yafaru tsakaninsu katseta yayi da cewa,
"Banyi mamakin kiran da kikamin ba sabida nasan wacece ke,kuma dama duk inda karya take ba'a rabata da bin maza, nayi danasanin had'uwa dake Jameela,ke shaid'aniyace me kai jama'a wuta, daga yau se yau inkika k'ara kirana sena miki abinda baki zataba stupid kawai, be jira amsartaba yakashe wayar yana huci kamar tana gabanshi.
Itako Ajidad'i bata d'auki zancan nashi serious ba kullum seta kirashi baya dauka kuma bata denaba,dataje gurin bokanta yamishi asiri hkr yabata yace baze iya ba sabida Al-ameen akwai tsari ajikinshi.
Duk da haka bata hkr ba sabida tasha alwashin Seta lashi zumarsa,ci gaba tayi da kiranshi shi kuma yak'i yasata a blacklist ne acewarsa ita bata isa tasashi yin hakanba tai ta kiranshi harta mutu.
Allah maji rok'on bawa.
Yau Surbajo da zazzab'i ta tashi ga kasala,danko Yusuf takasa yimasa wanka Abbanshine yashiryashi driver yatafi kaishi makaranta,sannan yadawo kanta,
Wanka yamata Itama yashiryata sannan yabata abinci taci tana gama ci ama'i yataso mata da gudu tayi cikin bayi tafara kwara aman,binta yayi bayin yataimaka mata ta gyara jikinta sannan ya wanke inda ta b'ata suka fito, be jira komai ba yad'auketa suka nufi Asibiti,awon farko likita yatabbatar musu da tana da ciki har na wata biyu, ga mamakin Al-ameen Surbajo tafishi murnar samun Cikin har sujudul shukur tayi, murna sukayi bata wasa ba babu kamarma Surbajo sabida burinta ze cika nason Al-ameen yadawo da Aisha.
Suna isa