Showing 30001 words to 33000 words out of 46437 words
Chapter 11 - MIJIN MARAINIYA Book Complete BY Fadeela Lamido.txt
miki da zafi haka, kuka ne ya kwace masa, amma duk da haka be bar maganar ba, sake cewa yayi ummi anya kuwa ke kika haifeni?
ummi tace au mamaki kake yi ai dan ma bagida na bane da koran ka zanyi.
jalal ya fara share hawaye yace toh ummi nagode da saurin sa yabar dakin.
dakin sa ya koma dan bazai iya fitaba yana shiga ya sake kuka kamar karamin yaro.
safna kuwa tun bata damu da rashin zuwan jalal ba, har ta fara tunanin meye ya hana shi zuwa.gani tayi har dare yayi ta zauna tayi tagumi, gurin karfe 8:30 mijin anty nusaiba yazo daukan ta.
safna tace anty tafiya zakiyi?
anty tace au da kin dauka kwana zanyi toh ko na kwana ne?
cikin shirin kuka tace a,a ba haka nake nufi ba, yaya ne yaki zuwa har yanzun.
murmushi anty tayi tace safna ai na dauka baki son jalal yazo kusa dake ne, tun da kina son ganin shi bari na kira shi, anty takira wayar jalal tajita kashe dan haka ta musu sallama ta wuce.
safna mikewa tayi ta shige dakin Hajiya kuka ta fara ta dauki wayar ta tagwada kiran jalal har yanzun wayar shi kashe take, kukanta karuwa yayi ita fa gaskiya in bataji muryar sa ba zata iya barci ba
hajiya ce ta shigo ta samu safna sai faman kuka take tace ke lfyr ki kuwa?
mikewa tayi ta nufi gadon hajiya tana fadin ba yaya bane yaki zuwa.
hajiya tace ikon Allah yaran zamani babu kunya, yanzo nan duk kukan jalal din ne.
kwanciya tayi ta juya baya tayi shiru.
hajiya ta dauka bacci tayi dan haka itama ta kwanta, gurin 10:45 hajiya ta farka ta fara juwo kukan safna kasa kasa, daukan wayar ta tayi ta kira alhaji, alhaji yana dauka yace lfy kuwa hajiya
hajiya tace lfy lau ina abduljalal ne yau bamu ganshi ba, nusaiba takira shi wayar shi kashi.
toh inaga yayi barci ne gobe zai zo da safe.
ai ni safna ta hanani barci sai faman kuka take bataga mijin taba.
alhaji dariya yayi yace bari na tado shi tunda ta hana ki bacci gara kowa ya tashi
[7:59PM, 12/14/2016] Fadeela lamido: 💘💍💍MIJIN MARAINIYA💍💍💘
Story
&
Writeen
Fadeela Lamido
Mmn Yazeed📝
_*DEDICATE*_
*_dis page to_*
_Faty afreen_
*Gaisuwa agareki*
*💋Big girl💄*
*marubuciyar NUFIN ALLAH*
*KUNA RAINA*
*Sa,adatu lamido*
*Anty rabi lamido*
*Sa,adatu abdullahi*
_(ummita)_
*Rukayya sani gini*
😘😘😘
86-88
Sauko wa yayi ya nufi dakin jalal ya tura kofa yajita kulle dan haka ya shiga bugawa.
jalal dake kwance sai faman juyi yake agado ya bude baki a hankali yace waye?
muryar daddy yaji yana fadi nine, sakowa yayi cikin sauri ya bude kofar alhaji ya shigo ya kalli fuskar jalal yace me ya same ka?
shiru yayi yasa kan sa akasa.
girgiza kai alhaji yayi sannan yace kai da mamar ka ne ko?
jalal be amsa ba kuma be daga kai ba.
alhaji ya sake cewa me tace maka?
ba komai daddy kwai dai nasan tana fushi dani ne.
toh dan wannan kake tada hankalin ka, kabar ta zata sako , kaji ko, me ya hana ka zuwa ka duba jikin safna?
daddy naga ummi bata da lafiya ne, kar na fita kuma jikin ta ya tashi.
kai ka dai na biyewa ummin nan taka wanne irin ciwo take lafiyar ta kalau dama abin da take so kenan.
jalal yace wlh daddy bata da lfy jininta ya hau sai da nakai ta asibiti dazun.
shiru alhaji yayi zuwa cen alhaji ya matsa bakin gadon jalal ya zauna yace matar ka keson magana dakai, warshi ya danna ya mikawa jalal sannan yace inka gama ka kawo min daki , dakin ummi ya nufa, yagan ta kwance tana bacci dan haka ya wuce dakin sa.
shikuwa jalal bayan yasa wayar akunne sa murya hajiya yaji tana fadin an tado shiko?
jalal yace hajjaju ya gari, har yanzu bakiyi bacci ba, yanzun fah 11:14.
ina ni ina barci safna tasani gaba sai kuka take.
kuka kuma, me aka mata?
hajiya tace wai dan rashin kunya tun dazun take kuka wai baka zoba.
duk da halin da yake ciki sai da yayi dariya, sannan yace Ina take?
hajiya na mikawa safna wayar ta tashi ta fita.
safna na karbar wayar ta saka mishi kukan sha gwaba, jalal ya rasa yaya zaiyi mata inama suna kusa da juna.
a halin yace safna ya isa haka, kiyi shiru, kara sautin kukan ta tayi .
jalal ji yayi yana yin jikin shi ya fara cen zawa babu abin da yake so ayanzu ila ya ganshi kusa da safna.
daker ya bude baki cikin kashe murya yace safna kina tayar min da hankali fah, dan Allah kiyi shiro gobe zan zo.
cikin kuka tace ni yan zon nake so.
jalal yace safna bakiga dare bane yanzun, kibari gobe da wuri zan fito.
toh naji karfe nawa za kazo, jalal yayi murmushi yace ke zaki fada
tace karka wuce 9:00 am.
toh ba damuwa insha Allahu zan zo haka din, yaya jikin ki?
wlh yaya ni babu wani saukin da naji karuwa ma yake yi, yanzun ma fah ko ruwa bana son gani miyar nan ma dana ke sha yanzon bana son ta, kasan me nake son ci yanzun?
jalal yace sai kin fada.
zugale nake so da mangoro gobe inzaka zo kataho min da shi.
jalal yace a,a safna ban miki alkawari ba ni bansan inda ake sai dawa ba , ki gayawa hajiya ne.
toh mangoro fah?
Jalal yace ai yanzun ba lokacin ta bane, jalal gani yayi zata sake rikice mashi, yace toh ya isa zan duba kwanta kiyi bacci, da haka sukayi sallama kallon agogo yayi yaga har 12:03 yasan yan zon daddy yayi bacci ajiye wayar yayi ya kwanta ya rungumi filo tunani ya shiga yi wato safna cikin nan bayan kwadayi har da surutu yasa ta
jalal be samu bacci ba sai da yayi sallah asuba ya kwan ta dan haka be tashi da wuri ba, koda ya tashi ya duba agogo sha daya saura da sauri ya tashi yashir ya
ya fito sai da ya duba dakin ummi bata ciki dan haka ya wuce dakin daddy acen ya sami ummi bayan ya gai da alhaji yace ummi ina kwana, kin amsawa tayi alhaji yayi kamar besan me suke ba jalal yasa ke cewa ina kwana ummi, wayar ta tasa akune tafara magana, alhaji ya kalleta yace jalal tashi mu tafi, mikewa yayi suna cikin tafiya alhaji yace jalal nagama gyarama gidan da zaka zauna sai dai karami ne, ban sani ba ko zaka so hakan.
da saurin sa yace ina so daddy .
alhaji yace yauwa jalal shiyasa nake son ka kwata kwata baka dauki duniya da zafi ba, mamar ka ko ban san ina ta samu wannan karyar ba, kaga wancen gidan ma daya kone sai da tayi korafin yayi maka kadan, toh yan zon yaushe zaku tare dan anriga anzuba komai agidan.
daddy ni duk ranar da kace.
murmushi alhaji yayi yace nifa so nake ku tare ayau dan bana son kowa ya sani hanta mahaifiyar ka kuwa.
kwana alhaji yayi yakai jalal gidan ya gani gidane karami mai kyan gaske me dauke da dakuna biyu kowan ne da bayi aciki sai falo da kitchen jalal ya yaba tsarowan gidan sai yaga kamar ma yafi wancen kyau girma kawai wancen zai nuna ma wannan, gadiya ya shiga yiwa daddy.
lokacin da suka nufi gidan hajiya daya saura dan haka ya samu safna ta cika tayi taf, alhaji kawai ta gaida ta juya ta shige daki, alhaji ya kalli jalal yace duk wayar da kuka kwana kunayi baku shirya ba.
jalal yana dariya yace daddy time ta bani nikuma bacci ya kwasheni ban tashi da wuri ba yana fadan haka yamike yabi bayan ta , hajiya na fadin kardai ka zama mijin tace
yana shiga ta mike ta zata fita falo jalal ya tare ta nan da nan ta saki kara sakinta yayi da sauri yana fadin baki da hankali ne bakiga daddy na falo ba, safna bata tsaya sauraran jalal ba ta nufi falo kujerar dake kusa da ta alhaji taji ta zauna akasa, tana zama jalal ya fito yasan ta zauna agurin ne dan kar yaje kusa da ita dan haka kujerar bayan ta yaje ya zauna.
yana zama yasa kafarsa abayan ta yana dan zungurin ta, dakewa tayi kamar bata jishi ba zuwa cen ya fara mata waiwayi ta fara gan tsarewa tunda daddy yaga safna tana zabure zabure yasan jalal ne amma sai ya dauke idon shi daga waje.
shikowa jalal so yake ya dame ta har ta gaji ta koma daki, zuwa cen yasa kafar sa ya daga rigarta ta baya ya fara mata cekulkuli, zabura tayi tare da sakin kara ta matsa cen tana soshe soshe.
daddy ya waigo yace safna lfy.?
daddy wani abu ya saka min ariga.
alhaji yace kaga jalal karka firgeta yariyar nan tashi daga gurin nan kadawo nan.
jalal mikewa yayi yakoma cen gefe kusa da hajiya.
alhaji yace safna ki shirya anjima nusaiba zata rakaki gidan ki.
dasauri tace daddy abari ba yanzun ba
07014197556✍
[6:11AM, 12/16/2016] Fadeela lamido: 💘💍💍MIJIN MARAINIYA💍💍💘
Story
&
Written
Fadeela Lamido
Mmn Yazeed📝
89-91
Alhaji ne ya kalli safna yace sabo da me zakice bayan zon ba?
daddy abari sai naji sauki bani da lfy fah
daddy d'aga hannun shi yayi ya mata dakuwa kinci gidan ku, yau din nan zaki wuce dakin ki kin fi son ki zauna anan kina hana hajiya bacci ko?
daddy nifa bance kada tayi bacci ba ita da kanta tashi ta zauna, dariya hajiya tayi tace toh safna ba dole na tashi ba ni ina bacci nafara jin gunjin kukan ki.
to aini kaina ne yake min ciwo lokacin. alhaji yace ai ko bakin kine yake ciwo yau zaku tafi, nima hankali na ya kwanta tunda aka daura auran nan hakali na ba,a kwan ce yake ba, buri na kulum be wuce nagan ku acikin gidan Ku ba.
Safna shiru tayi ita gaskiya fushi take da jalal, muryar daddy taji yana cewa safna kuyi hakuri da junan ku ban da fada , kai jalal kaine babba banda saurin fushi , babba da hakuri aka sanshi, ke kuma safna ki sani jalal mijin ki ne dan haka kimai biyya, tuni safna ta fara kuka ji tayi auren ya dawo mata sabo.
alhaji juyawa yayi gurin jalal yace jalal ya maganar karatun safna, ina fatan dai kana da burin taci gaba karatu?
eh daddy insha Allah .
alhaji yace to yayi kyau Allah yayi muku albarka ya baku 'ya'ya masu albarka.
gaba dayan su kasa amsawa sukayi sai hajiya ce ta amsa.
safna kuwa ta kifa kai sai faman kuka take. alhaji yace jalal zan tafi ko anan zan barka?
a,a daddy tare zamu tafi ai ban fito da mota ba
sun mike zasu tafi safna ta dago jajayan idonta ta harari jalal, yace Allah ya huci zuciyar ki.
daddare kamar yadda alhaji ya tsara nusaiba tazo ita da matar baba salisu suka raka safna gidan ta, har bakin gado suka zaunar da ita sai faman kuka take.
wurin takwas suka ceto mufa zamu wuce dare nayi. safna tace anty dan Allah karku tafi tsoro nakeji.
nusaiba tace wani irin tsoro to bari na kira jalal.
shikowa jalal lokacin da anty nusaiba ta kira shi yana kokari zuba akwatunan su amota ta kofar dake baya yake fitar da akwatin daddy na sakawa amotar har suka gama, jalal yaso yayiwa ummin shi sallam ko bazata amsa ba amman daddy yace ya rabu da ita, dakan shi ya raka jalal har cikin falon su , su anty nusaiba kuwa suna jin zuwan su suka tafi
bayan daddy yasa musu albarka ya wuce gida , da niyar shima da safe zai wuce gurin aikin sa
alhaji na fita jalal ya mike ya leka dakin safna daga bankin kofar ya tsaya ya kalli fuskar ta da sauri ta dukar da kai kasa, murmushi yayi yace ina zuwa, waje ya fita yafara ciro akwatunan su daga cikin mota, saida ya fara shigar mada safna nata sannan yashiga da nashi daki, yana ajewa ya shiga wanka bayan ya fito yasa ka kaya marasu dauyi ya nufi dakin safna.
yana shiga ya same ta daidai ta fito wanka tana goge jikin ta tana ganin shi ta jawo hijjabi ta dake gefen gado tana kokarin sakawa.
dariya taba jalal sosai ya matso kusa da ita ya zauna, yace to meye kuma na saka hajjabi me zaki boye min.
gani yayi ta kara rudewa dan haka ya matsa ya riketa yace safna meya sameki?
cikin muryar kuka tace bacci nakeji.
murmushi kawai jalal yayi dan yasa ba gaskiya ta fada ba.
yace to waye ya hanaki bacci. shiro tayi.
Matsawa jalal yayi yace zoki kwan ta.
zuwa tayi ta kwata ta kudun dune cikin hijjabin ta
jalal ya fahimci safna bata sone ya nemi wani abu awajen ta, kollon ta yayi ko mai bata shafa ba, yace safna.
amsawa tayi batare da ta waigo ba, yace haka zaki kwanta baki shafa mai ba bare kuma turare.
yaya ai ni yanzun bana shafa mai.
saboda me?
tace wari yake min
jalal yace wari man nakine yake wari, kitashi kawai ki shafa ke da kin ga baki son abo saikice yana wari, haka ranan kikace ina wari.
Wlh yaya ban son warin man ne , sabolon ce ma na bayi na kasa wanka dashi ahaka niyi babu sabulu.
jalal yace kina nufin ba sabulu kikayi wanka, kice ba wanka kikayi ba kin jiko datti, ai irin wanna saiki fada irin wadda kike so asiyo miki.
batace komai ba ta juya tayi shiru
ganin ta kwanta shima ya hau gadon ya kwanta zuwa cen ya fara kai hannun shi jikin safna , yi tayi kamar tayi bacci ahankali tafara jin hannun shi acikin hijjabin ta har zuwa marrar ta taso ta rike hannun amman sai tai tunanin in yaga tayi barci zai barta dan haka tayi kamar tana bacci saiji kawai tayi yana kwance towel din da yake daure jikin ta dasauri ta rike hannun shi, tace yaya jikina fa akwai datti , bakace na tayar da datti ba.
cikin rauna nan niyir murya jalal yace ni banji wani datti ba yace gaba da abinda yake tun safna na ture jalal har sakon ya fara kaiwa gare ta, ta fara mayar mai da martani, nidai daga sun rikece, nayi waje aguje🏃🏼🏃🏼🏃🏼na jawo musu kofar.
washe gari da safe 9:10 akafara buga kofar falon su da karfi, safna dake kwance jikin jalal ta zabura shima mikewa yayi da sauri ya saka jallabiya ya fita har yanzun buga kofar ake
[7:25PM, 12/16/2016] Fadeela lamido: 💘💍💍MIJIN MARAINIYA💍💍💘
Story
&
Written by
Fadeela Lamido
Mmn Yazeed📝
92-95
Abduljalal a tsora ce ya isa kofar dan gani yake kamar ummi ce , yasa hannu ya bude kofar yariyar dake aiki gidan anty nusaiba yagani tsaye da kayan abinci a hannun ta wani haushi ya turnekeshi besan sanda ya daga hannun shiba ya wanke ta da mari.
a tsora ce yariyar ta dafa kuncin ta, ta ajiye abin cin ta arta aguje, abduljalal ya tsuguna ya dauki basket din yakoma afalo ya jiye yakoma dakin safna ya same ta sai faman raba ido take, yace ki kwatar da hankalin ki wannan yariyar ta gidan anty nusaiba ce, mikewa tayi cikin sauri tace bari naje nasan anty ce ta aiko ta kama hannuta yayi yace ai ta tafi abinci ne ta kawo, koma wa tayi ta zauna tayi shiru tafara tunani, lallai ummi bata son auren nan gashi yanzun tun daga gidan anty nusaiba aka kawo mana abinci