Showing 45001 words to 46437 words out of 46437 words

Chapter 16 - MIJIN MARAINIYA Book Complete BY Fadeela Lamido.txt

Advertisement

10 Jan 2025

9498

fada dan innemi gafarar ka amman dan Allah ina neman wani alfarma karka gayawa kowa wannan maganar dan idan maganar nan ta fito toh lallai naji kunya kukanta karuwa yayi saida ta waiga ko akwai wani dake tahowa sannan tace alhaji gidan jalal daya kone... Alhaji be Bari ummi ta karashi maganar taba yace nasan komai xaliha bake da madina kuka shirya komai ba ai tuni nasa aka kama madina da kanin ta duna sai da madina ta kwashe sati buyu gurin yan sanda, shiko duna har yanzun yana hannu .
kuka ummi take sosai tana rokon alhaji gafara tana fadin sharrin zuciya ne.
alhaji ya fara share mata hawaye yace bar kuka zaliha ni tuni na yafe miki komai yawuce sai dai muce Allah ya kiyaye gaba.
nagode alhaji har ina tunanin inkaji wannan maganar zaka sakeni ashe kai kallona kawai kake.
alhaji yake yayi yace aitun lokacin tarewar jalal nasan komai dan lokacin na tsane ki shi yasama dazan tafi ban miki sallama ba dan gani nake zaki iya kisa.


washe gari karfe 7:30 jalal ya fito cikin shirin shi na zuwa office sallama yayi ma ummi ta amsa bakamar yadda jalal ya zata ba, sannan ya mike yace nafi.
waigowa tayi tace zaka biya gurin yan biyu ne sannan ka wuce ko?
Jalal yace a,a saina tashi office saina tsaya acen.
a,a jalal be kamata ba kadai biya ko atsaye ne ka gansu sai ka tafi, ga kairat cen katafi da ita daman ta dame ni wai bataga yan buyu ba.
suna isa gidan kairat ta fita aguje ta shi gidan lokacin da jalal ya shiga ya same tana rike da yaran sai faman jagwalgwala su take wai ita tana musu wasa .
saida ya gaida hajiya ya tabaye ta anty nusaiba bataxo ba, hajiya tace na nan tafe.
safna nazaune kusa da hajiya tace ina kwana.
kasa kasa ya amsa yamike yaje gaban kairat ya tsuguna ya sunbaci yan biyu ya mike yace hajiya na tafi.
safna ta mike tabi bayan shi, yana fita daga falon ta rike shi, juyowa yayi yace safna sakeni karki ya mutsamin kaya anjima zan dawo .
kara shagwar gwabewa tayi tana buga kafa kamar yanda kananan yara keyi tare da kuka ahankali .
murmushi jalal yayi yasa hannu ya riko safna yace toh ya isa haka safna, me kike so.
cikin kuka tace bakai bane kaketa fushi ko kallona baka yi. Jalal yace safna kenan bake kikace na daina miki magana ba, har kina min rashin kunya.
toh kayi hakuri banzan kara ba.
dadi jalal yaji yace shikenan safna ya wuce shiga ciki idan na dawo zan zo .


haka safna tacigaba da zama gidan Hajiya cinkin kwanciyar hakali kowa kokari yake ya faranta mata rai Ana gobe suna su yaya rabi suka iso gidan hajiya ita da mama rahane washe gari akayi suna nagani na fada alhaji da ummi sun kashe kudi sosai, jalal kuwa ya tara abokan shi sosai itako safna dama bawasu kawaye gare taba dan haka bawasu mutane ta tara ba daga safiya sai halima su kadai ne adakin sai kuma kanwar ta aliya haka taro ya tashi lfy yaran sukaci sunan ummi da daddy wato yusuf da zaliha.
Washe gari suna saiga goggo da salame sunayin sallama hajiya tace su fita mata daga gida kuka goggo ta saka tana fadin hajiya dan Allah kiyi hakuri ki bari na neme gafarar safna.
safna tana daki ita aliya suka fara jiwo kukan goggo fitowa tayi da sauri , goggo nagani safna tace safna naxo neman gafarar ki ne karna mutu da wannan nauyin dan Allah ki yafemin
itama safna share hawaye tayi sannan tace goggo kitashi ni dama na yafe miki komai ya wuce, kallon salame tayi taga cikin ta har ya fara fitowa sai yama suka tafi safna ta roko su har bakin gate ta basu kudi masu yawa tare dace ma goggo idan suna bukatar wani abu su mata magana.



bayan shekara uku jalal da safna ne tafe a mota daddy da ummi suna baya sai faman surutu suke , safna tace yaya wai ina zamu ne?
yace yau gidan ummi zamu tun da ke baki cewa zaki, ke sai dai gidan mama rabi ko kunyar ummi bakiji sai dai ita idan taji ganin ku tazo.
kunya ce ta kama safna tace ba haka bane yaya abin da yasa nafison gidan mama rabi muna hira da aliya. hararan ta jalal yayi bawani ai ummi ma tana jinki da hira saiki ta wani zilzillewa. daddy ne ya leko da kanshi saitin jalal yace abba ni gidan baffa nake so bana son gidan ummi. tsawa jalal yayi mishi tare da fadi daddy In na sake jin kace baka son gidan ummi saina zane ka.
cikin murna ummi tace yauwa abba kamai balala ni ban da ni inason gidan ummi. Jalal yace yauwa ummina ashe dai kin gane. Jalal ya juya barayin safna yace kinga kin koya ma daddy kin gidan ummi ko.
safna shiru tamai domin miyau ne ciki da bakin ta daha suka isa gidan Kairat ta fito da gudu ta rike hannun ummi da daddy suka shiga ciki, sun same ummi da alhaji afalo gudu ummi karama tasake hannun kairat ta fada jikin ummi daddy ma da gudun shi ya nufi alhaji cikin dariya alhaji yace au wato kun raba kenan safna ce ta shigo jalal nabinta abaya sai fada yakeyi.
alhaji yace na kula jalal so yake yazama mafadaci daga shigowa sai fada.
daddy wai yariyar nan idan bata son tamin magana sai ta tara miyau abikin ta.
ummi tace a,a jalal bada gangan take ba saidai idan ciki gare ta. cikin sauri jalal yace ummi ai idan tana da ciki bahaka take yi ba daddawa take ci
dariya sukayi gaba dayan su sannan ummi tace jalal ai ko wani ciki da kalar sa.


*ALHAMDULILLAH*
_anan na kawo karshen wannan lbrn_
Fadeela Lamido
Mmn yazeed
07014197556
*Ni makauniya ce ido na baya ganin comment din kowa saina masoya na😜*
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya


Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,


Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490


A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,


Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu


Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC


Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku




This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services


Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us


Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it


Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login