Showing 18001 words to 21000 words out of 21708 words
Chapter 7 - CELEBRITY FARASHIN TASIRI Book Complete by Mrs Sadauki .txt
ɗin.
A gaba na zauna ina mai sauke nauyayyar ajiyar zuciya,ganin fuskar Bashir kawai ya saka na ji nauyin zuciyata ya ragu.
A ɗan shagwaɓe na ce “shikenan ƙawata za ta yi aure ta bar ni,a duk faɗin ƙauyenmu mu biyu ne kawai manya” shaaa sai hawaye.
“Ikon Allah! Meelat ke kam hawaye ba su miki wuyar zubar wa? Mene ne na kuka to? Shi aure ai lokaci ne kamar mutuwa kowa da nasa lokacin,murna ya kamata ki yi mata” Bashir ya faɗa cikin rarrashi.
“To tun da haka ne mi yasa can baya ita ta hana ni na yi auren? Kullum cewa take ta fi son ayi aurenmu ɗaya rana,kenan ƙarya ce take min dama can saboda ita ba ta da mashinshini” na faɗa ina kuka bilhaƙi.
“Oh my god! Meelat duk wacce kika ga ta yi aure lokacin yinsa ne yayi,ke ma can baya saboda Allah bai sa naki lokacin ba ne shi yasa ba ayi ba.Amma babu wani mahaluki da ya isa ya hana faruwar wani abun da ya tsara,kuma ma da kike cewa haka in da kun yi auren ina za ki samu santalelen yaro ɗan fari kama ta?”
Yadda yayi maganar cikin zolaya ya ban dariya,ganin murmushi a fuskata ya ci gaba da kawo abin da zai sa na daɗa yin wani.
“Meelat ya na ji ki na zancen ƙauye,kenan dama ba ƴar nan ba ce?”
“Eh! Karatu ne na zo nan amma asalin iyayena su na can ƙauyen Takalmawa,ina son mu je ka gaishe su” na faɗa ina ƙure shi da kallo sai na ga yanayin fuskar shi ya canza.
“Lafiya ko ba ka son ƴar ƙauye?”
“A'a ba haka ba ne,sai dai kin san da zarar kin gabatar da ni a wurin iyayen ki za su iya yi min maganar aure ni kuma gaskiya ban shirya ba”
“Kamar ya ba ka shirya ba? Haba Bashir sai kace sai ba ka sona? ”
“Kar ki sake faɗar haka! Ina mugun son ki sosai,amma kin san komai ana son a bisa a hankali musamman zancen aure abu ne ba na wasa ba.Dole ne ki karanci halayena,ni ma haka sannan mu fahimci junanmu”
Wani mugun tsoro ya shige ni jin furucinsa,tare da saka min saƙe-saƙen zuci da tunanin kar dai a je ya fara bincike a kaina.
“Ya na ga hankalin ki ya tashi?” Bashir ya tambaya.
“Babu komai,kawai dai na fahimci ba za ka aure ni ba” na faɗa kamar wata mai maraicin Uwar da Uba.
Bashir ya gyara zama ya ce “ki na ji na Meelat? Ba wai kuɗin aure ne banda ba,a zahirin gaskiya ko milliyan ne sadakinki ina su a ƙasa.Matsalar guda ce matata! Shekararmu biyar da yin aure har yanzu ba ta taɓa ko da ɓatan wata ba,in ta ji zan ƙara aure hankalinta zai tashi ta ga ko don ba ta taɓa haihuwa ba ne ni kuma ba zan so haka ba saboda na yi mata alƙawarin ba zan sake aure ba sai ta haihu”
Ji na yi kamar ya caka min mashi a ƙahon zuciya,dakyar na haɗiye ƙodagon baƙin cikin na ce “amma ka ce min ka na da yara biyu”
“Eh da matata ta farko ba,yanzu kuma ba ma tare har ta sake wani auren yaran kuma su na gun ta”
“To mi zai hana ka karɓo su ka baiwa wannan matar in ya so sai mu yi auren”
Dariya yayi ya ce “kin taɓa ganin inda aka yi kyauta ɗa? Ta yaya ma za ki kawo min wannan zancen?”
Cike da jin haushi na ce “kenan ko shekara goma za ta yi muddin ba ta haifu ba shikenan za mu jira ta sannan mu yi aure?”
“Don Allah ki bar faɗar haka! Yanzu ina ne zan kai ki gida koko can Takalmawa?”
Ban basa amsa ba na buɗe ƙofa na fita cikin fushi,ina jin ya na kiran sunana na yi banza da shi.
Dama babu nisa da kwalta,na samu adaidaita na shige.Wayar Alhaji Nera na kira ,na tambaye shi in ya kwashe kayan nawa ya kuma tabbatar min da eh ya kwashe har ya kai min su gidansa na Gao.
Direct gidan Hajiya Momah na yi tsinke,cikin rashin sa'a na ci karo da wannan shegiyar Na'ilah don jininmu bai haɗu ba.
Hajiya Momah ta tarbe tare da yin min kirari,nan na ji zuciyata ta yi fess yayin da kuma Na'ilah ke ƙoƙarin saka min wani baƙin cikin.
“Hajiya ki bar zuga ta ,kar ta ɗauka ta fi kowa shi dai abin nan ko wacce ta na da shi ....” na yi saurin katseta ta hanyar ce mata “ke dallah rufewa mutane wannan shegen bakin naki mai wari” ban rufe baki ba ta kai min duka nan mu ka shiga jibgar juna dakyar Hajiya ta raba mu.
Mu na nan mu na cacar baki sai ga Alhaji Nera,ya tambayi ba'asi Hajiya ta shaida masa komai .A gabana ya shiga yi wa Na'ilah masifa ya na cewa “rashin uwa shi ke sa ayi uwar ɗaki,amma ke na fahimci ba ki son zaman lafiya .Akan Baby ko Hajiya Momah zan iya cin uwar juna da ita,ke kuma wuce mu je” ya kama hannuna za mu fita na ji Hajiya Momah na cewa Na'ilah “shikenan kin yi wa kan ki ga shi nan yayi tafiyarsa kin yi biyu babu”
Alhaji kamar wata ƴarsa haka ya saka ni a mota ,ya na driving ya na min faɗan kar na kuma zuwa gidan Hajiya Momah mi ma ya kai ni can shi bai son ya na gani na can.Abin da na fahimta Alhaji Nera mugun tantiri ne,biyar mata ya mayar da shi ruwan sha .A haka dai har mu ka isa wani ɗan madaidaicin gida,yayi horne mai gadi ya buɗe mu ka shiga ciki.
Babu abin da babu na more rayuwa,komai tsaf.Duk yadda nake cikin ƙunci sai da Alhaji Nera ya sauke maganin da ya sha a kaina wanda kuma can farko akan Na'ilah ne ya tanade shi.
Key ɗin gidan ya ban ya na cewa “daga yau babu takura shikenan za mu yi rayuwarmu hankali kwance”
Ban basa amsa ba,nan ya fahimci kamar ina da damuwa ,ya tambaye ni.Cikin kuka na sanar da shi auren Heelat,hatta kuma hirar da mu ka yi da Bashir .Cikin kuka na ce “don Allah ka taimaka min Bashir ya fito ayi auren nan tare da na Heelat in ba haka ba... ” ban rufe bakina ba Alhaji Nera ya ce “kar ki wani damu kan ki in dai auren ƙawar ki ne ba za ayi shi ba muddin ina da rai”
Duk da fahimci abin da yake nufi ba sosai bai hana ni jin daɗi ba har ta kai da na rungume ƙaton tumbinsa.......
My book is only 300 via 3184721842
Bala Maryam Mikailu first bank sai ki turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822 ko kuma katin mtn,ƴan Nijar carte airtel ta 300f
Nan duk shimfiɗa ce har yanzu ma mu kamo kanun labarin ba,ki zo ki biya naki Hajiya kar ayi babu ke🌚
[05/09 à 08:15] MRS SADAUKI 💫: 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽
*FARASHIN TASIRI*🪺
```celebrity```🌬️
🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽
*Gajeren labari*🕊️
MRS SADAUKI 💫✍️
FCWA ☀️
Special gift fo my VIA FANS 🪷
*Page ɗin ƙarshe ta kyauta 10*
Bayan fitar Alhaji Nera na duba wayata,saƙon Sadiq na gani ya na min barka akan kuɗin auren Heelat da aka kai.Abun ma haushi ya ban kawai na tura masa “kai kuma ƙaton banza babu zuciyar da za ka yi niyya ka tara kuɗin auren ballantana ka kawo gidanmu ko?” ina ta jiran ya maido min amma shiru.
Na tashi na shiga toilet na yi wanka,bayan na fito na shiga kitchen na dafa taliyar leda don duk ya ajiye min komai.Kifin gwangwani uku na fasa na zube a ciki ,sosai girkin yayi daɗi.
Ina shiga WhatsApp group kawai na ci karo an turo videos BF na kuwa kunna ina kallo,abun ka da wacce ta saba sex nan hankalina ya tashi sosai.Wannan karon sha'awar Bashir na ji don shi ne wanda nake so,duk fushin da na yi da shi haka na haƙura na mayar masa da saƙon ban haƙurin da yayi ta turo min na share.
Ya na ganin saƙona ya kira ni,nan na dagargaje ina ta zuba masa shagwaɓa tare da ce masa ina son ganinsa.Yayi min alƙawari bayan sallar magrib zai zo yanzu ya na wani aiki.
Tamkar wacce aka yi wa albishir da gidan aljanna haka na tashi na ƙara gyara gidan na fesa turare,sai kuma na yi wanka na shirya cikin riga da siket iya gwiwa.Zumbulun hijabi na saka na fito,mai gadi na zaune bakin ƙofa ya na sauraren radiyo.
“Hajiya fita za a yi?” ya tambaye ni.
“Eh ina son zuwa bakin hanya ne yanzu na dawo” na basa amsa kafin na fice.
Taxi na shiga na je na siyo banana da tufa,ina kan hanya aka fara kiran sallah.
Bayan na dawo gida na samu madara da na zuba garin da Hajiya Momah ta ban na saka a ciki,sai da yayi minti biyar sannan na shanye.
Sai duban hanya nake,dakyar na yi sallah bisanin na fara saffa da marwa kamar kazar da ƙwai ya fashe wa a ciki.
Can sai ga kiran Bashir ,na ɗaga tare da yi masa kwatancen gidan.Ina nan zaune ya ƙara kirana ya shaida min ya zo,da sauri na fita kamar zan tashi sama haka na isa inda yake zaune cikin mota.Gidan gaba na buɗe na shiga,sannan ya fara tuƙawa direction ɗin da na fito.
“Nan kuma gidan su wane ne kika dawo?” cewar Bashir lokacin da ya daidaita parking a ƙofar gidan.
“Mu shiga ciki dai ka gani” na faɗa ina mai fita,ina gaba Bashir na biye da ni bayan sun gaisa da mai gadi.
Ina shiga falo na cire hijabin na ajiye shi kan salon,Bashir yayi suman tsaye ya na kallona tare da haɗiyar yawu.
Dakyar ya furta “Meelat ya za ki zauna a haka kuma?”
“Kai dai samu wuri zauna bari na kawo ma ruwa” na faɗi haka ina mai nufar kitchen,kan tray na ɗora butalin ruwan sanyi da kuma fruits ɗin da na yayanka.
Na fito ina murmushi na ajiye gaban Bashir ina cewa “barka da zuwa sabon gidan Meelat! Ga ruwa ka sha ” ya karɓa hannunsa na rawa,gefensa na zauna na ɗauki ayaba ina ci.
“Meelat kin san hakan ba daidai ba ne ko? Irin haka sai ki sa mutum ya zauce don Allah ki mayar da hijabin ki”
“Saboda in faranta maka da rai na yi fa,na ga ɗazu kamar ka yi fushi” na faɗa ina zagayo hannuna kan cikinsa.Bashir ya dube ni cikin ido ni kuwa ganin haka yasa na ƙanƙance nawa tare da ƙara shagwaɓe su.
Lips ɗinsa da na jarabta na kai wa sumba kamar wata kura,a tare mu ka sauke ajiyar zuciya.Bisanin mu fara sumbatar juna haɗi da romance,a ranar Bashir ya shayar da ni zuma wacce ban taɓa sanin akwai banbanci tsakanin wanda kake so da kuma wanda kake yi don kuɗi.
Sai bayan komai ya lafa ne Bashir ya dube ni da kyau ya ce “Meelat ina kika kai budurcin ki?”
Na sunne kai har da hawayen kissa na ce “fyaɗe aka min Bashir ”
“Amma ba ki gaya min ba alhalin har maganar aure ta shiga tsakaninmu”
“Ka yi haƙuri!” na furta ina mai lafewa jikinsa.
Zuciyar Bashir wani irin bugawa take da ƙarfi, ya na son Meelat sosai amma sam yanzu ya fara zargin da lauje a lamarinta.Ya na ƙoƙarin tashi na riƙe shi,duk yadda ya so tafiya na hana shi sai da mu ka je zagaye na biyu.Toilet ɗin falo ya shiga yayi wanka,bayan ya fito na saka hijabi na yi masa rakiya har cikin mota.
“Oh Allah! Sama da appel goma,ana ta kirana ashe” ya faɗa tare da cire wayar a caji,nan kuma wani kiran ya shigo.Ya ɗaga yadda wayar ke da ƙara sosai ni ma ina iya jiyo abin da ake faɗa.
“Bashirrr! Mon amour farin cikina tun ɗazu nake kiran ka ba ka ɗauka na sanar da kai babban albishir ina ci..ki yanzu na yi test na gani wayyo daɗi don Allah ka zo ka kai ni asibiti a ƙara tabbatar min” in kunnena ya jiyo min daidai shi ne abin ta faɗa.
Cike da murna ya ce “da gaske masoyiyya? Yawwa gani nan tafe” ƙittt ya kashe kiran ya dube ni “Meelat zan tafi matata ce ta kira ni zan kaita asibiti”
Cike da murna na ce “to Allah sa gaske ne ,kar ka manta ka kira ni” sai na fita na koma cikin gida cike da murna.
BASHIR
Ikon Allah kawai ya kaisa gida,don soyayya mai zafi suka yi shi da Mariya kafin su yi aure.Ya na zuwa gida tuni ta shirya hakan yasa suka wuce asibiti .Dr yayi gwaji ya kuma tabbatar masu da ciki ne ɗan wata biyu,sosai suka yi murna Bashir kuwa ya manta da zancen wata Meelat.
A can ƙauyen Takalmawa kuwa sosai aka yi shagalin tarben kayan auren Heelat.Innar Meelat kuwa tuni ta shiga zullumi wannan ya saka ta ga ita ma gwara ta aurar da tata ƴar can ta sai ta ƙarasa karatunta a gidan mijin.Ta samu Abba da zancen shi kuma ya nuna mata bai san wannan ba dole ƴarsa ta ida karatu tunda saura shekara uku nan gaba.
Heelat tamkar sallah haka take ji sai wani fifiko take yi wa ƙawayenta uwanda suka yi aure nan ƙauye kasancewar duk sun zo tarben lefen.
Heelat ba ta koma Maraɗi ba sai washegari,direct makaranta ta yi tsinke.
MEELAT
Jin matar Bashir na da ciki ba ƙaramin daɗi yayi min ba,murna kawai nake saboda samun cikin nata ya nada alaƙa da samun nawa auren.Ina ta zaman jiran Bashir ya kira ni shiru,kuma ban so na kirasa kar ace ya na tare da matar shi kawai sai na haƙura.
Washegari kamar kullum Bashir ya kira ni akan zai zo ya kai ni makaranta,ban sanar da shi ba mu yi ba sai da na bari ya zo.
“Jiya ina ta jira ka kira ni ka shaida min yadda ake ciki amma shiru” na faɗa ina shafa dogon gemunsa.
Ya kashe motarsa sannan ya ce “murna ce ta min yawa amma ai gashi yanzu na zo ko?”
“Masha Allah kenan dai yanzu akwai cikin?”
“Eh haka likita ya ce watansa biyu ”
“Alhamdullah ! To ya maganar aurenmu yaushe za a yi?” na tambaya cike da murna.
“Aure kuma?” ya tambaye ni kamar bai san da zancen ba.
Na ce “eh mana! Ko ka manta ka ce sai in matarka ta haifu?”
‘Da yake banda hankali sai na auri matar da na sani tun a waje ta rabewa ƙatai jikinta’ Bashir ya faɗa a zuci amma a zahiri sai ya ce wa Meelat “in ba abun ki ba Baby daga samun ciki shikenan sai na kawo zancen aure yanzu? Bari za mu yi har ta haifu”
Maganar da Bashir yayi sam ban yarda da ita ɗari bisa ɗari ba,amma na share na ce “to Allah kai mu”
Ya amsa da “amen” sai kuma duk mu ka yi shiru.
Hannunsa na ji jikina ban hana shi ba saboda ina sonsa,an ce kuma duk inda ke da so to sha'awa na yi masa sanɗa ne.
Tsabar rashin ta ido Bashir ya nemi mu shiga daga ciki,ni kuwa na biye masa mu ka shiga ya gama abin da zai yi ya fito.Tun daga wannan ranar Bashir ya mayar da ni matarsa ta biyu,da zarar na yi masa maganar aure kuma sai ya ɓata rai.Gefe guda kuma Alhaji Nera mu na sheƙe ayarmu sai dai a hotel ne bai zuwa nan,ɓarin kuɗi kuwa ta ko wane ɓangare ina samunsu.Cikin ƙanƙanen lokaci na ƙara waye wa na goge na fito sak ƴaƴan madara rairafan capet.
Ni da Heelat wa'azi ne ke shiga tsakaninmu don zuwa yanzu duk ƴan makaranta sun fahimci rayuwar da na saka kaina.Wasun su ma guduna suke,Sadiq kuwa ya na ta bakin ƙoƙarinsa aikin ƙarfi yake ya na tara kuɗin aurena wanda har asusun ya nuna min.
Ba sau ɗaya ba sau biyu ba a gabana Hafiz ya sha yi masa faɗa kan cewa ya rabu da ni,amsa ɗaya yake basa a kullum “ ita soyayyar gaskiya ba ta sauyawa ina sonta a haka da zarar na aureta shikenan” furicinsa ya saka na basa wani keɓaɓen wuri a sashen zuciyata.
NA'ILAH POV
Tun bayan cin mutumcin da Meelat da Alhaji Nera suka yi mata ta lashi takobin sai ta aure shi sannan ta raba shi da duk biyan sauran matan banza.Ba ta ɓata lokaci ba wurin neman bokaye da malamai ba,babu shiri Alhaji Nera ya fara yi mata ɓarin kuɗi tare kuma da zancen soyayya.Babu jima wa maganar aure ta shigo don har an yi komai.
★ Yau ta kama Monday ranar da za mu fara zuwa stage a asibitocin da ke kewaye da nahiyar maraɗi.
Riga fara na saka tare da baƙin wando jeans,ƙananun kitson da aka yi min na tattare wuri guda na tubke.Ina ƙoƙarin fita Alhaji Nera ya shigo,da mamaki na dube shi na ce “alhaji lafiya?”
“Lafiya lau! Dama mota ce na zo na kawo miki ni zan yi tafiya zuwa Dubai”
“Wai dai ko gaske ne aure za ka yi?” na tambaye shi ina mai kafe shi da ido,ya ƙyalƙyace da dariya ya ce “Meelat kenan ! Ko ma auren zan yi mene ne? Ina ce har da maza kike shigo min a gida duk na yi shiru ban ce komai ba” ya na faɗa haka ya fita na bi bayansa,bayan na rufe ɗaki.
Farar mota ce sai ƙyalli take an yi mata wanka,motarsa ce bai jima da sayenta ba yanzu kuma ya ce ya bar min ita.
Key ɗin ya miƙa min ya ce “mu je ki ajiye ni gidan Bus ” da murna na karɓa na shiga,ni na yi driving nasa har mu ka isa can.Kuɗi ya ban sannan na wuce asibitin Ali Shebu inda a nan ne zan yi nawa stage ɗin.
Ko da na isa na tarar da Heelat kasancewar wuri guda aka kawo mu.Na parker mota na fito,ƙiri-ƙiri ta nuna min hassada don kasa ɓoye wa ta yi har sai da tace “yo wa za a yi wa kurin mota ai ni ma dai na iya”
Na yi dariya na ce “ke ai iyawa ce kawai kika yi ni kuma ina da motar”
“Hafiz ya ce zai saya min matsayin tukuicin daren farko” shareta na yi don na fahimci ta na son yin magana kullum kan daren farko sanin ni banda abin da ko wace amare ke taƙama ta baiwa mijinta.
“Ya na ga har yanzu sauran ba su zo ba? To wai nan