Showing 30001 words to 33000 words out of 60557 words
Chapter 11 - ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt
ba sai inya dangita da
K'awayeta tagayato domin kaiwa kayan laife sukasu k'awayeta Saida suka Yaba mata domin bakaramin dukiya suka zuba a ciki akwotunanba
Sun samu tarba Mai kyau daga gidasu Meenat domi sudima basa bukatar Abu kaskanci haka sukabi duk k'awaye Momy da Yan,uwata kowace da tukuncin Dan karare lees na Alfarma haka suka dawo gida suna Yaba iri karamcin da akayi musu a gidasu Meenat Momy sai murmushi take saboda farin ciki
............ Biki na karatowa Meenat sai Shan gyara takeyi Mom tadage waje gyara Yar,Tata gudun raini
Duk wani Abuda zai Kara mata ni,ima shatakeyi domin Bata da buri da yawuce taga tagigita ango nata.
Yau takama Ranar kamu wada yasamu halarta manya manyan mata masu ajin da izzan a gudanar da kamu cikin fari ciki da anashuwa
Washe gari
Aka daura Aure daurin Aure da yasamu halatar manya mutane har da Governorni da saura hamshakar masu Arziki wad'ada suka Amasa sunasu a ciki Wana kasar
Meenat batayi walima ba domin ita Bata bukatar yin walima tace babu komai a cikisa sai wa,azin itakuma batason ayin mata wa,azi
Da dare suka gudanar da dinner wada akayi watsi da Naira Momy da Mom din Meenat bakaramin kudi suka zubarba
Ana tashi daga gun dinner Muhammad ya dauki Amaryarsa suka wuce gida
Suna insa gida Kai tsaye bangareta suka wuce wada yasha kayan Alatu dakin bakaramin tsaruwa yayiba domin ko Dad dinta ya kashe dukiya sosai sai kace Yar gidan shugaban kasa
Shin kasa Muhammad bakaramin Santi kyauwu dakin yayiba
Yana kokari zama jiyayi tarugumeshi tafara hugging din shin ciki wani iri yanayi yace....
Share
Comments
Daga Alkalamin✍🏻
Ummeey Muhammad Lawan
Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
: For more inf...08140d801885
Page 69 & 70
_______________________"pls...Baby kibari muyi sallah mugodewa Allah daya hadamu a matsayin Ma,Aurata " turo baki tayi tace Baby Sallah Kuma a Wana lokaci baya kasan mudade Muna jiran Wana Ranar..
Bude baki yayi zaiyi magana tazira bakita ciki nasa tafara tsotsa lumshe idon tayi saka makon yada nufashisu ke haduwa zuciyarsu na bugawa a tare
Muhammad jinsa yayi ciki wani iri yanayi Mara fasaruwa
Wani matsanaici Sha,awane tataso Masa a gagauce ya fara mayar mata da martani sai kace wani mayun wacin zaki
Cigaba yayi da sarafata ' ciki wani iri sallon Mai daukar hankali da kyar yasamu haryan shigarta ritse idanu tayi saboda wani iri azababe zafin da taji Yana ratsata
Shiko bakaramin gigicewa yayiba jishi ciki wata duniya tadaba gawani iri dadi dake ratsa dukan sansan jikinsa sabatu yake wada shin kansa baisa Yana yiba Saida ya dau lokaci Mai tsayi sana ya kyaleta
Rugumeta yayi a kirjisa ciki shauki son yace Babyna Ken Yar baiwace kijiyar Dani dadi Mara misaltuwa nashiga cikin
fari ciki wada bataba Tsitar kaina a cikiba duk ta dalilinki Kiss ya Mana mata a goshi'
Washe. gari
Kiran sallah Asuba ne ya tadashi mikewa yayi ya shige Toilet yayi Waka ya dauro Alwala
Ya wuce masalaci Ana idar da sallah ya dawo karasawa yayi bakin gadon ya fara jijigata a hankalin yace Baby!!! Baby!!! kitashi kiyi sallah kada Rana tayi
Bata fuska tayi tace baby ka kyaleni sai zuwa anjima zanyi kallota yayi yace Dan kin daure kitashi kiyin sallah kiga zuwa anjima Rana zatayi shagwabe fuska tayi Kamar Mai Shirin yin kuka tace Baby kakyaleni Dan Allah
Kyaleta yayi badan ransa ya soba sai Dan baya son bacin Raita
kwanciya yayi ya jawota jikinsa sukaci gaba da barcisu bai farkaba sai wajan karfe 9 :30 jijigata ya farayi tare da fadin Baby kitashi barci ya insa haka gashi Rana tayi bakiyi sallah ba
Kuka tasa tace Baby nifa ba,a tashina idan Ina barci kakiyaye ko zuwa nagaba lokacin tashina baiyiba sai zuwa anjima jawo bargo tayi ta lulubu kanta
Son Hana gani lefi duk da kinyi sallah da Meenat tayi baisa Muhammad yaji haushintaba saima Murmushi da yayi Dan shin a ganisa yaritane ke damunta😀
Bata tashiba sai misalin karfe 11: 20 Toilet tashiga Waka tayi na soso da sabulu batayi wakan tsarkiba tafito jikinta daure da tawul zama tayi a gaba Miro shiryawa tayi cikin wata Yar,kara.ar riga wada inya kacita kan cinbiyarta da gajere wado inya gunwa
bakaramin kyau tayiba turaruka masu kamshi tafesa daki ya hade da kamshi Kai tsaye fallo tanufa batara da tayi sallah ba dama Kuma badamu tayi dayin sallah ba
Tataran dashi zaune a kan kujera Zama tayi a kan cinyarsa
Kallonta yayi yace Baby Wana kyau haka ai saiki gigitani Murmushi tayi tace aini dama sonake kullu kadinga gigice a kaina dariya yayi yace to Maiya saura ai damani gigitacene amafa akan Sonki
Yamutsa fuska tayi tace Baby yuwa nakeji yace okay bana Kira Momy ta turo Mana da Abinci ko
Shagwabe fuska tayi tace ah.ah. Baby kabar Momy tahuta ba akwai Wana yariyar a ciki gidanba to ai ko ita zatayi Mana girki
Kallota yayi yace an Gama gimbiya yarda kikeso haka za ayin
Mikewa yayi yace banaje nasanar da ita tagagauta nemawa gimbiyata abuda zataci
Itama mikewa tayi tace Baby tare zamuje..
Daga Alkalamin. Ummeey. Muhammad Lawan Yar Autar dashen Allah_*ZAƁIN🤵🏻♂ABBANA👳🏼♂*_
_*NA*_
_*UMMEEY MUHAMMAD LAWAN*_
_*(UMMUH AFNAN)*_
_*"YAR AUTAR💃🏻DASHEN🌲 ALLAH*_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100087451774783
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=2192729347574173/?ref=share
_*FACEBOOK LINK*_
https://www.facebook.com/groups/2192729347574173/?ref=share_group_link
_*WHATSAPP LINK*_
https://chat.whatsapp.com/CnAupcS3i8c4y3JHVuXYXA
_*DASHEN🌲 ALLAH*_
_*WRITER'S ASSOCIATION📚📚*_
_*ALLAH SHINE GATAN MU*_
_{ƙungiyar dashen allah ƙungiya ce ta jajurtattun marubuta kuma tsayayyu masu aiki da ilimi wajen rubutunsu dan ganin sun kawo muku labari wanda zai wa'azantar daku ilimantar daku, faɗakar daku.}_
*Alƙalami✍🏽 yafi takofi🗡️*
FOR MORE INF...
08140801885
Page 71 72
_________________Atare suka fito Kai tsaye daki Ummeey suka nufa hanusu rike da juna sai wani Murmushi yakeyi
Shiga sukayi cikin dakin babu ko sallama Ummeey dake zaune Tana Chatting ita da Hauwa saiji shugo warsu tayi
Bakaramin tsorata tayi daganisu a ciki d'akinata mikewa tayi tsaye bakinta na rawa tace ya Muhammad barka da safiya
Ko Kallonta baiyiba bare tasa ran zai Amsa
Kallonta Meenat tayi a wulakance tace keeee.......inya bakinki bude kunaki da kyau ki saurareni. kada nakarajin sunna Mijina a bakinki suna Mijina Mai darajane yafi karfin fito daga Wana banzan bakin naki
"Baby dama Wana abarce aka k'ak'abama duk Talauci ya riga da ya gama cinyeta ama gaskiya an cutarmin dakai sallon tagogama Talauci wlh Baby natsani Talaka bana son Koda da hanya nahada dasu
Idon ya zura mata yanajin sonta nakara shiga zuciyarsa ciki muryar rarashi yace kwantar da hankalinki Babyna ide bakya son zamanta a gidan nan tokisanar Dani yazuna saina saketa Takoma gidasu Dan nima wlh inajin rad'ad'i da takaicin ganita da nake a cikin gidana
Turo baki Meenat tayi tace ah,ah, Baby idan kasaketa waye zai kemin girki da saura ayukan kade barta kodan tadiga Mana hidimar gida
Kallonsu Ummeey tayi cike da takaici irin cin mutunci da suke mata Hawaye dake kwokari zubawa tayi sauri Mai dasu a Ranta tace nicema Zan kemuku aiki saboda kisamu sake daga gun Mijinki waton kema zakice Zaki takani San ranki to wlh bazan dau cin mutunci daga garekiba....
Meenat tace kizo muje kidafa mana Abuda zamuci dagani har Baby yuwa mukejin Ina fatade kin inya girki ?
Dan wlh idan kika girka min iri wada Kika Sabacin a gidan iyayyanki wlh sai ranki ya bacin Dan bazan dau gidadanci da kyauyaciba
Dago Kai Ummeey tayin ta sauke idanuwata a kan Meenat tace yazu saboda Allah girkima nizamiki nimafa Aure ne ya kawoni gidan ba aikib.......kamin takarasa maganar tajin saukar Mari a kan fuskanta Meenat ce takai mata Mari ciki fushi tace keeeee matsiyaciya nafi karfin kikaleni kifadamin magana kidubeni da kyau namiki Kama da wace tataso cikin wahala idan Kika sakeyin kuskure Kiran kanki da Matar gidana wlh saina koya Miki hankalin
Kuma wlh aiki yazamo Miki dolle kiyi Dan ko Uwarki Bata insa tahanaki aiki a gidanaba..
Ran Ummeey bakaramin baci yayiba jin Meenat nazagi Uwarta
zatayi magana
Muhammad ya dakatar da ita gami da fadin zakije kimata aiki da tasaki ne ? ko saina Sabamiki a ciki gidan nan
Meenat Tana da dama da zatasaki duk wani aiki idan ko Kika kiyimata ko kikayi mata musu wlh Zan dau tsatsaura mataki a kanki
Dan bazan Bari kirainamin Mataba Naga kinaji da raini Tana magana kina mayar mata saboda kinrainata to kishiga hankalinki
Babyna, ba sa,arki bace domin ko takalmin sawanta ya fiki daraja!!
Kiwuce muje kimata aikin da tasakaki
fita sukayi Ummeey tabisu a baya zuciyarta namata kuna !!
Ya mutsa fuska Meenat tayi tace sakwara zakimin da miyar karfasa sai Kuma ferfesu kaya cikin kallon Muhammad din tayi tace Baby kaikuma Mai kakeso a dafama
Murmushi yayi yace duk abuda zakicin nima shin zanci murmushi tayi gamin da daura kanta a kan kafadarsa
Ummeey kitchen din tawuce tafara akinta Tana jin takaici a cikin Ranta
Bata b'ata lokaciba takamalla komai zubawa tayi. a kulla tazo kan dinner tajera karasawa tayi Ida suke fuskarta a daure babu Alamar fa,a atare da ita
tace gacan Abinci a dinner nakamallah
Wani kallon Meenat tawurga mata tace kije kigyaramin d'aki zani gadon da yabaci da jini saiki wanke
sake baki Ummeey tayi Tana Kallonta Dan taga Abu akwai raini wayo a ciki
Mikewa yayi yace koba zaki yin bane kike Kallonta ?
'Dak'ar ta inya Bude baki tace zanyi shigewa dankin tayi Idanuta suka sauka a kan gado zani gadon ya bacin da jini
Hawayene suka zubo daga idonta tausayi kantane ya kamata tayaya zata inya wanke Wana katon zani gadon bayan batajin karfi a jikinta
'Gyara daki tayi tashi Toilet tafara wanke zani gadon Dakar tasamu ta wanke tanaji jiri nadibarta Kamar zata fadin fito dashi tayi Tashaya a harabar gidan
Haka rayuwa taci gaba da tafiya duk wani aiyukan gidan ita takeyi Meenat bata komai saide tayi Waka taci Abinci hata share dakinta batayi saide Ummeey tayi komai na gidan
Tamai da ita tankar baiwa gashi kullun ciki zaginta take sai kace Yar,aikinta
KANO
Rukkayah takasa samu farin ciki daga gun mijin nata duk wata kyautatawa Tana yimasa
Ama shi hankalisa kwatakwata baya kanta Wana Abu nayi mata ciwo a Rai sai yazu take danasani Aure wada zuciyarsa tamace da Kaunar wata
Yauma Kamar kullun zaune yake a fallo yayi nisa ciki duniyar tunani karatsowa tayi Ida yake tazauna a gefensa tace ya Haydar nida abuda ke cikina Muna bukatar kullawarka
Ina tsoro kada damuwa tamin yawa nazo haihuwa nasamu matsa kokuma narasa Raina Dan Allah ya Haydar nima kanunamin kauna Kamar yada kowane namijin yake nunawa matarsa Kodan albarkacin Dan, dake cikina hawayene suka gangaro kan fuskanta
Jikin sane yayi Sanyi take tausayita ya kamasa hanu yasa yana share mata Hawaye da suka Bata mata fuska rugumeta yayi a jikinsa
Kiyin hakuri Rukayyah nikaina nasan ban kyauta mikiba kimini uzuri Rukayyah zuciyata tadade da Suma idan kikace Zaki farfardo da ita da karfi zata inya macewa ama idan Kika bita a hankalin zakicin nasara farfado da ita zata farfardo cike da Kaunar wace taceto rayuwarta
Kiyafemin matata nagagara sauke nauyi da Allah ya dauramin wlh tun farko abuda nake gudu kenan shiyasa nanuna kin amincewa da Auremu saboda banason nacutar dake
Gashi Kuma nakasa mantawa da Ummeey a Raina jikina Yana bani Ummeey Tana ciki wani halin Mara kyau shiyasa kikaga nakasa samu nutsuwa a cikin kwanakina Ina yawan jin faduwar gaba tabbas Ummeey Tana cikin matsalla inajin haka a jikina
Wani bakin cikine ya tsaya mata a wuya cikin bacin Rai tace yazu ya Haydar Ina zaune a gidanka matsayi matarka bakin ciki naneman kasheni baka taba tinanin halin da nake cikiba nida abuda kecikina
Ama kana tunani watacan wace tamanta dakai Tana zaune lafiya ita da Mijinta
Ama Kai kakasa bani hakina na Aure yau kimani wata biyar da Auremu sau daya kataba kusantata nama a Ranar da aka kawoni gidankane har Allah ya azurtamu da samu karuwa ama kafifita wata a kaina tashi tayi tashige daki
Bai bitaba ama shima yasan tabbas bai kyauta mataba..
.................Haka rayuwa taci gaba da tafiya Haydar na kokarin wajan gani ya sauke nauyi da Allah ya daura Masa yazu Rukkayah Tana samu kullawa daga garesa
Yana kokari wajan Dane duk wata damuwarsa hakan Bakaramin yiwa Rukkayah dadi yayiba yazu cikin Rukkayah na da wata Tara tashiga watan haihuwata
Haydar ya dau hutu a wajen aiki Dan tsoro yake kada yafita aiki nakuda ya kamata babu Mai temaka mata ita daya a gida bayazuwa ko Ina ko gun Adam baya zuwa saide Adam din yazo gidan ya samesa
RANAR ALHAMIS
...........damisalin karfe 12:20 na dare nakuda tatasowa Rukkayah gadan gadan cikin wahalaliyar murya tace ya Haydar !!!ya Haydar!!!
Haydar dake barci ya fara jiwo murta Kamar a mafarki tashi yayi yace lafiya Rukkayah cije lebe tayi tace Mara kemin ciwo wayo Allah mikewa yayi da sauri yace Subbahananllah to kode haihuwace tazo
'Dagata yayi yasata a mota tada motar yayi suka nufi hospital suna insa akayi da Rukkayah ciki shikuma waya yayiwa Ammy ya sanar da ita suna asibiti Rukkayah na nakuda Ammy Bata bata lokaciba ta inso
Har aka Kira sallah Asuba Rukkayah nafama da nakuda Haydar bakaramin tashin hankalin ya shigaba
Ammy tadubesa taga hankalinsa gaba daya baya jikinsa dafa kafadarsa tayi tace Haydar kakwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lafiya kaide katashi kaje kayi sallah kamata Adu,ah Allah ya sauketa lafiya
Tashi yayi jiki a sanyaye ya tafi masalaci Ana idar da sallah ya dade Yana Adu,ah Allah ya sauketa lafiya
Koda ya dawo asibiti Rukkayah Bata haihuba Kiran Adam yayi ya sanar Masa tun jiya suna asibiti
Adam da Mom tare suka taho asibiti Mom tanufi Ida Ammy take zaune
Adam karasawa Ida Haydar din yake hankalisa a tashe dafashi yayi yace har yazu Bata haihuba ko Haydar
hawayene suka zubo daga idonsa yace Bata haihuba wlh Ina tausayin yariyarna tunji take fama da wahala gashi har yazu shuru Adam inaji tsoro kada wani Abu ya samu Rukkayah
Adam yace kwantar da hankalinka insha Allah zata sauka lpy
Fatima takira Ammy akan su gaisa Ammy kesanar da ita suna asibiti Rukkayah zata haihu
Damisalin karfe 8:30 Fatima ta inso asibiti Kuma a lokaci Rukkayah tahaihu tahafi santaleliyar yarta mace kowa sai murna yake
Haydar tsabage farin ciki daga hanu yayi sama ya godewa Allah da Wana babbar kyauta da yamasa
Kallosa Adam yayi dauke da murmushi akan fuskarsa yace Haydar Ina tayaka murna da ni,imar da Allah ya maka da ya Raya Mana ita akan sunna Manzo Allah sallalahu alaihi wassallam Haydar yace Amiiin amiiin
Gaba dayasu suka shiga dakin da Rukayyah take Haydar idon ya zira mata yace sanu Rukkayah Kisha wahala ama yazu babu Ida yake Miki ciwo ko Kallonsa tayi tace babu Ida yakemin ciwo
Fatima ce ta dauko Baby tadaura Masa a kan ciyasa tace ya Haydar ga beby kan kuramata idon yayi yanajin kaunar yariyar namamaye duk wani sansan jikisa dagata yayi Yana rokon Allah ya albarkaceta ya rayata akan tafarki addini musulunci
Fatima tace ya Haydar Baby dakai take Kama