Showing 60001 words to 60557 words out of 60557 words
Chapter 21 - ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt
tasa baki sanan ya yarda suka tafin da Mama
Mamace tace Ummeey kiga muma mun dawo Yan,gayuko Mahaifinki Alhaji Sadiq shine ya canja Mana rayuwa ya Mai damu Yan,gata
Anane Mama take sanar da ita irin Abu alkairi daya musu harda su Gwogwo Asabe
BAYA KWANA ASHIRIN
Haydar yazo dubasu shida Adam Kuma Alokacine Adam Yaga Hauwa yaji takwanta Masa a Rai
Ya Muhammad Kuma tuda Ummeey tadawo wankan gida yake zuwa gidan suta hira Kamar ba muhammad din daya tsanetaba
BAYAN SUN GAMA WAKA
Ummeey taje har gidasu Hauwa tagaishe Da Umma Sana tabata kudin masu tarin yawa Umma taita godiya sosai Ummeey tace Umma kidena godemin wlh bazan taba manta alkairiku gareniba
A Ranar da zata koma gidanta Saida tayi kukan rabuwa da Iyayyenata Haydar dakansa yazo ya daukesu suka koma Kano
Hauwa da Adam soyayya suke zubawa bana wasaba
BAYAN SHEKA BIYU
Rukkayah tahaifin d'an namijin yaro yacin suna Dady Museen za Ana kirasa da Shaheed
Baya haihuwar Rukkayah da wata biyu Ummeey tasake Haihuwar d'an namijin yaro yacin sunna Adam za Ana kirasa da Shureen
Momy har Kano tazo neman yafiya agun Ummeey
Ummeey tace aini Momy nariga da nayafe Miki tuda jimawa godiya Tadigayimata Tana samata Albarka Ummeey tajin dadin zuwa Momy tahad'a Mata Tara ta Arziki Sana tayi tafiyarta
An daura Aure Hauwa da Adam sutare a gidansa dake kusa Dana Haydar Fatima ma sudawo uguwar da Zama
Alhaji Sadiq Mahaifin Ummeey ya Aure Gwogwo Halima dama mijinta ya dade da mutuwa suna zaune lafiya Hajiya Saratu kan hauka muraran sai bin jujin takeyi
Mahaifin Meenat nakan hayarsa tazuwa gidasu Muhammad daniyar ya wulakantashi yayi hadari Mota yasamu karaya a ciyoyisa guda biyu gashi bayasa ya bugu baya iya komai saide Amasa Meenat tayi bak'in tarame tadawo Abu tausayi taje tasamu Muhammad akan yayi hakuri ya Mai data d'akinta ama shin Muhammad yakin kuka take Tana danasani kashe Aureta datayi
Su Abba sucigaba da kasuwancisu Kuma Allah yasawa kasuwanci Albarka dukiya sai habaka takeyi idan kukaga Abba da Mama Bazaku ganesuba
Muhammad yasamu wata yariya Mai suna Hafsat ya Aureta suna zaune cikin rufin Asirin
BAYAN SHEKARA DAYA
Hawa tahaihu tahafin Yar, mace yariya taci sunata zainab
Ummeey k'arama tagirma tayi wayo sosai yariyar Mai shiga Rai mutane
Rayuwa tayiwa Haydar dadi Haydar yazama d'an gata a gun matan nasa
Sumai dashi tankar wani Sarki
ALHAMDULILLAH.
ALHAMDULILLAH
ALHAMDULILLAH DUKAN YABO DA GODIYA SUTABATA GA ALLAH MADAUKIN SARKI WADA YA YONI YA YON KOWA ALLAH MAI DARE MAI RANA
ALLAH KAYIN DA'DIN TSIRA GA SHUGABAMU ANNABI MUHAMMADU SALLAHU ALAIHI WASSALLAM INA KARA GODEWA ALLAH MADAUKIN SARKI DA YABANI IKON GAMA WANAN LITAFIN MAI SUNA ZABIN ABBANA CIKIN KOSHIN LAFIYA
ABU DA NARUBUTA DEDE INA ROKON ALLAH YASA YA ANFANA MUTANE WADA KUMA NAYI KUSKURE ALLAH YA YAFEMIN
INA MIKA SAKON GODIYA GAREKU MASOYAN WANAN BOOK NA ZABIN ABBANA MUSAMA MASU COMMENTS INAYIN KU SOSAI DINA💞💞
ALLAH YABAR KAUNA ❤️
MUHADU A SABON LITAFINA MAI SUNA SHAGALIN AURE DATIJO
ZAIZO MUKU NAN BADADADEWABA