Showing 60001 words to 60557 words out of 60557 words

Chapter 21 - ZABIN ABBANA Book Complet by Ummeey Muhammad Lawan .txt

tasa baki sanan ya yarda suka tafin da Mama


Mamace tace Ummeey kiga muma mun dawo Yan,gayuko Mahaifinki Alhaji Sadiq shine ya canja Mana rayuwa ya Mai damu Yan,gata




Anane Mama take sanar da ita irin Abu alkairi daya musu harda su Gwogwo Asabe


BAYA KWANA ASHIRIN


Haydar yazo dubasu shida Adam Kuma Alokacine Adam Yaga Hauwa yaji takwanta Masa a Rai


Ya Muhammad Kuma tuda Ummeey tadawo wankan gida yake zuwa gidan suta hira Kamar ba muhammad din daya tsanetaba




BAYAN SUN GAMA WAKA


Ummeey taje har gidasu Hauwa tagaishe Da Umma Sana tabata kudin masu tarin yawa Umma taita godiya sosai Ummeey tace Umma kidena godemin wlh bazan taba manta alkairiku gareniba




A Ranar da zata koma gidanta Saida tayi kukan rabuwa da Iyayyenata Haydar dakansa yazo ya daukesu suka koma Kano




Hauwa da Adam soyayya suke zubawa bana wasaba


BAYAN SHEKA BIYU


Rukkayah tahaifin d'an namijin yaro yacin suna Dady Museen za Ana kirasa da Shaheed


Baya haihuwar Rukkayah da wata biyu Ummeey tasake Haihuwar d'an namijin yaro yacin sunna Adam za Ana kirasa da Shureen


Momy har Kano tazo neman yafiya agun Ummeey
Ummeey tace aini Momy nariga da nayafe Miki tuda jimawa godiya Tadigayimata Tana samata Albarka Ummeey tajin dadin zuwa Momy tahad'a Mata Tara ta Arziki Sana tayi tafiyarta


An daura Aure Hauwa da Adam sutare a gidansa dake kusa Dana Haydar Fatima ma sudawo uguwar da Zama




Alhaji Sadiq Mahaifin Ummeey ya Aure Gwogwo Halima dama mijinta ya dade da mutuwa suna zaune lafiya Hajiya Saratu kan hauka muraran sai bin jujin takeyi


Mahaifin Meenat nakan hayarsa tazuwa gidasu Muhammad daniyar ya wulakantashi yayi hadari Mota yasamu karaya a ciyoyisa guda biyu gashi bayasa ya bugu baya iya komai saide Amasa Meenat tayi bak'in tarame tadawo Abu tausayi taje tasamu Muhammad akan yayi hakuri ya Mai data d'akinta ama shin Muhammad yakin kuka take Tana danasani kashe Aureta datayi




Su Abba sucigaba da kasuwancisu Kuma Allah yasawa kasuwanci Albarka dukiya sai habaka takeyi idan kukaga Abba da Mama Bazaku ganesuba


Muhammad yasamu wata yariya Mai suna Hafsat ya Aureta suna zaune cikin rufin Asirin


BAYAN SHEKARA DAYA


Hawa tahaihu tahafin Yar, mace yariya taci sunata zainab


Ummeey k'arama tagirma tayi wayo sosai yariyar Mai shiga Rai mutane


Rayuwa tayiwa Haydar dadi Haydar yazama d'an gata a gun matan nasa
Sumai dashi tankar wani Sarki






ALHAMDULILLAH.


ALHAMDULILLAH


ALHAMDULILLAH DUKAN YABO DA GODIYA SUTABATA GA ALLAH MADAUKIN SARKI WADA YA YONI YA YON KOWA ALLAH MAI DARE MAI RANA


ALLAH KAYIN DA'DIN TSIRA GA SHUGABAMU ANNABI MUHAMMADU SALLAHU ALAIHI WASSALLAM INA KARA GODEWA ALLAH MADAUKIN SARKI DA YABANI IKON GAMA WANAN LITAFIN MAI SUNA ZABIN ABBANA CIKIN KOSHIN LAFIYA


ABU DA NARUBUTA DEDE INA ROKON ALLAH YASA YA ANFANA MUTANE WADA KUMA NAYI KUSKURE ALLAH YA YAFEMIN




INA MIKA SAKON GODIYA GAREKU MASOYAN WANAN BOOK NA ZABIN ABBANA MUSAMA MASU COMMENTS INAYIN KU SOSAI DINA💞💞


ALLAH YABAR KAUNA ❤️


MUHADU A SABON LITAFINA MAI SUNA SHAGALIN AURE DATIJO


ZAIZO MUKU NAN BADADADEWABA

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login