Showing 6001 words to 9000 words out of 37025 words
Chapter 3 - JININ ABBANA BOOK COMPLETE TXT By Zainab Habib Mom Islam.txt
yiwa Bash shirya shiryen tafiya India karatu komai ya kammala ,gobe insha Allah jirgin zai d'aga , momy ce take cewa dady ,nidai bana son tafiyar shi k'asar waje gaskiya , wlhi tarbiyar y'a y'a watsewa takeyi , dakatar da ita dady yayi tare da cewa inhar bazakiyi masa fatan alkairi ba to kija bakinki kiyi shiru , karki manta shine magaji na kuma inada buk'atar yayi karatu sosai , mik'ewa momy tayi ta wuce bedroom d'inta tafad'a gado tana kuka , Fauziya ce tafito sanye da dogon hijab ta gaida dady washe baki yayi yace ”malama Fauziya ke a wace k'asar kikeson yin karatu ¿ shagwa6e fuska tayi tace ”dad nikam abarni a gurin momyna , dariya dady yasa yace ”to brother'nki gobe zai wuce , fatan alkairi tayi masa tana tayashi murnar cikar burinsa ,dan Bash ba karatu zashi ba , sun shirya shida wata budurwar sa zasuje honeymoon lol ."
🤭an rainawa dady hankali 🤏😎.
Harun kusan awan shi d'aya a hospital ,baiyi mgna ba sai dai bin mutane dayakeyi da idanunsa , doctor ne yace ” Indai yaron nan yakuma kaiwa 1hour bai farka ba idanunsa ne a bud'e to dole zamuyi muku transfer wlh , mom da tunda suka kawo Harun take kuka yanzun ma kukan tasaki tana jijiga shi amma babu magana sai ido ."
Washe gari plane d'in su Bash ya d'aga zuwa India babu wanda yasa budurwar tana cikin jirgin kasancewar bai nuna alamun tare da wata sukazo ba , momy da dady da Fauziya sai d'aga masa hannu sukeyi daganan suka d'aga , dady ne yawuce dasu momy supermarket , kaya suka jido masu tsadar gaske daganan suka wuce gurin shan ice cream , suka dawo gida ."
Kwance yake shi kad'ai a d'akin mom taje gida ta dawo doctor kuma yana office , tuno abubuwan da suka dinga faruwa dashi yayi a club inalilahi yadinga mai _maitawa wayo Allah na garinya gariya wayo mom!!! lokacin mom da hajiya sun taho suka dingajin hayaniyar sa da sauri suka k'arasa , yaci gaba da cewa wlhi sai Allah ya sakamin Allah baya azzalu mai Allah kayimin sakaiyya da gaggawa , hawayen da mom ke k'ok'arin 6oyewa ne suka zubo a fuskar da bata gushewa da zubarda hawaye , kujeru suka samu suka zauna suka fara kwararo masa adu'a, yunk'urin mik'ewa yakeyi yakasa , hajiya ce ta rik'o shi ya mike yana salati , bud'e idanunsa yayi ya saukesu a kan na momy da sukayi ja jawu kamar gauta , tausayin mahaifiyar tashi ne ya kamashi yanajin sonta na dad'uwa a cikin zuciyar shi , doctor ne yashigo d'auke da wata takarda a hanunsa da alamu ta sallama ce "cewa yayi dama tashinsa muke buk'ata to yanzu kubiyoni office saboda ka'idojin shan maganinsa , hajiya ce ta nemi guri ta zauna momy kuma tabi doctor , doctor ne yace ”kullum zai dinga shan maltina da madara sau uku a rana , mom ce tace ”wanan ba matsalar su , okay doctor yace tare da ciro magungunan daya sanyasu a leda , kinga wanan yana shansa zaiyi amai please kukiyaye dokokin insha Allah zai sami sauk'i godiya mom tayiwa doctor suka fice sbda komai mahaifin mom ne zai biya , tattarawa sukayi suka koma gida ."
Da isar Bash shida wata tantiriyar yarinya mai suna Bahijja ,Bahijja yarinya ce y'ar shekara ashirin da biyu ,ta taso cikin gata da nera batasan babu ba a rayuwarta , kasancewar iyayenta y'an boko ne yasa sukace bazatayi aure yanzu ba harsai ta kammala komai , hakan yasata fad'awa harkar karuwanci , kuma a mazan ma ba da kowa take hurd'a ba setaga mutum ya iya d'aukar wanka kuma wayayye ajin k'ar she bugu da k'ari mai bud'a d'en ido wanda kunya bata gabansa ...✍️.
Muje zuwa 🥰karku manta da salon alk'alamin✍️marubuciyar taku kudai kubiyoni karkuce ina jamuku rai a kowanne page 😉hakan shizai sa kudingajin sha'awai bibiyar page d'in gaba ,dafatan kungane ko🤙.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
*_Masu sharhi naga sharhin ku 🤙kuma ina godiya da soyayyar da kuke nunamin👏kuyi hak'uri jiya babu wanda na kula am sorry 🙏wlh kuna raina kuyimin uziri please 🥰.
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 13 & 14
__Wata k'awar Asma'u wace suke watse warsu tare ta shigo gidan su da sauri , Asma'u dake gyara d'aurin zaninta tace lafiya Rumaisa ?infa lafiya cewar Rumaisa , kujera yar tsugunno , Asma'u tabawa Rumaisa , ganin umma batanan yasa Asma'u cewa to wace gulmar kika guntso ?" cikin rad'a Rumaisa tace ”wlh Allah Bash yatafi k'asar waje , eeeh cewar Asma'u data dafe k'irji , k'asar waje fa kikace ?"wato ni yabarni nan ga shegiya ko , kuka ne ya ku6ce mata itako , Rumaisa ficewa tayi tunda tayi abinda ya kawota , zama Asma'u tayi tafara sak'a da war wara ."
Kwance Harun yake da wayarshi a hannunshi , watsapp ya hau yana kunna data sak'onni ne suka fara shigowa , wani video ne yaja hankalin sa ganin number babu suna , bud'e videon yayi , ganin shi aka fara nunowa sai kuma wata budurwa tsirara , haka shima tsirara , gyra zamansa yayi yafara tuno abubuwan da suka faru dashi dakuma fuskar wanda ya daukoshi sai dai ba lallai ya ganeshi ba kasancewar , fuskarsa a rufe take idanunsa da bakinsa ne a bude , a razane ya tsayar da vidion yana tunanin to da yaushe har ya aikata zina!!!?" innalilahi wayo Allah na ,dayake bashida wuyar kuka aikuwa yafara kamar k'aramin yaro , sak'one yakuma shigowa ta number me vidieon dubawa yayi ,yafara karantawa ...
_Barka dai maijin tsoron fad'awa halaka to gashinan yanzu saika nunawa danginka kazamo mazinaci , dan wanan yarinyar tace ”a kawo mata kai yanzu , kuma bazamu sa6awa umarninta ba , zaro ido harun yayi tacigaba da karantawa , waanan video da kake gani kana bijire mana saimun watsashi a social media , blocking number Harun yayi yana tunanin yin hakan shine hanyar datafi dacewa ,yakuma goge sak'onin duka , gaban shi na dukan uku _uku_
Bash ne kwance a gurin shak'atawa na k'asar waje ,k'afafuwan sa sanye suke cikin ruwa swimming pl.. yayin da Bahijja take gefensa ,tana sanye da pant da bra ,kasanceawar babu ruwan kowa da kowa ,kuma kowa kagani shek'e ayarsa kawai yakeyi babu mai kallon shi , kallonta yakeyi tana yimasa wasu abubuwa 'amma bai kulata ba , tasowa tayi ta zauna a kan cinyarsa tana hura masa iska a kunne , kawar da kanta yayi gefe , tunani yakeyi karfa Asma'u ta tona masa asiri sbda batasan ya taho ba , Bahijja ce ta dubeshi itama fuskarta da alamun damuwa tace ”da alama kana cikin damuwa amma inba komai ka fad'amin kozan iya temaka maka , Bash ne yayi dariyar gefen baki , kana yace ”wanan ba matsalar da ta shafeki bane just ki k'yaleni but yanzu bansan mgna okay Bahijja tace ”tare da tashi tabar gurin , tana cikin tafiya tana kar kad'a k'ugu ta bugi wani k'aton mutum , rungumeta yayi , yana murmishi itako Bahijja turarensa ne yasata k'ara ruk'oshi , d'agota yayi yana yimata dariya , ware idanunta tayi tace am sorry... hannu ya d'aga mata yace , zomuje room d'ina , kasa yimasa musu tayi yana rungume da ita suka wuce wani tsararen gida suka shiga , da shigarsu yace ”zo kiyimin wani aiki , tasowa tayi cikin yanga , ganin wani jan zane tare da kan mutum a d'aurin d'an kwali a k'irjinsa yasata mutuwar tsaye ,nunfashinta ne ke barazanar d'aukewa sbda inbazata manta ba.....
Mik'ewa Harun yayi ya shiga wanka bayan ya shirya ne ya nufi part d'in mom , samunta yayi kan sallahya tana adu'a zama yayi nesa , shima ya d'aga hanunsa , a tare suka shafa adu'ar , juyowa tayi tace ”son barka ykk sunkuyar da kai yayi yana gaida mom cikin kulawa ta amsa tare da cewa inason zamuyi wata magna dakai dumm!!! yaji gabansa ya fad'i , cikin zuciyarsa yace ”kardai mom tasan abinda yafaru na shiga uku, k'are masa kallo mom tayi cikin hikima da tausayawa tace ”Harun ? na'am mom ,inason sanin me kasha haryayi sanadiyar rashin maganarka , ka koma kamar me maye ?" karfa ka manta ko kayimin k'arya zan gane , Harun ne ya nutsu yace ”mom wlh Allah ina zaune wani mutum ya kirani yace ”wai yanason ganina shi manajan company d'inmu ne to shine ya yimin kwatancen , gunda zamu had'u , shine naje tun daga lokacin bansan meya faru ba , tausayin shine ya kama momy tasani sarai Harun bayason mai yin k'arya bare har shima yayi k'ok'arin yi , kuma tasan yanada mak'iya gaba da baya , hakan yasa tadage da yimasa adu'a , bayanin WhatsApp da ya hau aka turo masa video yayi wa mom , gumi ne ya wanke mata fuska tace wanan wane irin mutum ne ?"amma babu komai mu had'ashi da Allah kawai, kuka Harun ya fara yana cewa dama ba'a haliceni ba , shiii momy tace ”akan wanan zakayiwa Allah butulci to karna k'ara ji , am sorry mom Harun yace ”yana share hawayen fuskar shi , mik'ewa yai yaje part d'in Hajiya ya gaisheta ,ya dawo d'akinsa dan a halin yanzu baya sha'awar fita waje , kwanciya yayi ya fara tunani iri _iri kirane ya shigo wayarsa dubawa yayi , yana ganin number yagane mai kiran Basma ce , kuka takeyi babu k'a k'autawa , Harun ne yace ”ina tunanin kinyi wrong number ne Basma na tsoron karya kashe wayar tace ”Harun wulak'anci bashida dad'i wlh , dan nace ina sanka dan Allah ka kar6i soyayya ta na rok'eka ko kanaso in rasa rayuwata ne ?shiru Harun yayi baice komai ba , magana ta k'arayi da muryar kuka tace ”kodan kana tunanin Kyan da Allah yayi maka shine zakayi amfani dashi ka cutar dani , Harun da bama Basma yake saurara ba ya kashe wayar duka."
Jefar da wayar Basma tayi tafara kuka tana ihu , momynta dake shirin fita wani taro da zasuyi ta shigo da sauri , tace ” my daughter what happen ?" juyawa momyn nata baya tayi tacigaba da rera kukanta , janyota tayi kamar yarinya ta rungume ta tace ” please kifad'amin meke faruwa?"momy wlh ina ganin kun kusa rasani , zaro ido momy tayi tace ”bana san kina irin wanan maganar meyafaru ?"momy Harun na neman tarwatsa ratuwata , momy ce ta dafe goshinta tace ”wai shi wanan yaron a ina yake , tsnanta kuka Basma tayi tace ”nima bansan gidansu ba wlh momy ce tace ”bari ina dawo zamuyi maganar nida dadynki , rungume momynta tayi tana murna , momy ta fice ."
Number Asma'u Bash ta lalubo ,danna kira yayi Ring d'aya ta d'auka cikin masifa tace ”wato ka maidani jaka abincin ka ko ka d'uramin ciki katafi ka barni ko ?kuka kasa nida mahaifina munje munyiwa iyayenka k'arya akan Harun ne yayimin ciki hmmm , yanzu dawowarka nake jira , Bash ne yace ”kome zaki fad'a ki fad'a ,danayi miki cikin ta k'arfi nayi miki ? shegen son kud'inki ne ya janyo miki kuma koda wasa nak'arajin maganar wai nine nayi miki ciki to wlh sekinyi dana sani banza yar malm mtsw, kuka Asma'u ta saki mai ban tausayi shiko Bash kashe wayarsa yayi , lokacin cikin asma'u yana wata hud'u dan yanzu bata fita ko nan da can saboda cikin ya fito...✍️.
Comments and sharhi👏
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
_Masoya bazan gaji da mik'a sak'on gaisuwata a gareku ba sbda soyayyar da kuke nunamin nida kowane littafi nawa nagode🥰👏_
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 15 & 16
____Mutumin d'azu ne yakuma kiransa , k'in d'agawa yayi yana tsoron abinda zai biyo baya , wata zuciyar tace ”ka d'aga man , amsa kiran yayi yana salati a cikin zuciyarsa, he he he Harun yaji daga can 6angaren ,yaro yaro ne ,wato kana nufin mu bamuda wayo ko ,ha ha ha kayi blocking d'inmu a watsapp bakasan gidan da kake muna bibiyarsa ba hhhh , innalilahi wa inna ilahairraji'un na shiga uku ,cewar Harun , jiyayi kansa na juyawa ya fad'i a gun sumamme , k'arar buguwar abu momy taji ,hakan yasa ta nufi d'akin , Harun da sauri , samunsa tayi kwance a sume ko nunfashi bayayi , abinka da mai ara har hawaye , momy tafara kuka ta nufo d'akin Hajiya da gudu tana cewa ”son _son Hajiya tace ”meyayi ?"kuka yaci k'arfin momy takasa magana , Hajiya ce ta mik'e ta biyo momy suka nufi d'akin Harun , samunshi sukayi kwance ya mirgina gefe can kuma y'an yatsun k'afarsa jini ne ke fita a kowane farce na k'afarsa , ganin haka yasa momy k'ara kid'imewa ta rusa ihu ta fad'i sumammiya , Hajiya tarasa wazata kama wa kuma zata bari kawai tazauna ta zuba uban tagumi tana kuka , tana cewa "Allah ka duba lamuran mu Allah ka sauk'ak'a mana wanan matsala , wasu hawaye masu zafi suka zubo mata , jiki babu k'wari tayi bakin get kasancewar mijinta yatafi Dubai , driver da mai gadi takira da gudu sukazo suka tsuguna , Hajiya dake share hawaye tace ”temako zakuyi min ,cikin rawar jiki sukace " to Hajiya , kubiyoni ciki ,tana gaba suna binta a baya haka suka shigo d'akin , da shigarsu sukaji mom nata wasu surutai ,sosai Hajiya takuma tsorata dan mom bata ta6a yimata haka ba ,mai gadi da driver ne sukayo kan mom k'o k'arin dagota sukeyi amma sun kasa ,Hajiya ce ta taho tace ”kuzo mu kamata ina ko k'afafuwanta babu wanda ya iya d'auka , rud'ani tashin hankali firgici duk Hajiya ta shiga ."
Waya ta d'auka takira wasu y'an uwanta ,basu d'au dogon lokaci ba sai gasu sun iso su uku ne samari ,d'akin da mom da Harun suke ciki Hajiya tayi musu bayani , shigowa sukayi suka fara aikin temako , da mai gadi da driver da Hajiya da y'an uwanta guda uku mutum shida ,dak'yar suka d'aga momy , suna nishi adu'oi Hajiya tadinga kwararowa mom tare da yayyafa mata ruwan adu'a atishawa mom tayi tana farkawa tace ”ina son , dagudu ta fice ,zuwa gurin Harun dake kwance kamar gawa jijigashi takeyi iya k'arfinta amma shiru ga jini yana fita ta farcen k'afarsa kad'an k'adan....
Cikin Asma'u yashiga wata takwas ,Bash ya turo mata kud'i masu yawa , tayiwa jinjiri siyayya , wanan lokacin Asma'u na cikin farinciki da nishad'i kasancewar sai abinda ranta keso takeci , bata nunawa umma iya adadin kud'in ba dan a k'alla kud'in zasuyi dubu d'ari , dubu hamsin taba umma , abinci sai wanda ranta keso ,rubutu ko da adu'oi duk malam nayi mata a cewarsa hanunka baze ri6e ba ka yanke ka yar, tana cewa Bash batada kud'i yake turo mata baya yimata musu ,kasancewar tace ”zata tona masa asiri ,dakuma gidansa da babu wanda yasani , sunyi siyayya sosai itama tayi d'inkuna dan burin Asma'u taganta tana shiga wancan tana fita wanan ."
Sumaiya ce tabada cigiyar Harun da a cewarta indai ba Harun ta aura ba to bazatayi aure ba har abada , wata rana suna zaune a dining itada momman ta da Abbi wato (babanta)suna breakfast , ya dubeta yace ”daughter na'am tace ” tana karkad'a cokalin hanunta , inason zamuyi wata magana , to Abbi ,momma dai na jinsu batace k'ala ba , yau zakiyi bak'o , cewar Abbi zaro ido Sumaiya tayi tace ”Abbi bak'o kuma?" eh yace mata ina fatan dai bazaki bani kunya ba ko?"uhm insha Allah , fuskarta babu wal wala , bayan sun gama abinda zasuyi ta shige bedroom d'inta ta shiga gallery gurin pics d'in Harun wanda tayi masa besani ba tadinga kissing d'insu tanaji kamar tana tare da Harun ne , kira ne yashigo wayarta , rashin gane ko waye yasata danna busy ,sai da akayi sau uku sanan ta d'aga , batayi magana ba , tayi shiru , mai kiranne yace ”barka da wanan lokaci sarauniyar kyawawa , ya jindad'i wata uwar harara ta zabga kamar yana kallon ta tace ”kai malam bansan ko kai waye ba kuma bansan daga ina kake ba zakazo kana yimin wata magana kamar ta y'an koyo."
Daurewa yayi yace ”wato bakisan ko waye ba ?to nine yaron wanda mahaifinki ke aiki a company d'inshi , da alamu bakisan koni waye ba ,karkiga na tsaya ina yimiki magana kiyi tunanin ina barar soyayyarki ne no , kema in tursasaki akayi to ki gayawa mahaifin naki bakya sona so nima na fad'awa dad d'ina bana sanki kinga munsamo wa kanmu mafita , hak'ik'a wanan maganar ta 6atawa Sumaiya rai sosai zuciyarta kamar zata fashe ta wurga wayar kan gado tana huci ."
Yau kwanan Bahijja biyar a gidan wanan k'aton mai suna Emanuel , soyayya yake nuna mata sosai yanzu ma bata fita bare ta kula kowa ,shiko Bash bai damu da rashin Bahija ba tunda dama ance barki ... wata rana suna zaune itada Emanuel take gaya masa maganin planing d'inta ya k'are , janyota yayi ya d'orata a kan cinyar sa yana wasa da gashin dokin , datasa a kanta , yace ”beb karki damu da hausarshi da bata game bakinshi ba , a zabure Bahija ta mik'e tace ”ban gane ba shiii yace ”mata alamar tayi shiru don't worry just ki manta kawai , cikin fushi ta mik'e zata fice ,ya janyota yafara yimata nasa salon mancewa tayi da maganar magani suka fad'a duniyarsu ta shed'anu."
Shiko Bash ya had'u da