Showing 15001 words to 18000 words out of 37025 words
Chapter 6 - JININ ABBANA BOOK COMPLETE TXT By Zainab Habib Mom Islam.txt
zan dawo , momy ce ta kwanta a cinyar dady ta marai raice fauska kamar yarinya , tace ”uhm ina zaka , dady na bala'in san shago6a dan haka yake k'ara son momy , amma in bala'inshi ya tashi baya da mutunci har ita ma bai k'yaleba."
A dai _ dai saitin makaranta ta ajiyeshi , k'in fitowa Harun yayi yace ”wallahi sai kin kaini har gidan iyaye na , dama abinda Basma take sonji kenan ta juya mota ya fad'a mata anguwar suka d'auki hanya , da isarsu tayi Horn mai gadi ya bud'e suka Shiga, Harun ya rigata fitowa itama ta bud'e ta fito , mai gadi ne da drivern su suketa gaida Harun ,amsawa yayi da fara'arsa , yana gaba Basma na baya , da shigarsu parlor sukaji muryar Alhaji na cewa tunda ya zamo d'an iska ai shikenan tunda ta haihu ai babu abinda ya rage gara ya aureta kawai zai gane kuransa , Harun ne yaja ya tsaya dan ya fuskanci dady yazo gidan , tunowa yayi da sharin dasu ,Bash sukayi masa akan yayiwa wata ciki , hawaye masu zafi suka kwaranyo masa daga idanunsa , durk'usawa yayi ya d'aga hanunsa sama cikin murya mai alamun kuka , Basma na gefensa tana tsaye bata gane menene yake faruwa ba , sai dai a yanayin da taga Harun tasan ko maganar tanada alak'a dashi ne oho ."
Harun ne ya d'aga murya sama yana kuka yace ”Allah ka jarabceni da jarabawa iri iri Allah yanzu kuma ka jabceni da wata nadawo daga wata , Allah kaduba maraya Allah ya ceto rayuwata Allah kayi gagfawar baiyana gaskiya Allah narok'eka Allah kasa wanan shine k'arshe wahala ta , ya shafa adu'ar yana kuka mai cin rai , Basma itama kukan takeyi tanata share hawaye , mom da tun d'azu taga shigowar Harun tasa hanunta ta d'agoshi tana kuka tace ”nasan bakai kayi ba ,ba'a shedar d'an yau amma ni wlhi zan shedeka ,nasani ba tun yauba dadynku ba sonka yakeyiba burinshi yaga rayuwarka ta salwanta tunda yasamu ya salwantar da rayuwar mahaifinka , to wlhi wanan karon bazan lamunta ba sam."
Dady da yajiyo surutun mom ya fito yace ”wato kina nufin ni zanyiwa Haruna k'arya kenan ko ? har da yaushe kika haifi d'an da nanunawa tsana kiji tsoron Allah , momy tana kuka tace ”walhi tsakanina daku kaida yaronka da matarka Allah ya.....wani kid'ima mmen mari aka wanketa dashi , jiri na d'ibarta tana shirin fad'uwa Basma ta d'agota tare da shiga da ita ciki , batasan d'akin da zatasa mom ba yasa ta kaita wani parlor da babu komai cikinsa sai lallausan kafet ."
Wasu surutai mom tashiga yi hankalin Basma ya tashi sosai , kasancewar , tasan adu'oi da yawa kuma saukar alqur'anin ta biyu ,tafara yiwa mom adu'oi tana tofa mata tana yimata kabbara a kunnenta , atishwa mom tayi tare da rik'o Hanun Basma tana kuka , jijigata Basma tayi itama hawaye na zuba a fuskarta , Harun ne ya shigo fuskarsa jik'e sharab da hawaye ya durk'usa a gaban mom yana k'ara yimata wasu adu'ion ."
Alhaji da dady suka dawo parlor suka zauna , zuciyar Alhaji sam babu dad'i yana huci yana bawa dady hak'uri, cikin salon yaudara dady yace ”ka haifi d'an ne baka haifi halinsa ba , ,daganan sukayi sallama akan duk inda gidan su Asma'u sukayi dady ya gayawa Alhaji maganar auran kasancewar Hajiya batanan , Alhaji ya zartar da komai ."
Mom ce ta mik'e dan lokacin taji k'arfin jikinta dake inhar ranta ya 6aci to sai aljanunta sun motsa ,godiya Harun yayiwa Asma'u da irin temakon mom d'inshi da tayi. mom ma godiya tayi mata , ta mik' tace ”zata tafi , mik'ewa mom tayi suka fito waje dukkansu mom na cewa Harun ina yashiga ? yau kwana shida ranbonshi da gida , Harun ne ya nuna Basma , kuka Basma tasa tace ”mom ki gafarceni wlh banayi haka bane dan in cutar dashi , mom sanshi nakeyi tun tana zuwa makaranta amma yak'i saurarata cewa yakeyi shi baya soyayya , nikuma wlh shi nakeso , iyayena basu d'auki abin da muhimmanci ba shi 'isa nayi hakan ."
Murmishi mom tayi tace ”banda abinka Harun ai wanan yarinyar ta can canci ka aureta , rakata gida ka dawo inyaso mayi magana kaji , to kawai Harun yace ”ya shiga gurin driver ita kuma ta shige gaba , yacewa drivern gidansu ya biyoshi da motar Basma suka shiga tashi , Allah ya tsare mom tayi musu ta koma d'akinta dan bata sami Alhaji a parlor ba."
*INDIA*🌹
Nak'uda Bahija takeyi tun jiya amma har yau shiru , Emmanuel ne ya sanyata a mota da kayan baby suka nufi hospital , da isarsu labor room aka wuce da ita , likitoci ne suketa bata temako amma ina sunfara tunanin abin yaf'i k'arfinsu , Emmanuel kuwa har kuka saida yayi , kifa kanshi yayi yana kiran Jesus , can saiga wata nurse ta fito tace ”masa matarka ta aihu amma munsami baby ta gugutsure a cikinta dole wankin ciki za'ayi mata , Emanuel ne yace ”ya mutune ?!!eh nurse d'in tace ”wani uban ihu ya zuba yana bubuga k'afa yana surutu....✍️.
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 27 & 28
_____Hajiya ce tadawo daga tafiya , dama garinsu taje , suna za,zzaune a parlor tana kunce tsaraba ta dubi mom , data zuba uban tagumi , Hajiya ce tace ”wai ke bazaki cirewa kanki damuwa ba , banaji kince Harun yadawo ba to yanzu menene na damuwa ?"Alhaji dake gefe ko kallon mom beyi ba ya kawar da kanshi , sabda shima yafara k'aryata zancen dady to kuma yanzu ai bakin alk'alami ya bushe ,tunda ya yarda amma baze sake shed'an yayi tasiri a zuciyarshi ba ,na yarda da cewar ba Harun ne yayiwa wanan yarinyar ciki ba , dole ba'a shedar d'an yau ."
Mik'ewa mom tayi ta shige bedroom d'inta ta fad'a gado tana kuka mai tsuma zuciyar mai karatu , Hajiya ce ta shigo ta d'ago mom tace ”wai meke faruwa ne?" mom ce tace ”Hajiya dadyn Bashir ne ya lak'abawa son sharri , sharrin me ?"Hajiya ta tambaya "cewa yayi wai son yayiwa wata yarinya ciki , Hajiya ce ta firgita cikin tsoro tace ”yanzu me Alhaji yace ”dan beyimin maganar ba , share hawayenta mom tayi tace ”Alhaji ya yarda wlh , eh cewar Hajiya ta mik'e tayi parlor tana gyara d'aurin zaninta , cikin masifa tace ”ina Zakarin wlh bakayi wa jikinka adlci ba , Alhaji daya fito da redio a hannu yace ”to yaukuma babu girma mawa ?" harara Hajiya ta galla masa tace ”wlh Zakari garama ka k'aryata wanan sharrin da kayiwa jikanka shine kad'ai Allah yabaka , amma har za'ayi masa sharri kabasu goyon baya , mamakin masifar Hajiya Alhaji yayi dan ita ba mesan tashin hankali bace ."
Bash na isa gurin bishiyar lemon yaci karo da budurwar da yake kira da beauty , k'walo masa lemu tayi a kansa , tana daga sama tana dariya , Bash ne yace ”beauty wanan wacce irin mugunta ce kuka tasa tace ”Allah bansani ba , saukowa tayi daga bishiyar , ganin yarinyar yayi ta koma masa kamar y'ar shekara goma sha uku , zaro ido yakumayi yana dad'a k'are mata kallo wai shin itace kuwa ?"to dai itance tunda babu wanda yake shigo masa gida ,ko dama kallon tsoro yayi mata ?"bashida mai bashi amsa yasashi rik'o mata hannu sukayi parlor."
Da shigarsu ya d'auko mata Maltina , juya gwan gwanin tayi murya irin ta yara tace ”kana shan giya ne dama?"keee , Bash yace ”cikin tsawa , had'a ido sukayi yaga bazai iya yimata masifa ba , tunani yafara anya mutum ce kuwa ?"kawar da tunanin yayi ya k'aita wani bedroom da komai akwai a cikinsa harda kayan mata , kwanciya tayi tana ware ido , gani nayi ta zamo babbar budurwa tana dariya , dajin k'arar bud'e k'ofa harta koma inda take , Bash ne yashigo dagashi sai gajeren wando jikinsa babu riga , beauty ce ta k'wala ihu , da sauri ya fice , yazo fita ya sulle a k'ofar d'akin , ihu yakeyi amma baiwar Allah bata fito ba tanacan tana dariya , yayi k'ok'arin ya tashi ya kasa cikin sa sanyar murya yace ”beauty zoki temaka min , fitowa tayi tana dariya ,tana cewa am banja gala daka fati , wani uban ihu yasa yace ”wayoo Allah kardai aljana na d'auko , na d'auko ta babba d'azu ta koma k'arama ,yanzu kuma ta koma yarinya y'ar shekara goma , nashiga uku."
Da isar su Harun Basma tace ”sai yaje ya gaida iyayenta , baiyi musu ba suka shiga , momynta tasamu a parlor tana rubuce_ rubuce , durk'usawa tayi tace ”momy please afuwan ,nabiya gidansu Harun ne mom d'inshi batada lpy , momy cikin fara'a tace ”ah barka son zoka zauna ga guri , durk'usawa yayi har k'asa ya gaida momy ta sanya masa albarka , mik'ewa momy tayi ta tattara takaddunta ta shige ciki , abinci mai rai da lafiya dakuma kayan k'walama da lamu Basma ta kawowa Harun , y'ar aikin gidanne ta shigo da tirai a hanunta tare da gaishe da Harun farfesu ne a ciki sai apple da kankana da sauransu ...
Harun ya d'anci babu lefi ya yi godiya , satar kallon sa Basma takeyi ,dasun had'a ido ta sakar masa murmishi mai alamar love🤣 mik'ewa yayi yace ”to nagode nizan tafi , Basma kamar zatayi kuka tace ”sai yaushe zaka dawo ?"murmishi yayi wanda ya baiyana kyawunsa dakuma dimple d'in kumatunsa , yace "sai lokacin da Allah ya nufa , Basma ko kallon pink lips d'insa takeyi inda yake motsasu kamar bashike magana ba , rakiya tayi masa tare da k'ara jadada masa ya gaida mom."
Bash ne kejin dariyaku sunkai na mutum biyar gashi babu damar tashi kwankwaso na ciwo ,kamo jikin bango yayi ya d'ingisa ya mik'e ,yafara tafiya kamar mai aihuwa , aikuwa beautyin tasa ta shek'e da dariya , da shigarsa d'aki ya kwanta juyin da zaiyi yaji ya soke da alura ,yakuma juyawa ta d'ayan 6angaren yakumajin ya k'ara sokewa , jiki duk ciwo ya mik'e yace ”wlh gobe sai India bazan zauna a Nigeria ba , wanan yarinyar kuma ta nemi iyayenta dan temakonta nayi amma takoma min kamar aljana ."
*INDIA🤏😎*
Bahija ce a d'akin hutu anyimata duk wani temako taji sauk'i gobe za'a sallame su , iya kulawa Emmanuel yana bata musamman ma dayaga ta mugun ramewa , washe gari an basu takaddar sallama suka tattara kayan babyn da suka jido yasasu a motarshi sukayi gida , da isa rsu lokacin anyi magrib suna gama cin abincin nasu da baya wuce kayan mar mari , ta kwanta dan jiya cikinta nayi mata ciwo bata sami damar bacci sosai ba yau kuma da rana abokanansa sun zo da yawa kuma ko wanne saiya bata kud'i mai tsoka , duk ta adanasu a kayanta , bacci ne ya sureta , shiko Emmanuel yana zaune da wata takadda a hanunsa , misalin k'arfe biyu na dare baccin Bahija yayi nisa , Emmanuel yashiga d'akinsa na tsafi , mutanene zaune a ciki da yawa , kasancewar tsafin nasu duk wani mai yi to yanada d'akin sirri a gidansa kuma duk dare yashiga zai samu ana meeting , yauma kamar kullum ya shige amma saida ya duba Bahija ."
Bahija ba bacci takeyi ba saboda dama burinta tafito daga hospital ta gudu dan tasan dodo ne ya cinye mata jariri kasancewar ta ma bamai tsoro ba , jakar hannu kawai mai kud'ad'en ta ta d'auka sai hijab zumbulele da tasa tabud'e k'ofar a hankali ta fice da gudu , nidai bansan ina ta nufa ba cikin wanan dare, gudu takeyi Allah ma yasa ko ina da haske kamar rana mutane sai kallonta sukeyi , sai da tayi nisa da gidan sosai ta zauna tanata haki , tana hutawa ta d'ora da inda ta tsaya ."
Sumaiyya wato inbaku manta ba budurwar Harun ,wacce Abbin ta yakawo mata saurayi tayi masa wulak'anci .
Zaune suke a dining suna dinner rabonta da zaman hira da iyayenta harta manta , kullum cikin silent take daga d'aki sai wanka ko cin abinci , Ammi tun tana damuwa harta dena kulla ramuranta , gashi yau har wata d'aya komai bai sauya ba, Abbi ne yadu beta da farin gilashi a idansa yace ”daughter wato mu bamu isa dakeba kenan ko , damuwarki kinfi k'arfin sanar damu ...✍️.
Please share
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.
_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_
*Story and writing*
*By*
*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_
Zainabhabibu713 @gmail.com
Wattpad momislam2020
Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk
Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2
________________________________
*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com
https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w
_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
EPISODE 29 & 30
_____Washe gari ya shirya kayansa , ya nufi parlorn momy , samunsu yayi itada dady suna kallo , gaishesu yayi yace ” yau zan wuce , dady cikin tuhuma yace ”ina zakaje ?"Bash ne ya mik'e tare da duba agogon hanunsa yace ”india zan tafi ancemin za'ayi wata gasa , momy ce tace ”kabari a koma hutu , yana shirin kuka yace ”ni wlh an takuramin , banida ikon yin komai , dady ne ya mik'e ya zo gurinshi yana bashi hak'uri yace ”to ya maganar plane d'in ?" Bash ne yace ”dady komai ya kammalu ,ya yiwa momy sallama zuciyarta babu dad'i , bataso tafiyar Bash ba amma dole tayi masa adu'a kuma tadena fushi dashi tunda hanyar mota zai bi , dady ne ya ce " masa ya shiga mota ya rakashi ."
Tunda gari ya waye ya fito da beauty da jakar tafiyarsa , ya turota waje , dariya beauty da kamayi tana nuna Bash , zagunta yashiga yi yana cewa ko dai aljana kokuma wata halittar da ban dan banyarda dake ba , dahaka yabarta a gurin ."
Tunda ya shiga jirgi gabansa ke fad'uwa , tuno beauty yayi cikin zuciyarsa yace ”ko tana ina oho , jiyayi mutum ya d'anne kan cinyar sa , zaro ido yayi yace ”dan ubanki waya kawoki cikin jirgi , lokacin jirginsu ya tashi , Bash kukane kawai be zo masa ba gashi ,be isa ya hanata abu ba , to wai shin mutum ce ko aljan?"babu amsa kuma babu mai bada amsa ."
Dady ne yakira Alhaji a waya , akan maganar zuwa gidansu , Asma'u ,cikin sanyin jiki alhaji yace ”gashinan zuwa , Alhaji ne yafito ba tare da ya gayawa su Hajiya ga inda zai je ba , had'uwa sukayi a bakin titi a motar dady ,suka nufi anguwarsu Asma'u ,da zuwansu suka aika yaro yayi sallama da malam ,cikin sa'a suka sameshi yace ”su shigo , tabarma malam ya shimfid'a musu a d'akinsa kasancewar Umma da Asma'u basanan malam ne yace ”musu ina zuwa , fita yayi waje ya aiki wani yaro ya siyo musu ruwa da lemu ,ya dawo ciki suka gaisa , bayan sun gaisa ne ,Alhaji yace ”munzo akan maganar auran Asma'u ne da d'an wajen mu , malm ne yace ”ai basanan ma ni da naso abari yaron yayi wayo sosai , zuwa nand a wata uku ko hud'u se ayi bikin , yaro ne ya shigo rik'e da kayanda malam ya aikeshi , ajiyewa yayi a gabansu Alhaji , ruwa suka d'auka sukayiwa malm godiya suka fice ".
Da saukar Bash ya rik'o hanun Beauty yace ”k'ila ubanki ya ta6a zuwa k'asar waje ko ?" beauty na kallon shi batayi magana ba , janyo hanunta yayi ta k'arfi ya sa6a jakar bayansa suka shiga mota , a anguwar da yake da zama suka sauka , gidan yashige da beauty , suna shiga yaga beauty tazama k'atuwar budurwa , mamaki da tsoro ne suka dira a zuciyar Bash ya finciko gashinta had'e da hijab d'in jikinta yafara kifa mata mari , saida yayi mata mai isarshi sanan ya turata , duk wanan marin da gabjenen hanunsa ,batayi kuka ba sai dariya da takeyi da muryoyi da dama."
Mom ce tabawa Hajiya labarin Basma , dukda bata ganta ba tasan duk abinda mom ta yaba to lallai mai kyau ne , Alhaji na shigowa Hajiya ta labarta masa , yayi na'am amma da sharad'in Harun zai auri Asma'u , babu inda suka iya kuma babu mai war ware komai sai Allah , haka Alhaji ya sanarwa da dady a waya kasancewar , shima yanada hak'i a kansa , dady dayaji wanan zance baiyi farinciki ba , amma yasan koba komai kuma koshi yayiwa yarinyar ciki ko bashi bane duniya zata dinga yimasa kallon mazinaci ."
Yau Harun yayi shirin zuwa gurin aikinsu , an sami nasarori da dama kuma ansami sauyi a gurin , zaune suke shida wani abokinsa wanda jininsu ya had'i , tambayarshi Harun yayi yace ”ina wanan yarinyar , dariya abokin nasa yayi yace ”ai tayi aure sati uku da suka wuce , shafa sajensa Harun yayi yace ”ashe tayi aure , dariya abokin yakuma sawa yace ”yadai aboki ?"wani ya rigaka ko ?"Harun ne yakama murmishi yana basarwa ,daganan ya wuce gidan su momy ."
Da isarshi gidan ,ya sami momy ita kad'ai ce , sallama yayi ya durk'usa ya gaida momy , amsawa tayi cike da kulawa tace ”Harun ka gujemu ko ?" dariya Harun yayi yace ”momy ba haka bane , kitchen momy ta shiga ta d'ibo masa abinci da dambun nama , ta kai masa dining , tace ”masa yaje yaci ,Harun beyi musu ba ya wuce yaci ahinci ya cika cikinsa , saukowa daga dining d'in yadawo sunata hira da momy , duk rabi hirar tasu akan karatunsa ne."
*INDIA*🤟.
Da fitowar Emmanuel , daga