Showing 18001 words to 21000 words out of 37025 words

Chapter 7 - JININ ABBANA BOOK COMPLETE TXT By Zainab Habib Mom Islam.txt

25 Jan 2025

2110

d'akin tsafi ya nufi toilet , wanka yayi yasanya kaya da turare mai k'amshi , fitowa yayi ya nufi , d'akin Bahijja , bai lura da batanan ba ya kwanta tare da laluba hannunta , jin bai ji mutum ba ,yasashi mik'ewa zaune ,Bahijja ,yafara k'wala mata kira , babu ita babu alamrta , ko ina na gidan ya lek'a amma shiru , tunani yafara to ina yarinyar nan taje oho ,tashin hankali sosai Emmanuel yashiga zama yayi yafara kuka ,k'ara ficewa waje yayi ya zagaye ko ina na gurin bai ganta ba , nunfar fashi yake saukewa kamar mai shirin shid'ewa , ga uban k'aton ciki a gaba ,komawa gidansa yayi yana layi , rana zafi inuwa k'una wayoo , haka yayi kwanan zaune yayi ."






Bahija ta rasa inda zata dosa ga ciwon jiki ga wani zafi da cikinta ke yimata , tarasa da wanne zataji , zama tayi tana kuka gashi gobe takeson komawa Nigeria , wayo Allah na , haka gari ya waye tana zaune tana kuka ko runtsawa batayi ba gari nayi haske ta ,hau motar haya ta nufi airport domin shirin tafiyarta , ta kammala komai dan jirgin safe zatabi , tasami ragowar kud'i masu yawa , hotel ta kama na masu k'aramin kud'i , tasi abinci , washe gari wanka tayi ko kaya bata canza ba ta nufi airport , k'arfe goma na safe jirginsu ya tashi zuwa Nigeria garin Kano."






Yau Bash yakeda niyar fita wani wasa da za'ayi akan wata fitacciyar yarinya baturiya duk wanda yaci gasar to shi zai aureta , tun ana gasar saura sati Bash yaketa shiri yanata zumud'i, dan haryayi mafarki yaci gasar , wanka yayi yayi brush ya fito ya sami beauty zaune tana kallo a TV tsaki yaja yace ”kewai bakida iyaye ne ?"guntse dariya tayi inda akwai abinda yake bawa Bash dariya bai wuce dariya ba , mari ya wanka mata ,takuma tuntsurewa da dariya , d'akinsa ya wuce ya shirya koni danaga Bash sai da abin rubutu na yakusa fad'uwa , yayi kyau sosai kuma babu budurwar da zata ganshi ta kawar da kai , yana fitowa da kum na taje kai ya wurgawa beauty yace ”kaimin d'aki , dariya sata ta shige da kum d'in , ,k'arar wayarshi ce ta dakatar dashi daga bud'e k'ofar dazeyi , d'auka yayi yace ”abokina ganinan zuwa fa anfara ne ?"to ganinan , bude k'ofar yayi, yaji a rufe what ke dan ubanki zoki bud'e min k'ofa ,sama yaji anayi dashi kamar yaro kuma baiga kowa ba ,gashi yana lilo ....✍️.










Sharhi and comments👌


Please share👏
Vote me on wattpad
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.


_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_




*Story and writing*
*By*


*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_


Zainabhabibu713 @gmail.com


Wattpad momislam2020




Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk




Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2


________________________________




*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com




https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w


_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_




*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*




EPISODE 31 & 32




_____Bash ne keta ihu yana salati tabb niko nace yau wace rana , fitowa beauty tayi ,wanan karon a y'ar yarinya tafito , aikuwa Bash yakuma tsorata sosai , gashi yanzu baya iya kallon fuskarta ,wasu abubuwa yake gani wanda bazaiso k'ara kallo ba , ruwa beauty ta d'ibo a jug tadinga watsa masa , gashi bakinsa bai mutu ba , sai aika mata da zagi yakeyi , itako tana dariya , bedroom d'inshi tashiga ta bud'e bed site d'insa kud'i tagani masu yawa , fitowa tayi tana nuna masa , Bash daya zaro ido cikin masifa yace ”wlh kika fitarmin da kud'i sai naci ubanki , dariya beauty tasa ta fice da kud'in , kasancewar , garin duk ,yare ne ba kowa kejin hausa ba , yasa beauty cewa , kowa yazo tana nuni da hannu sbda ba iya turancin tayi ba , watsa musu kud'in tadingayi , mutane basu fahimceta ba , amma tana watso kud'i suka dinga d'iba , komawa gidan tayi tasamu Bash ya jigata , hannu ta d'aga sai gashi ya fad'o ."




Babu labarin zuwa gurin gasa dan haka duk wanda ya kirashi a waya baya d'agawa , washe gari da safe , Bash ya shirya muguntar da zeyiwa mutuniyar tashi , shiga d'akin da take kwanciya yayi ya hangota tana bacci fuskarta d'auke da murmishi , dariyar mugunta yayi yace ”shegiya maiyya zakisani yau , yana shirin d'aga rigarta kawai yaga batada ,k'afafu , ja da baya yayi yace ”nashiga uku wanan yarinyar dama haka take ?"kokuma yaune ta koma haka ?to babu mai bada amsa ,yasashi yin shiru ya ruga da gudu ."




Maganar Basma da Harun tayi k'arfi dan yanzu ya saki jiki da ita sosai yana zuwa hira , amma ba'a kai kud'in aure ba ."


Asma'u na shagalinta ita da kanta take tiwa kanta gyara maganin mata kuwa ta kashe kud'i sosai dakuma gyaran jiki , Umma dai ta zuba mata ido ne kawai dan rawar kan yayi yawa ."






Mota ta tara zuwa gidan su , gidane babba kai da ganin gidan kasan wanda ya mallaki gidan mai nera ne , wato mahaifin Bahija Alhaji Saminu , hamshak'in mai kud'i ne ,sai dai wata matsala itace bashida lokacin iyalin sa koda wane lokaci yana k'asar waje gurin harkar kasuwancin sa amma kud'i kam ba'a magana , kuma kaff cikin matansa babu wacce bata mallaki kadarori ba ,kasancewar yana turo musu da mak'udan kud'i tun wata na 23 , matansa biyu , Hajiya Aisha dakuma Hajiya Salma basa fad'a ko kad'an kuma ko kaga y'ay'ansu bazaka ban bance ba , kasancewar suna zaune cikin rik'on amana."


Hajiya Aisha itace babba kuma itace ”mai yara biyu Bahija da momy , duk cikinsu aure sukeso amma babu wanda ya isa ya tari mahaifinsa da zancen , a cewarsa wai sunyi yara , itakuma Hajiya Salma yarinyarta d'aya Saudat itace k'aramar cikinsu tanada shekara goma sha takwas , kowane yaro na gidan shek'e ayarsa yakeyi ,iyayen mata suna iya bakin k'ok'arinsu amma ina tsiyar d'an yau tafi gaban wasa."


Bubuga get d'in Bahija tayi , cikin sauri mai gadi ya bud'e mata tana yimata sannu da zuwa cikin mamaki , ko kulashi batayi ba ta shige ciki direct d'akin Hajiya Salma tayi , bata wuce d'akin mamanta ba , Hajiya Salma da suke kira da Anty tana kwance a d'akinta taji sallama kuma murya irinta Bahija , a zabure ta mik'e tace ”Bahija , Bahija ce ta k'araso da sauri tana kuka ta fad'a kan Anty ,itama anty kuka takeyi , babu mai rarrashin kowa sai da sukayi mai isarsu sanan Anty tafara zazzago mata fad'a kamar zata daketa ,jibeki Bahija kinyi bak'i kin rame kamar mai ciwon k'anjamau , daga ina kike ?"Bahija babu abinda ta 6oyewa Anty , wani sabon kukan anty ta kumayi tace ”to ai yanzu da kika gudo wlh baki tsiraba tashi muje , suka nufi d'akin mahaifiyar Bahijan da suke kira da mama , Bahija ce ta durk'usa tana kuka , kallon mamaki mama keyiwa Bahija sekuma ta fashe da kuka tace ”kome kukayi bazanga lefinku ba wlh lefin mahaifinku ne ,kaf cikin gidannan babu yarinyar da bata kawo wanda takeso ba amma fur yace ”sai karatu wallhi mu ya cuta."




Anty ce ta rufe mata baki suka fashe da kuka , dan duka y'a y'an idanunsu a bud'e yake. "






*INDIA🤙*


Kwanansa biyu rabansa da ganin Bahija amma ji yakeyi kamar yayi wata biyu ne , gashi yau yanada shiga gurin dodo , komai yayi masa zafi , haka ya mik'e daga kwanciyar da yayi ,ya koma bedroom d'insa yasa jajayen , kayansa ya shiga d'akin tsafi , dama shi ake jira , da shigarsa fuska babu wal wala yace ”yaza'ayi ku kashemin yaro babu sanina ?"dodo ne yayi wata mahaukaciyar dariya yace ”kana nufin kaci banza ne ?"dukiyarmu da kakeci fa ?"Emanuel zai kuma magana yaji wata firgitacciyar tsawa , akace ”yanzu ma jinin uwar yaron mukeso zamu hak'ura daga ita mungama da faninka , cikin razana ,Emmanuel ya d'ago da jajayen idansa yace ”kuyi hakuri ni ku sha jinina amma karku ta6a Bahija , yana kuka yana rok'onsu."




Babu wanda ya sake magana sai ganin kowa na watsewa yayi , fitowa yai daga d'akin tana kuka sosai , shidai damuwarsa Bahija karsu ta6a ta , yana mai maitawa ahaka bacci 6arawo ya k kwashesa,da tashinsa ya tuna basa bacci da wanan kaya cikin tsoro yahau cire kayan amma me abinda yagani ne yayi matuk'ar firgitashi yanada , bin doka amma dan rana d'aya ya mance sai ayi masa haka, su sam basa uzuri ,ya fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai karatu ."






*NIGERIA*


Alhaji ne ke shirin komawa saudiya yau amma zai dawo bikin Harun , su mom da Hajiya sunyi masa soye soye dakuma abubuwan da ba'a rasa ba , cikin farinciki suka rakashi airport , tare da yimasa kyakyawar adu'a , sai da sukaga tafiyarsa sanan driver ya maidasu gida."




Basma ce ta shirya cikin doguwar riga bak'a mai adon duwatsu da d'an k'aramin hijab fari mai kyau , jakarta ta d'auka dama tun jiya ta gayawa momynta zataje gidan su mom d'in Harun , turaruka masu k'amshi ta bata dakuma turaren wuta , kasancewar su y'an Meduguri , bata d'auki driver ba , ita da kanta take driving , super market ta nufa , siyayya tayiwa mom da Hajiya dakuma uwa uba Harun , ta sa a booth , tana cikin tafiya ne ta hango agogon hannu a wani shop , parking tayi ta shiga shagon , za6o masa wani mekyau tayi tare da zobe mai tsada da turaruka masu k'amshi , da isarta tayi horn mai gadi ya bud'e mata , get , kasancewar ya ganeta , parking tayi a parking spice na gidan , ta fito ciro kayan tayi a bayan mota , da gudu mai gadi yazo ya kar6i kayan ya shige dasu , itama shiga tayi , a parlor ta tararda mutanen gidan amma Harun bayanan ,mai gadi na shirin tafiya ta mik'a masa dubu d'aya , har k'asa ya durk'usa yana yimata godiya , hakan da Basma tayi takuma samun gurbi a zuciyar mom ...
Hajiya cikin murna tace ”wanan itace kishiyar tawa , sukasa dariya , har k'asa ta durk'usa ta gaida mom da Hajiya , Hajiya nata tsokanar ta , samun gurin zama tayi tare da , ciro wayarta ta aikawa da Harun sak'o ....✍️.






👏masu sharhi ina godiya da soyayyarku a gareni kuyimin afuwa kunsan jiki da jini kuma dai yauma banajin dad'i wlh , karkuyita jirana ne yasa nayi muku 🤙.






Comments &sharhi
Vote me on wattpad


♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.


_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_




*Story and writing*
*By*


*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_


Zainabhabibu713 @gmail.com


Wattpad momislam2020




Whtsapp group. https://chat.whatsapp.com/CehHXDP6kjk9GTiqw3BVfk




Telegram
https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2




*MASU SHARHI KUYI HAKURI NA JINA SHIRU INA GODIYA NAGODE DA NUNAMIN SOYAYYA NATASHI LPY NAKUMA JI SAUKI ALLAH YABAR ZUMUNCI HAKIKA KO NAYI FUSHI KUNA SANI FARINCIKI 🥰*




________________________________




*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com




https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w


_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*








*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*




EPISODE 33 & 34




____ Soyayya dai tayi gaba , dan tsakanin Harun da Basma babu mai bacci ba tare da yaji muryar d'an uwansa ba, soyayya sukeyi mai tsafta dakuma amana , yanzu ma Harun ya zamo d'an gida a gidan su Basma , momymta kuwa kullum yabawa takeyi da hankalinsa , gashi biki nata matsowa , komai cikin nutsuwa sukeyi , Basma kuwa tun tanzu tafara shan gyara , tayi kyau tayi haske gwanin sha'awa ."


Muhammad d'in Asma'u yayi wayo sosai dan yana koyon zama , yanzu , Umma ce ta shigo d'akin da take zaune a ciki , Asma'u ce ta canza fuska tace ” Umma gyaran kayana nakeyi , jikin Umma a sanyaye tace ”Asma'u ,waye yabaki kud'in danaga kike wadak'a dashi ?"d'an hararar Umma tayi tace ”nikuma ?"wane kud'i ?"sarai Umma ta gane so takeyi ta kawar da zancen , Umma ta dubeta tace ”wlh kibi duniya a sannu ina tausaya miki Asma'u , kullum sai naga takardar tsire da gwan gwanin madara , waye yake baki ?"nasan dai tunda kikaje kikayi abin kunya babu d'an arzik'in da yake zuwa gurinki , kuka Asma'u ta fashe dashi mai cike da munafurci , tace ”yanzu umma ni kike zargi ?"mik'ewa Umma tayi tabar d'akin , tana fad'awa d'akinta ta fashe da kuka , tana cewa "ka haifi d'a baka haifi halinsa ba yanzu rayuwar da yarinyar nan ta jefa kanta tana ganin yayi kenan ."

Zaune suke cikin wasu bak'ak'en kaya , da tsogon dare , lokacin ma k'arfe biyu dai dai , wata mahaukaciyar dariya ce ta ke tashi a fad'in gurin , ogan su dake zaune da jan kaya da bak'i yace ”kai munyi jiranka har mun fara gajiya , wai yaron yafi k'arfinku ne ?"cikin rawar jiki wanda aka yiwa magana yace ”ba haka bane ,yaron yanzu ko d'akinshi dodo baya iya zuwa , wani ihu ne ke tashi kuma duk dodon ne mai hakan , shugaban su yace ”wanan fa kawowar da zakayi bawai iya dodo ne zai amfana da abin ba kaima yazamo arzik'i a gurinka ."


Cikin sanyin jiki yace ”to zanyi k'ok'ari inga na kawo , daganan kowa ya watse .




Bahija ce zaune ita d'aya a d'akin ta , wayarta ta ciro , ta kunna dan tuda tazo bata wai wayi wayar ba , gurin sak'onni ta fara dubawa , cin karo tayi da sak'on Emmanuel bud'ewa tayi tana karantawa ,


_my Bahija meyasa kika gujeni kinsan ina sonki bazan iya rayuwa babu ke ba, kidawo gareni please mukuma gina sabuwar rayuwa tare da samo baby please_




Sak'on ma haushi yaba Bahija ta wuce gurin , kirane ta shigo wayar , number Emmanuel tagani , cikin tsoro tace ”kodai na fasa wanan wayar , karfa azo ina zaune mutumin nan ya gama shanye min jini , da haka wayar da gama ring ta gaji yayi kira yayi goma amma tak'i d'agawa ."
Momy ce zaune itada Fauziya , suna hira , gani tayi Fauziya ta mik'e tana layi , a tsorace momy ta taso ta rik'e ta , bedroom d'inta ta kaita amma kan kace me ,rai yayi halinsa ,momy ce ta rungume gawar Fauziya tana kuka mai tsuma zuciyar mai karatu , batasan lokacin datace , mutuwa babu ciwo ba , takuma fashewa da kuka , ta mance da Allah babu ruwansa , number dady ta gwada tace ”masa yazo maza maza , Fauziya batada lafiya , cikin kid'ima dady ya shigo mota ya dawo gida , bai sami momy a parlor ba , kai tsaye d'akinta ya wuce ,acan ya sameta rungume da gawar Fauziya tana kuka , dady ko tsayawa yai kallonta cikin tuhuma , yace ”saboda batada lafiyan ne kika sata gaba kina kuka ."


Momy ta kasa magana ta d'ago Hanun Fauziya , haka ya koma yarab alamun babu rai , innalilahi anan ya tsaya yana kuma mai maita hakan , durk'usawa dady yayi a gurin yana kuka , momy ce ta tsayar da nata kukan tana bashi hak'uri , lokacin k'arfe biyu na rana , dady ya sanarwa Alhaji da abokansa na arziki , momy kuwa tanata kiran y'an uwanta da su Hajiya da mom da Harun , kowa ya jinjina mutuwar nan musamman Bash da momy takira shi yanzu take gaya masa har kuka sai da yayi."


Kan kace me gida har yacika da mutane sosai , masu zuwa gaisuwa dakuma masu shirin kaita makwancin ta , wata dattijuwa ce tayi mata wanka tare da yimata sutura aka sata a makara , maza suka nufi mak'abarta , momy kukan ma ya dena zuwa , su hajiya sunzo itada momy sunyiwa momy gaisuwar rasuwa , kirane ya shigo wayar momy , Bash ne yace ”momy gobe ina hanya , fatan alkairi tayi masa daganan suka kashe wayar ."


Washe gari kwanan Fauziya d'aya da rasuwa mutane kuwa shigowa sukeyi sosai kasancewar momy tanada mutane , wasu mata dady ya d'auko suka girka abincin sadaka haka gidan ya koma babu wata wal wala a cikinsa kullum cikin kar6ar gaisuwa suke.








*INDIA*🌹


Bash ya gama had'a kayansa guri d'aya , gashi bashida kud'i , Beauty ta sace kud'in duka , tagumi ya zuba ga jaka a gabansa , wayar dady ce ta shigo , cikin rawar jiki ya d'auka yayiwa dady gaisuwa , dady ne yace ”kanada kud'ine a gurinka ?"da sauri Bash yace ”ko sisi dady banidashi , dady ne ya turo masa kud'i mai yawa , sukayi sallama ."


Tunanin Bash ina beauty ta je gashi gobe zai tafi , d'aga kafad'a sama yayi yace ”dama ba dake na zo ba dan haka bazan koma dake ba , yacigaba da loda takalmansa a jikin jaka...


Washe gari jirgin wuri zai biyu yagama komai tun jiya , ya kulle gidan ya nufi airport , cikin ikon Allah jirgin su ya tashi zuwa Nigeria."


Sumaiya ce zaune gaban Abbi yana yimata nasiha akan rayuwa , sunkuyar da kai katsa tayi tace ”Abbi yanzu dai banida kowa amma in kana dashi ka za6omin , cikin farinciki Abbi ya sanya mata albarka , Ammi ma taji dad'in hakan , dan sun riga da sunyi mata miji , suna tsoron sanar da ita , yau gashi Allah ya amsa adu'arta , Abbi ne yace ”to y'ar albarka tashi kije ki kwanta , da komawarta d'akinta ta fashe da kuka tana tunanin anya shawarar data yanke, ta yiwu kuwa ta fashe da kuka babu inda zatayi dole ta kar6i za6in iyayenta da hanu bibiyu ."



*AIRPORT*


Zane Bash yake a cikin jirgi , ranshi fess wanan munafukar bata biyo sa ba , wani farinciki yakeshi , in ya tuno da rashin k'anwarsa da yayi sai yaji babu dad'i ,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login