Showing 3001 words to 6000 words out of 24696 words
tashi, kallon banza yay musu to dakuka sakani tsakiya mi kuke nufi da ku biyun zan kwana tamkar akasar arna, yavmike kunga ku sasata kanku tukafin guri ya kure muku inba hakaba zakuyi biyu babu wallahi ya shige bayi abinsa....
🌺billy🌺
{💝Mrs abdus'salam}
[1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN KADDARA🌳
🌷ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na bilkisa ibrahim📝📝
8 «*****» husna ta watsama ikileema harara, banza mayyar maza saiki kwana, ta tashi tafice dan dama husna akwai zuciya.
Alwala yayo ya fito,ya kalli ikileema data cika tai fam saboda maganar da husna ta fadama ta tayi mata zafi, yace ke tashi kiyo alwala, yanda taga ya hade rai saita mike tayo alwalar ta fito, taje dakinta ta dakko zani da hijjabi,
Sunyi nafila raka'a biyu yay musu addu'oi, sannan ya hau yimata tanba yoyi akan addini?? amma ba wadda ta amsa, tundasu ba islamiyya suke zuwaba,ransa yay zafi yaja tsaki kaini dai wallahi ban moreba, to tayaya za'ayi wannan tabama yaranka tarbiyya?? Azuciyarsa yake wannan maganar,ya tashi ya canja kayansa zuwa na barci yasaka turaren barci, gado ya haye abinsa,itama tamatso kusa da shi dan ganin yanda yakoma karshen gado, amamakinsa saiyaji tana shafashi, ransa ya kara baci, akasar hausa ansan mace da kunya musaman adarenta na farko,amma yazaiyi tunda matarsace, yakuma tuna nasihar iyayensa ta dazu da rana.dole ya daure ya karbi tayinta yabata hakkinta, bayan nutsuwa tazo musu,sai wani farin ciki ya lullube ikileema tuda take hudda da maza bata taba samun gwarzon namiji wanda ya iya soyayya irin dady ba,gaskiya yau tasami natauwa sosai,dukda ta lura dady farin shigane, tana ganin ma yaune rana ta farko da fara sanin mace arayuwarsa, dan ta kula bama wani iya harkar yayiba sosai,amma dai yayi kokari.
Shikam wani irin bakinciki ne yacika zuciyarsa,dukda bai taba kusantar maceba,shi likitane na mata kuma yanada ilimin addini musamman na "fikihu", yayi karatu mai zurfi akansu,yasan dukkanin suffofin mace budurwa,yasan na wadda tasan namiji,ya fitar da huci mai zafi,"ALLAH"kai shaidane ban taba zinaba,amma ka jarabceni da auren mazinaciya,YA " ALLAH" ina neman afuwarka da gafararka tasanadin hakurin zaman dazanyi da ita,"ALLAH" kafini sanin dalilin yin hakan.ya mike yashiga bayi yay wanka,sanda ya fito har tayi barci, wata muguwar harara ya zabga mata, yaja guntu tsaki, ya dauki filo ya dawo kan kujerar dake dakin ya kwanta,zuciyarsa cike da tsanarta......
🌺billy🌺
{💝Mrs abdus'salam}
[1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷Ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim 📝📝
9 «*****»da safe haka ya tashi duk ransa ab'ace wata k'arin tsanarsu yakeji aransa,dan yasan itama husnar duk tafiyar d'ayace,tunda bata da k'awar data wuce ikileema,bayan yayi wanka ya shirya cikin k'ananun kaya yayi kyau, ya tara matan nasa yagaya musu doko kinsa,cikin isa yay musu sallama"
" suka amsa "
"Yay musu kallon second biyar, yak'ara tsare gida ina san sanar daku hanyar dazamu iya zama lafiya daku in kunso,
Na farko bana son k'azanta,
Na biyu bana son yawo,
Na uku bana son hayaniya,
Na hud'u bana son taron k'awaye acikin gidana, bana cin abincin 'yan aiki, ban yarda 'yan aiki sushigar mini d'akiba da nufin gyara, wannan kad'an daga cikin doko kina ida kun kiyaye kun tsira in kuma kun k'iji ba kwak'i ganiba, ya mik'e ya kwashi wayoyin sa da makullin mota yay waje"
Husna tamik'e kai dai kasani miskilin banza, mutum kullum ba dariya sai kace wanda uwarsa ta mutu.
Ikileema kam kwanciya tayi bisa kujera tana fad'in saika nemi mai bin dokarka dan wallahi ba 'yan aiki aka kawo makaba masifaffe.
"
Itama dai husnar yanda yazata haka ya tarar fanko ce, haha suka cigaba da zama,ikileema da husna kullum fad'a kamar karnuka,arana saisuyi dambe sau uku,ga cin mutun cin iyayensu kamar ba 'yan uwan junaba,
Shikam baya kulasu dan bayason hayaniya,
»«°°°°°°°°°°»«°°°°°°°°°°°°°»«
Jin anturo kofa ya bud'e idanunsa farare tas masu yalwar gashi ya kalli k'ofar,
Husnace yaja doguwar ajiyar zuciya,
"Tace my one ga abinci canfa yana jiranka.
Yace kun gama damben ne? Ta yatsine fuska ai ita taja, kasan ta da rainin hankali.
Yata shi zaune kudai kuka sani,niba wannan na tan bayekiba,
Tad'an tab'e baki, nidai ga abinci can nace,
"Na koshi aikinsan bana cin girkin 'yan aiki, ta waro ido waje😳😳 kar dai gayannan ya k'i cin abincinnan,in baiciba ai ta banu yanda mamy ta gargad'eta akan tatabbatar yaci dan ba k'aramin kudi ta kasheba wajan amso maganin da aka dafa abincin dashi ba🍲🍛,
Tuna nin mikikeyi inata magana,
Tai saurin dai daita natsuwarta, aiba 'yan aiki suka girkaba nina girka dakaina,
Cikin fasifa yace to nace na k'oshi ko dolene saina ci,dalla fi cemin ad'aki ina buk'atar hutu,ya koma ya kwanta.....
🌺billy🌺
{💝Mrs abdus'salam}
[1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷Ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim📝📝
10 «*****» tsaki taja amma baijiba dan tasan inhar yaji sai yaci k'aniyarta, duk iskancinsu saidai suyi iyasu kad'ai amma basa sakashi ciki,suna mugun jin tsoronsa,
"Yau dai antashi da ruwan safe, dan haka garin ya d'au sanyi, dady yana cikin bargo ad'akinsa saboda ruwa baije aikiba ,barci yake mai dad'i,saiya jiyo hayaniyar su husna yaja tsaki yagyara kwanciyarsa, jin abun bana k'arewa bane ya tashi cikin fushi yanufi falon,ikileema ce ta shak'e husna tanata jibga,kamar uwarta,
"Dady yadaka musu tsawa kunsan ALLAH in har baku bariba zan zaneku,dukda dukan mace baya cikin tsarina,kainifa na gaji da iskancin nan naku wallahi gab nake da kora ko waCce gidan ubanta idan kuma kunji karya kuci gaba ya fad'a yana nufar d'akinsa"
"Kan gado yafad'a rubda ciki,yadafe kai ni ABDUL~AZIZ naga takaina wannan wace irin rayuwace, AUREN KADDARA ko BIYAYYA za a kira aurena,
Hayaniyar su ikileema yaji sun cigaba da fad'an,yace nidai shike nan an aura mini jaraba,
Mikewa yayi yacanza kaya ko wanka baiyiba,ya d'auki key d'in mota da wayoyinsa ya fito,ko kallo basu isheshiba ya wucesu afalo suna danbe,
Gindansu yanufa su mom suna falo harda 'yan biyu sunata hirarsu,sallamarsa sukaji 'yan biyu suka mik'e da gudu suka rungumesa.
"Yace oh ku waibakusan kun girmaba??
Sukai dariya yaya mubamu wani girma ba sai nan gaba,
Ya zauna yana gaishe da iyayensa, suka amsa masa cikin fara'a,
Mom tace babana inji dai lafiya naga kamar da damuwa atare dakai,
"Yay d'an tsaki mom barci nakeji wallahi, to miya hanaka yi? Kataho nan acikin ruwannan,🌧🌧 baka tsoron mura?
To mom ina tare da karnuka🐕🐕 yaza'ayi subarni nayi barci,
Ya mik'e ransa a b'ace yanufi d'akin mom,
Binsa sukai da kallo cikin tausayi duk yarame sai fari da dogon hanci, dad yakalli mom dolene munema ma yaronnan mafita Bilkisu, mom tace gaskiya kam alhaji nima lamarinsa ya fara bani tsoro,
Kairat tace ALLAH dad kubar mu muje mu koya musu hankali, dan wallahi baza mubari su kashemana d'an uwa ba,mom tace a'a bamu aikekuba.
Gadon mom ya haye abinsa cikin minti goma barci yay awan gaba dashi....
🌺billy🌺
{💝Mrs abdus'salam}
[1/14, 4:09 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim 📝📝
11 «*****» su mom sun yanke shawarar zuwa yola amma nikaina bansan abinda zasuje yiba,
Kamar kullum yakanzo yagaida iyayensa, yashigo falon mom ce kawai sai kausar tana karatu,guri ya nema yazauna,ya gaida mom d'insa kausar ta gaidashi,yace ina kairat?
"kausar tace tana d'aki tana barci yaya"
"Yar gata barci yanzu da yamma'
"Mom tace jibi zamuje yola in sha ALLAH"
Zamu dawo ranar lahadi.
To mom ALLAH ya kaimu,ke nanma sai ansaka ranar auren su safwan,tunda on Saturday ne?
Ai dama shiyasa zamukai Sunday,
To ALLAH ya kaiku lafiya kudawo lafiya, nima naso zuwa to munada wani taro na likitoci ranar Saturday,
To ALLAH ya taimaka aigara ka tsaya wajan aikin, tunda bikin ma kusa za asaka,
Dan ina ganinma harda Munneera za ahad'a,
"Munneera kuma mom wannan 'yar yarinyar za aima aure ince bana ta gama secondary d'inta??
Mom tai dariya to ai ta isa auren ko, koda yake ku yaran yanzu kunfison auren manya sa'anninku, amma ai auren yarinya yafi komai dad'i, duk training d'in dakai mata dashi zata tashi,
"To amma mom aizaka sha shirme, dan auren 'yar seventeen year ai aikine, ya tab'e baki koda yake mijin yaga zai iyane,
Mom tace kace bazaka iya auren 'yar shekara 17 ba kenan,
"Tab haba mom aini ko 'yar shekara 25 ma bazan auraba, inji da wad'ancan biyun dasuke neman sakamini hypotension, yanzu haka barosu nayi suna 'yar zage zage daciwa iyayensu mutinci,to yanzu mom na auro ta uku ai sai wataran an kashe wata,
Mom tace to ALLAH ya shiryasu ya kuma kiyaye faruwar haka,
"Ameen mom"
"Ni bari nawuce gida ina da aikin dare yau,
To ALLAH ya tsare babana,
Ya kalli kausar da barci ya kwashe, oh kema kinyi barcin,
Mom tace aiyanzu zasu tashi tunda magriba ta kusa........
🌺billy🌺
{💝Mrs Abdus'salam}
[1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷KO BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim📝📝
12 «*****»su mom sunje yola kwanansu biyu suka dawo,ban bisuba shiyyasa bansan misukayo ba.
(""*"""""*<>*****<>""""""*"")
Bayan sati shidda da zuwan su mom yola dad ya kira dady,bayan sun gaisa dad yace babana, ranar juma'a d'aurin aurensu sadiq kai yaushe zaka wuce ne??
Dad nasani amma gashi ranar inada wata tiyata dazan yi karfe 6:am amma ina gamawa zan biyo jirgi,karfe 8:am zan fito inssa ALLAH, nama sanar dasu Sadiq d'in,
"To ai shikenan hakamma yayi ALLAH yakaimu"
"Ameen dad"
Dad yamik'o masa leda gashi kasa wad'annan kayan dan nasanka kana iya sawo k'ananun kayan naka nafama,
Dady yay dariya ya karb'a had'e dago diya sannan yatafi,
Koda yaje gida wanka yafarayi dan yaji 'yan matan gidan shiru,da alama barci sukeyi kokuma yau shaid'ancin baya kansu ne oho,ledan da dad yabashi yad'akko yaduba farar shaddace riga da wando da babbar riga, tasha aikin surfani green sai hula itama green takalmi green,yay murmushi dad d'ina kenan wannan kaya haka saikace nine angon,yad'aukesu yasaka aledan ya kwanta ya huta kafin 'yan dambennan su fara😃😃😃😃
Su mom sun wuce tun ranar laraba itada 'yan biyu,dad kuma ranar alhamis da yamma yabi jirgi,
Dady kam sairanar juma'a yabi ✈ safe, karfe 10: am jirginsu ya sauka ayola, sadiq da jafar sukazo tar barsa,suka run gume juna cikin tsananin farin ciki,dady yace brothers kunyi nisan kiwo saidai awaya📱, ina safwan shi shine baizo tarba taba, yace abaka hakuri ana k'arasa masa wani aikine agidansa, dady yay dariya kaga anguna kunsha k'amshi, sadiq da jafar suka kalli juna suka tuntsire da dariya, sadiq yace zandai sha zuwa jibi insha ALLAH nida wannan d'an iskan yafad'a yana kaima jafar duka,jafar ya kauce yana dariya, dady yace kai tsaya waida gaske kakeyi harda jafar toko shi za abama munneera ne,
Sadiq yace a'a Ni'ima ce tasa shi,lallai brother ka more to ita wannan 'yar yarin yar inbanda abin baffah miye nayi mata aure yanzu??
"Sasiq yace wanda aka aura mawa yana buk'atar irintane shiyasa"
Amma in banda abinka ai auren yara yafi dad'i zaka more sosai,
Dady ya tab'e baki hakama mom tace nidai har yau ban gano jindad'in dakuke fad'aba dan ni gani nakeyi duk halin matan d'ayane"
Jafar yace oh namanta ina matanka??
"Dady ya kaimasa duka kaifa d'an iakane jafar ana maganar arzik'i kana sakoma mutane ta tsiya ni wlh ko maganar yarannan banason ayimini.........
🌺billy🌺
{💝Mrs A salam💝}
[1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷KO BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim📝📝
13 «*****» sun zube afalo suna hirarsu,sallamar safwan ta katsesu yafad'a tsakiyarsu yana ihun murnar ganin dady, yace brother saukar yaushe??
"Dady yace d'an iska dakana ina akaje kwasoni" kaidai bari wlh naje gidanane natsaya akan masu aiki su k'arashe fentin katanga acansu jafar suka baroni,
Ya kalli agogo sannan ya kallesu ALLAH canake zan tarar kun shirya? ku kalli agogofa shad'aya saura.
Sadiq yace to sarkin zumud'i amma dai kabari ko sha biyu tayi tunda d'aurin auren sai an sakko masallaci,
Jafar yace bar sarkin sauri anyama Safwan zaka d'agama hafsat k'afa har agama shagalin bikinnan?? Safwan ya hararesa uban mi kamaidani bunsuru ko mi??
Gaba d'aya sukasa dariya,cikin dariya dady yace aikaine Safwan zumud'ika yayi yawa wlh, amma banga laifinkaba, tunda auren soyayya zakayi, amma karkuce nadameku naga angon hafsa,naga na zainab,naga na Ni'ima amma banga na munneerah ba, sadiq yace karka damu zaka gansa mikakeci nabaka na fallow dawn,
Safwan yace bar gay d'innan sadiq k'ila soyake abashi.
"Dady ya rankwashi kan Safwan wlh yaronnan ka rainani kodan kaga yau za'a d'aura maka aurene.
"Safwan ya d'auki filo yana dukan dady dashi suna dariya.
"Sadiq yashigo hannunsa rike da kofin shayi☕ yana fad'in ALLAH yashirya ku, kudai nalura har yau bakusan kun girmaba.
Dady yatashi yana dariya kai nima yunwar nan nakeji wlh,na fito gida ko break banyiba.
Jafar yace kai habadai kaida kake da mata har biyu?
Gaba d'aya sukasa dariya,banda dady dayay musu banza........
🌺billy🌺
{💝Msr A salam}
[1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim📝📝
14 «******»haka sukaita hirarsu da dariya dan sun saba dajuna,tare sukai karatu a America sudukan su,akwai shakuwa mai karfi atsakanin su gasu 'yan uwan juna,
Kafe 12:16 pm suka gama shirinsu cikin manyan kaya farare sunyi kyau sosai,sadiq ya kalli dady kai mutumina kafa had'u,kaganka kamar ango wallahi,
Dady dake taje sumarsa yace kaidai bari wannan duk aikin dad ne,wai dankar nasaka k'ananun kaya yad'inka mini wad'annan,nima dai abin yabani dariya,zansa ne kawai dan karyace banji maganarsaba.
"Jafar yashigo yana d'aura agogo⌚,kai malamai dan ALLAH kuyi sauri,guri yakure d'aya saura kar mu makara sallah,kunsan abba kuma yace ba African tame"
Cikin han zari kowa ya gama abinda yakeyi suka shirya tsaf,
Masallaci suka nufa, bayan an idar da SALLAH suka nufi wajan d'aurin auren,gaba d'aya akofar gidan abban su sadiq za a d'aura tunda shine babba,
Basuda tarkacen abokai,su hud'unnan sune abokan juna saidai abokan aiki da wad'anda ake gaisuwar mutinci, daku ma dangi sa'anninsu, d'aurin auren yatara manyan mutanan k'asarnan, dan alhaji el~mansur sanannen mutumne hakama abban sadiq,
An fara d'aura auren Safwan Ahmad Abdul~Aziz & Hafsat Muh'd Abdul~Aziz,sai Sadiq Muh'd Abdul'~Aziz & Zainab Suraj Abdul~Aziz,sai Jafar Sulaiman Abdul~AZiz. & Ni'ima Muh'd Abdul~Aziz,kamar daga sama yaji ance an d'aura auren Abdul~Aziz EL~Mansur Adam & Munneera Muh'd Abdul~Aziz, dasauri ya kalli su jafar suka d'aga masa hannu alamar jinjina 👍🏻👍🏻👍🏻.
Shikam yay galala 😧kamar soko yana kallonsu, shikuma aka d'aurama aure, bayan gana gidan can sun gagaresa, kuma arasa da wadda za'a had'ashi sai wannan 'yar shilar yarinyar💃🏼, kai shikam yaga takansa, AUREN K'ADDARA ko BIYAYYA shikam baisan mizai kira aurarrakin nasaba,
Da sauri yajuyo danjin antab'ashi wasu abokan sune suke masa murna,haka ya daure ya amsawa cikin dariyar yak'e.
Su Sadiq suka k'araso suna dariya, run gumeshi sukayi suna fad'in brother muna tayaka murna,shidai dady bin kowa yake da kallo😳😳.......
🌺billy🌺
{💝Mrs Abdus'salam💝}
🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷Ko BIYAYYA🌷
09093044460
Na billkisa ibrahim📝📝
15 «******» bayan mutane sun ragu sai dangi daketa kai kawo, su dady suna zaune akofar gidan,abban sadiq, dady ya kalli abokan nasa wai dan ALLAH dama kunsan da wannan shirin kuka b'oye mini??
""Sadiq yay murmushi muma bamu saniba sai yanzu' koba hakaba 'yan uwa yafad'a yana kallonsu safwan"
Kafin suyi magana wayar dady tafara kuka alamar kira, yafara lalubota a cikin aljihu, ya d'aga batare da yayi maganaba,
Dad yace babana kuna ina?
"Cikin dauriya dady yace muna kofar gidan baffa"
To ka kira 'yan uwannaka kushigo cikin gidan muna falon baffan naku, kuzo ku gaisa da bak'i.
To kawai yace, sannan ya kalli 'yan uwan nasa daketa baza babbar riga bakinsu yak'i rufuwa dan farin ciki, yace kunji muje ciki ana kiranmu afalon baffa.
"Jafar yace kai acikin wad'annan taron matan to ta ina zamubi, to mikuma yafaru cewar sadiq??
"Wai zamu gaisa da bak'ine" safwan yace to kumuje danni wlh nagaji da wannan babbar rigar,nak'agara nacireta nahuta.
***************
Haka suka kutsa kai cinkin gidan dake cike da mata,suka rink'a gaisar da mutane ana musu murna da fatan alkairi,
Sun isa palon cike yake da abokansu dad, nan suka shiga gaisuwa cikin girmamawa, wani abokin su abbah yace masha ALLAHU kaga yara kamar 'yan hud'u gasunan girmansu d'aya kamarsu d'aya, akayi dariya,sannan akaimusu addu'oi nazan lafiya da d'orewar auren nasu, abokan su dad sunyi muau alkairi mai yawa sukaiyi godiya suka fito.........
🌺billy🌺
{🍇Mrs Abdus'salam}
[1/14, 4:10 PM] mrs bilkisu: 🌳AUREN K'ADDARA🌳
🌷Ko BIYAYYA🌷
09093044360
Na billkisa ibrahim
16 «*****» sun fito zasu tafi saiga mom ta kallesu tana dariya, yarana kunga yanda kuka yi kyau kuwa,suma dariyar sukeyi banda dady daya tsurama mom idanu, mom tace a'a babana ya haka ai yau ranar murnace da farin ciki ba ranar fushiba,
Safwan yace ki kyalesa mom dan ya gankine, amma d'azu da akace an d'aura auren bakiga tsallen da yayiba, gaba d'aya suka tun tsure da dariya, dady yakaima safwan duka, safwan ya kauce yana dariya, mom tace to kuyi k'ok'ari kushiga babban falo ku gaida iyayenku kunjiko.
"Sukace to"
"Mom tawuce tana dariya dan tasan d'an nata yau yana cikin wani yanayi"
"Sun shiga kamar yanda mom tace suka gaishe da iyaye da yayye"
Bayan sun fito jafar yace kai nifa wlh amaryata nake son gani, Sadiq yace ai duk tafiyar d'ayace muma sumuke son gani, to aina zamu gansu kodan ma muyi hotuna ce war safwan,
Amma dady yiyai kamar ma baisan abinda sukeyiba, jafar ya tab'ashi kaifa dady banji ka amsaba, harara yasakar masa kaga malam idan zaka kabar tsayani inkuma kaje kabar tunawa dani, nidaga nanma sai kano dan yau zan koma.
"Cikin mamaki suka kallesa😳😨😦,
"Sadiq yace tafiya fa kace??
"Ashe kaji abinda nace kake kuma tan bayata"
Safwan ya dafa kafad'arsa kaga d'an uwa