Showing 21001 words to 24000 words out of 26460 words

Chapter 8 - ZURFIN CIKI book 1 Complete by halima Abdullahi K Mashi .pdf

gaskiya d ubana ba. Bishira ta taso tana
cewa Sai na wa? Ummi ta ce, Oho,amma ba
nawa ba. Za ta kai mata duka ta goce ta ajiye
mata kayan miyan ta ce " Gashi sai kiyi, kila ma
baki iya girki ba ne. Taje ta fadawa umma, Umma
ta ce "Ke ummi karya ki ke daga zuwa zata hauki
d zagi sai ka ce Mahaukacciya? To kije ki fada
wa Abban in ya so sai kuje tare ya fada mata
amma fa kada ki ce masa ta zage ki, ki ce masa
dai yazo ya fada mata zaki tayata. Ummi ko kyn
mkrnt ba ta cire ba ta nufi gurinshi,yana tsaka
dinki taje,Ummi sai ce masa tayi ta ce ba zam
mata girki d tukunya ba. Ya ce Muje gidn ganin
nan. "a kofar gida ta zauna tana jiranshi, sai d y
shiga sannan ta bishi. Tana tsaye tsakar gida
tana jin rigimar d suke yi.Bishira ta dage ita fa
babu mai yi mata girki d kayan aiki, shi kuma ya
ce tunda ba a koya miki girki ba a gidnku dole ne
in sa kanwata ta mini. Ta ce ya turo Fati
mana,wannan maran kunyar yarinyar mata
tarbiyya ba za ta zo mata gida ta zage ta ba.
Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan mara
tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya

daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi
cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Shi kuma zai je
ya fada ma umma, dn yana son d dunkunan wata
amarya d yake son karasawa ummi ta zun6uri
baki bayan ta amshi kudin ta wuce tana yankun-
kunai, ya ce "Ke!" ta waigo "Zo nan . ta dawo, Ya
kama mata kunne, Kin san kwana 2 bn ta6a
lafiyarki ba ko?to kiyi abn d yau zaki gwammace

ba ki zo duniya ba. ya rankwashe mata kai,
Sannan ta wuce tayi ce fanan ta nufi gidn Matar
gidn tana zaune d kayan mkrnt a jikinta,,Ummi ta
mata Sannu harara ta zuba ma Ummi, Ummi ko
ta rama,sannan ta ce "Mijinki ya ce in zo in yi
mashi sakwara d miya. "Bishira ta ce, To sai ki
koma gidn ubnki ki dauko tukunya d murhu b dai
nawa ba, Ummi ta ce, To ni dai gaskiya d ubana
ba. Bishira ta taso tana cewa Sai na wa? Ummi
ta ce, Oho,amma ba nawa ba. Za ta kai mata
duka ta goce ta ajiye mata kayan miyan ta ce "
Gashi sai kiyi, kila ma baki iya girki ba ne. Taje
ta fadawa umma, Umma ta ce "Ke ummi karya ki
ke daga zuwa zata hauki d zagi sai ka ce
Mahaukacciya? To kije ki fada wa Abban in ya so
sai kuje tare ya fada mata amma fa kada ki ce
masa ta zage ki, ki ce masa dai yazo ya fada
mata zaki tayata. Ummi ko kyn mkrnt ba ta cire
ba ta nufi gurinshi,yana tsaka dinki taje,Ummi sai
ce masa tayi ta ce ba zam mata girki d tukunya
ba. Ya ce Muje gidn ganin nan. "a kofar gida ta
zauna tana jiranshi, sai d y shiga sannan ta bishi.
Tana tsaye tsakar gida tana jin rigimar d suke
yi.Bishira ta dage ita fa babu mai yi mata girki d
kayan aiki, shi kuma ya ce tunda ba a koya miki
girki ba a gidnku dole ne in sa kanwata ta mini.
Ta ce ya turo Fati mana,wannan maran kunyar
yarinyar mata tarbiyya ba za ta zo mata gida ta
zage ta ba. Ran Abba ya 6aci, ya ce Ga ki nan
mara tarbiya,ina fada kina fada ina matsayin
mijinki.,Ummi tafi ki tarbiyya domin uwar d ta
bata tarbiyya ita ta bani har ki ka amince ki ka
aure Ni. Ta ce, Ta baka tarbiyya ko ta asirceka?
Ta mallake ka har baka ganin Mahaifiyarka d
gashi sai ita. Zancen ya soki Abba sosai Har ya
daga hannu zai mareta sai kuma ya fasa,ya juya
ya fita. Fatanshi Allah ya sa ummi bata ji ba,dn
yasan tsaf sai ta fada ma Umma. Tana zaune
gefen rijiya ya nufo ta,Ummi ina kayan Miyan?
tana nuna masa su tare d cewa 'Gasu ya
ce,Dauki ki kai ma ummana. Har ta kai bakin kofa
ya sake cewa "Ummi!"ta tsaya ya zo ya kalleta
Ummi kin ji me Bishira ta ce? Ummi ta dube shi

cikin ido,,sannan ta kalli hanyar fita. Naji duk
abnda ku ka ce,Ya lumshe ido "Ummi dn Allah ka
da ki fad ma Umma. Ta tsura mashi ido,bata
ta6a jin Abba ya yi mata magana cikin tattausar
murya ba sai yau tunda ta taso. Ta ce, "To." Ta
juya, yasa ke cewa Ummi. a waiwayo Don Allah
kin ji? kai kurum ta daga sannan ta fita Tafe take
tana Mmkn me yasa Abba baya son Umma taji
zagin da Matarshi tayi Mata? Hakika d taso
Sanar da Umma amma yanda ya yi 'yar Murya
yana rokonta sai t jure,koda taje gida bata sanar
d Umma ba. Cewa tayi kawai ya ce a ma barshi
sai dai cikin ranta ta tsani Matar Yaya Abba fiye
d tsanar d ta yi wa Abba. Shi kuwa Abba duk
wata hulda tsakaninnshi d matarshi ya dakatar d
ita,saboda yana son nuna mata matsayin umma a
gurinshi. In ya fita tn Asubahi bacce ke kawo shi
gidan,wanka ma cn gdn Umma yake yi sai ya ce
mata Bishira tana mkrnt. A cikin rana t 3 hnklnta
y gama tashi,taje t fadawa umman Bashir,ta aiko
yaje tayi ta fadan gami d zazzagnshi,ya bata hkr
y fita. Amma sam Bishira, bai canza mata ba. Sai
ma sabon salon d ya dauko na yn kaura daga
falon zuwa dayan dakin d babu kowa,dk kayn
sawanshi y tattara y koma can. Abba yana d zcy
g taurin kai,Umman Bashir ta ce,"Yanzun in kin
samu saukinshi to uwar goyonshi ki ka fada
mawa, km gwada ki gani za ki gane ta fini a
gurinsa. Sannan ki g aikin asiri. . Bishira t nufi
gurin umma t same t zaune tana yankan ku6ewar
miya. tun d a ka kawo ta yau ne rana ta farko d
ta zo. Umma ta ce, "A'a Maraba d Bshra. shigo
koda yake je ki gaida tsohuwa. Taje suks
gaisa,Tsohuwa ta ce Ke dai wannan yarinyar
kirkinki d sauki,a ce tunda ki ka zo unguwar nan
baki ta6a zuwa kin gaida iyayensa ba? Umma t
jiyo 6aram6aramar d Tsohuwa ke yi,d sauri tazo
ta ce Tsohuwa b laifinta ba ne, laifin Abba ne. Ba
sai ya kawo ta ba za tazo? Jin haka Bishira ta
samu bakin magana,wlh Tsohuwa laifinsa ne nayi
in zo ya ki,yanzun hk kararsa na kawo. in y fita
tn Asubahi sai dare bana sanin shigowarshi.
Yanzun ni tn jiya ma bn sa shi a idona ba,Umma

ta ce Shi Abban ne ke hk? Ta ce IIlahi kuwa, ni
bana son in je gidanmu in kai karanshi ne amma
shi baya gani,yanzun fa ya tattare y koma dakin
nan d ba kowa. Ran Umma ya 6aci, a irin
tarbiyyar da ta yi wa Abba bata zaci zai
wulaqanta mace ba, . Ummi tana shigowa daga
Islamiyya ta ce,maza d sauri shagon yayanki kira
mn shi. kan keke ta same shi yana t dinki, t shiga
d sallama,sauran yaran shagon ma suna t
dinki,ta ce yaya Abba Umma ta ce kazo yanzu.
Ya dube ta me ya faru?Ta girgiza kai,bn sani ba,
ta dai ce kazo. Take ya mike,ita km t fice d gudu.
A ranshi ya ce ko yaushi Ummi zata yi hnkl t
dinga tafiya irin t mata? Yana shiga gidn umma t
rufe shi d fada,ba tare d tambaye shi dalilin shi
na yi wa matarshi abn d yake mata ba. Ta
ce,"Maza gata nan dakin Tsohuwa kaje ku koma
gida ka bata hkr. kanshi na kasa bai ce kala ba
ya nufi dakin Tsohuwa. Ya dube ta Tashi muje.
Har daki suka shiga ya dube ta kiyi hkr. Ta ce, To
nima kayi hkr. Ya ce kin ga matar d ki ke zagi ta
baki gaskiya alhalin danta nake fushi. Ya ce ki
kula kici albarkacinta karki sake ki km fadin wata
mummunar magana a kanta,km hucewar da nayi
da hkrn d na baki kada ki zata dn kin isa
ne,umurninta na cika,ta ce to na daina. . Da dare
gidn Umma ya je ya bata hkrn dn yaga ta dau
zafi, ya ce, "Umma yarinyar nan bata kyautawa,
abn d take min ni d har zan kai wa yarta kara na
gaji. Umma ta ce, kada ka soma,kayi t hkr in
girkin ne matsalarku tunda bata son tazo ta koya
kai ai ka iya,sai ka ware lkc ka zauna ka dinga
koya mata kasa tayi kana kallo har ta iya. Ya ce
To, amma kin huce kin daina haushina,? Umma
ta ce , sam ban jin haushinka Abba raina yana
6aci ne in ji an ce ga laifinka, ya ce to na gode
ummata. Shawarar Ummanshi ya dauka,ranar
farko ya ce ta dora farar shinka fa sai da ya koya
mata yadda zata dafata kashi-kashi,harkala 4.
Sannan ya ce,tayi jajjage tayi tana wai-wai ita
duk ta gaji. Yana gefe zaune d wayarshi yana ta
Game sai d yasa ta tayi miyar komai yana nuna
mata yadda zata yi. Sai gashi kafin wani lkc

Bishira ta iya girki, gurin tuwo ne a ka danfi
samun matsala,sukai kwana 4 suna yi yana
gudaji. . Yanzu sun samu jituwa dk d dai abncin
ma ba ya samunshi kn lkc sai dai kuma fannin
tsafta.Duk da yakan zage ya gyara gidn d shara
kullum in ya dawo Masallaci ya wanke bayi
fes,cikin dakunan a nan matsalar take, sannan
jikinta ma bata son gyara shi. Cikin haka ta kamu
d laulayin ciki sun je asibti sun samu magunguna
dk d hk amai ko ruwa tasha sai y dawo, dk hnkln
Abba ya tashi y kira wayar Anti ya sanar d ita.
Da dare tazo dubata ita d mijinta suka zo,sun
same su Abba yana bata tea,ganin Anty,Bishira ta
soma kuka wai ita zata bi Anty. Anty ta ce A"a ki
zauna ga mijinki na kula d ke, ni dai bana zama
in kin je gidana ba zai miki dadi ba. Sunyi Murna
d Abba ya fada musu ciki ne, take Anty ta kira
Mahaifiyarsu ta fada mata. "Tabdi!" in ji hjy. tun
yanzun? To Allah ya raba lfy. Anty ta ce to sai
anjima,dn jin yadda hjyr bata yi murna d cikin ba,
km bata so Abba ya gane. Ta dubi Bishira, Momy
ta ce a gaisheki d jiki, Bishira ta ce ba za ta zo
ba?Rannan d muka yi waya d Anty Aisha ta ce
min ita ko Momy taje / ZURFIN CIKI book 1 part 8
ZURFIN CIKI book 1 part 8
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:01
Ni kuma sai naga ta min qanqanta. Ummi ta ce,
ahj kaima ka sai mota ne mu dinga shiga? ya ce,
to xan siya mamana, ki dunga min addu'a kinji?
umma ta ce, nayi murna abbana, ya yi abin
hawa. bari in je masa albishir. tsohuwa ta taba
baki, sannan ta ce, kullum burinku da tattalinku
na ne sunan mlm ne, ita takwara kun maida ta
baya. umma ta ce, sai na dawo. ta fice, dan
tasan tsohuwa da mita. abba yayi murna samun
abin hawa, domin da dan nisa in da ya ke xuwa,
waton makarantarsu ummi, in ya shirya ya kanxo
gidansu ummanshi ya dauki ummi su tafi. jwanci
tashi su ummi an shiga aji uku, lkcn abba ya
gama service din shi, ya amshi certificate. bayan
sun je sun yi faretinsu. dakin umma ya dire, ummi
tunda ya shigo take kallonshi da kayan yan
bautar qasa. ita kam kayan suna birgeta, ya dube

ta kallan fa? ta dauke kanta, sannan ta murguda
baki, umma ta nufi kicin tana dariyar halin ummi
da abba. dama ummin tana kwance kan kujera ne
tana wasa da wayar umma, yace ta ga me kyau
tana ta kallona, ba xa dai ki samu miji mai kyau
kamar ni ba. . Ba ta san lkcn da ta ce, tir, da me
kama da kai gara in mutu banyi aure ba. ya
dubeta da sauri sannan ya dauki hijab din umma
ya jefeta, tare da cewa, mummuna, qaxama gaki
mahaukaciya. wama xai aure ki? sai kn
mahaukaci dan umanki. ta hade rai tana
kallanshi, ya ce daina kallona me kama da
goggon biri, in kuma kika min wata magana in
xane ki. fuu ta tashi ta shige uwar daki. tana jiyo
hiransu da umma, in da yake cewa, naso a ce
ummi tana aji uku ne lkcn da xan bar
makarantantan mu bari tare, saboda sam bata ji.
gashi akwai mlmn da aka samu a makarantan ma
su bata yara, sannan tana da wata qawa da aka
kama da wani malami a bayin makaranta. sai da
taci duka sannan ta rabu da yarinyar. umma ta
daff qirji tare da cewa, na siige su ni suwaiba, to
ko amina ce qawan tata? abba ya ce, ba ita ba
ce. umma ta ce, hu-um, to makarantar boko dai
ba tilas, da yaro ya fada cikin irin wannan
rayuwar gara a bar bokm. abba ya ce, ina ganin
xan nemi koyarwa a makarantan, in naci sa'a an
daukeni to sai ta qarasa har lkcn. . Abba ya ce
Ina ganin zan nemi koyarwa a mkrntr in na ci sa'
an daukeni to sai ta ci gaba hr zuwa lkcn d zata
gama,sai in bar koyarwar. Umma ta ce,To hkn za
a yi. Ummi km daga cikn dk take mgn ita 1,ta ce
Da na shiga 3,ka ci gaba d koyarwa a mkrntrm ko
dai ka ci gaba d hn ni sakewa? In yana aji
numfashi mai karfi ma bana iya yin shi,Allah yasa
kada a dauke ka. Murna kmr me gurin Ummi d
taga an yi bakwai 2 Abba bai zo ba,hk na nufin
ba a dauke shi a mkrntr ba. . Don hk ta ci gaba d
tsula tsiyarta. Kwatam! a sati na 3 sai gashi ya
zo daukarta suje mkrnt,hr kuka sai d ummi tayi
don takaici. Daga dawowarshi km y dora mata
daga in d ya tsaya,d rashin mutunci,hr t soma yi
mishi fatan mutuwa,dn tana ganin matsawar

Abba yana raye baza ta ta6a jin dadin rayuwar
dny ba. Tunda cikin bishira ya samu t daina zuwa
mkrnt, Abba bai matsa mata ba,amma d yaga t
soma dan jin dadi,sai ya ce ta fara zuwa. . Haka
ta ke zuwan yau taje gobe ta ki zuwa ta ce ba a
komai hr lkcn biyn kudi yayi. Duk d tsadar mkrntr
hk Abba ya fige ya biya,daga bisani ma sai ta
daina zuwa, Abba ya kira Anty a waya ya fada
mata Bishira ta ki zuwa mkrnt. Yaya-yayi ta
ki,shi km gsky ta zo tayi mata fada,dn ba ya so
su momy suga laifinshi., Don ko d suka je
gaisuwar surukai sai d ta ce "Kada a katsewa
'yarta krt"Anti ta ce za ta zo. . Ai kuwa ranar d
Anty tazo taga ta kaici gidn Bishira,ko ina
datti,Falon d ta leka dk kura d yanar gizo-gzo.
Cikin dakin baccinsu kuwa ko ina yamutse d
kaya,bngo dk t tofe shi d miyau,sannan g wani
gwangwani madara gefenta ta kusan cika shi d
miyau. Gashin kanta rabi an tsefe shi rabi ba a
tsefe ba.jikinta fari sol tamkar bai ta6a ganin
ruwa ba. Anty t doka salati tare d cewa Bishira
me zan gani hk?Dan ubnki hk ki k dawo? Dubi
gdnk?dubu kanki? A kanki a ka soma ciki?nan t
zauna ta zageta tas, sannan ta taya t suka gyara
gidn suna yi tana fada. Ta ce Hk ki ka ga ina yi a
gidana?Ko sauran jama'a hk suke yi?

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login