Showing 24001 words to 26460 words out of 26460 words
Chapter 9 - ZURFIN CIKI book 1 Complete by halima Abdullahi K Mashi .pdf
Za ki sa a
zagi uwarmu a ce an sangarta ki alhalin aikin
gida dk a na sa ku.Sannan kin ki mkrnt,to ki sani
kanki zaki cuta dn kuwa dk ranar d mijinki y
zama wani abu 'yar boko zaya nema ya tafi d ita
cikin lamuranshi. . Zan km hada ki d momy.byn
sun gyara gidn t sata tayi wanka t dauki kaya
masu kyau t saka. Gwangwanin miyau tasa t tayi
jifa dashi,ta ce ki dinga saka sweet ko goro a
bakinki zanje nan d sati 1 zan dauko momy muzo
tare. kin san dai me zai biyo baya. Abba da ya
shigo gdn byn Isha'i dk d cewa dare ne sai d y
gane an tsaftace gdn,Domin kamshi tare d iskar
da ke kadawa a gdn sun bayyana hk. Dakin ta da
ya yi wa kaura yau kam hr bakin gado,ganin t
cikin kwalliya yasa shi cikin wani yanayi wanda
ya kwana 2 bai shiga ba. Ko abncin bai nema
ba,ya shiga caftar Syy,wnd ita ma dk d tana
laulayi tana ra'ayin hkn,don hk sai suka rankaya.
Kwana 2 ya dan samu sauki kazantar dn tana
tsoron momynsu tazo ta gani,sannan tana zuwa
mkrnt. Amma d momyn tazo tayi mata fada t
tafi,shi kenan sai ta koma gdn jiya,dama
Hausawa sun ce mai hali ba ya fasa Halinsa.
Haka dai hr cikin ya tsufa Umma tasa shi ya sayi
dk wani abu da mai jego da jaririnta za su
bukata. . Ita km ta daka yajin mai jego ta tanadi
sabulun salo zuwa Kwallin da za a sa ma jariri.
Wani dare Abba y kira Umma,Alhj ne y daga nan
y sanr d su bishira bata d lfy,yana ganin haiuwa
ce. Alhj d kns y raka umma hr gidn suka buga
Abba ya bude,suka shiga.Ranar Alhj y yi burin
mota,dmn d yana d mota yanzun sai su tafi
assibiti. Bishira bata d juriya,dn hk sai raki take
yi,tana fadin a kaita assibiti. A daddafe suka kai 4
dare Ahlj ya je ya taso abokinshi suka kaita
assibiti tare d su umma,karfe 8 na safe ta haifi
danta namiji. . Umman Bashir d taji sai ta hau
fadan me ya sa ba a sanr d ita ba?Alhj karami ya
rufeta d fadan cewa,ita wace irin mutum ce? Sam
ita bata son Alkairi ba,sannan ya fita ya yi wa
Alhj babba barka,dg assibti gdnsu iyayenta suka
wuce d ita ba tare d sun nemi shawarar mijinta
ba ko ta iyayenshi. Hjy ce ta bada wannan
umurnin,rai 6ace Abba ya zo gurin umma dn ita
ta baro gurin ne d iyayenta suka iso. Ya
ce,"dama umma umma haka akeyi sai a daukar
wa mu2m mata a tafi da ita ba tare da neman
izini ba?to gaskiya bazan yarda ba." umma ta
ce,"ka kyalesu, Allah ya raya.shi kenan, tafiya da
ita ba laifi bane tunda ita kadai ce a gidan ba mai
kula da ita matsalar dai da basu nemi izininka
ba." ya ce,"sai ka ce ba zamana take ba?
wankan gidan addini ne?dama fa niyyata in kawo
ta nan gidan ki lura da ita." umma ta ce,"to
yanxu dai hakuri kawai zan baka,ka bar
maganar." tayi ta lallashinsa har dai ya
hakura,amma shifa ya dau alwashin sai ya nuna
musu nasa ikon. umma ta hada abubuwan data
tanada suka tafi da makota.bayan sun shiga
gidan aka kai su gefen da maijego take. sun sami
dakin tamkam da jama'a nan dai suka zauna aka
gaisa,sa wani gani-gani ake musu ga talakawa.
umma ta ce,bishira ina ummar taku mu gaisa?sai
da ta yatsin fuska sannan ta kalli
kanwarta"sumayy a kije ki cewa momy ga
baki,koda yake kice mata yan gidan su Abba ne."
Hajiya zainu tana zaune da kawayenta da suka zo
barka, tana labarta musu rashin mutuncin dangin
mijin bishira dashi kanshi mijin. ta ce,"yau
kwananta uku tunda tazo gidan nan bashi ba
danginshi,kuma yanda bishiran take fada mana
laifin masu rikonshi wato wan ubansa da
matarsa. sun mallake yaron sai abinda suka
ce,hajiya nafi ta ce,"ku nuna musu kuskurensu ne
yanzu haka tunda kika ga sun mallake shi kila
shine mai dan samun gunshi suke ci." Hajiya
sabuwa ta ce"shi yasa auran talaka ko tsiya,yar
wajena Amina da tazo min da wani wai sun hadu
a ummara,koda na bincika sai na tarar likita
ne.karamin likita ubanshi dashi ya dogara na ce
ba dani ba." Hajiya zainu ta ce"ai gara shi
wannan fa tela ne." "TELA?" kawayen suka hada
baki, ta ce"au dama ku duk fadan da nayi lokacin
biki baku ji ba? tabi ta nace sai shi gashi nan
yanzun ya wulakanta mu." Ta dube su d
wulanqacin da ya fi Ki haihu kwana 3 tun dg
asibiti miji bai kuma bi ta kanki ba? Hjy Nafi ta
ce in bai zo don kowa ba ma yazo dn dansa.
Zainu ta ce Ina nan ina jira ko shi ko danginshi
domin........ Sumayya ce ta katse su da sallama.
Sannan tace momy wai kizo ga yan gidan su
Abba sun zo. su duka suka mike ita d kawaynta
suka nufi gurin su Umma. Hjy Zainu ta kalli gurin
d su umma suke,sannan ta kalli Bishira,
wadannan sune 'yan gdn Su Abban? Bishira ta ce
Eh ummar tasa ce gata nan. ta nuna umma Hjy
zainu suka kalli juna d kawayenta sannan suka yi
'yar dry wanda hkn ya kashe jikin umman. Tasan
cewa akwai wani tanadi d a ka yi mata. Hjy
Zainu ta ce d kawayenta ku mu zauna,aikin
zaune yafi na tsaye. Suka zauna. Ta kalli umma
Dama ko ina son ganinki,ke ce uwar goyon tasa
ko? ta ci gaba To gsky ba ki yi wa dnki tarbiyya
ba,sbd rashin mutunci a yi maka haihuwa amma
kwana 3 ba zuwa ba aike? Kuma sai yau za ku
kwaso kafa kuzo in 'yarki ce zaki so hk?umma
tayi shirun tana tunani, ta kuma rasa me zata ce
dn tund take ba a ta6a ci mata mutunci ba irin
wannan ba. Amma ita bata iya fada ba,dn hk sai
ta ce, To Hjy a yi hkr, bn san cewa Abba bai zo
ba,Amma zan tsawata mishi,dn kuwa bai kyauta
ba. Sai dai km shi ma bai so yadda a ka dauko
masa mata ba izininshi ba,dn ya same ni d
fushinsa ya ce min shi ba ya son wankan gidan
nan,sannan ba a yi shawara da shi ba a ka taho
d ita nan. kin ga km hkn bai dace ba..........
"Dakata min Hjy zainu ta katse ta Shi ne ya
haifar min 'yar d hr zan tsaya neman izininsa?
shi kuma a wa? Ramatu mokociyarsu ta ce "Miji
km hjy ai ba abn wasa ba ne. hjy nafi ta ce ko?to
ke kinji hjy Zainu tabdi!Tun farko kuskuran naki
ne da ki ka bar 'yarki tayi irin wannan auran na
rainin d tsiya. Umma ta ce d abokan tafiyarta
wadanda ko dan (ba) ba su ce ba, ta ce kuzo
muje"Ta dubi hjyr "Allah ya baku hkr.Hjy zainu ta
ce Ai ban ga gama maganata ba. umma ta ce,To
fadi ina jinki. Hjy zainu ta ce Sako ne zuwa ga
danki ki fada masa ba komai muke nema dg gare
shi ba,abn d ya siya ma na yaron dk mun canza
wasu sdb dk 'yan gida ne. Bukatarmu ya zo ya yi
wa yaronsa huduba,in km ya kai gobe za mu yi
masa d kanmu. umma ta ce Abba ya yi wa dansa
huduba,tn lkcn d a ka haife shi. Hjy Zainu ta
ce,To ai bai yi shawara d uwar yaron ba,ko d ya
ke ga ki dawa zaiyi shawara? Uwar d ta haife shi
ma bata zama komai ba, a dai ji tsoron Allah.
umma jiki ba karfi ta fito. Su Ramatu suka biyo
ta hr kuka sai d umma tayi dn takaici. koda taje
gida sam bata fada ma kowa komai ba,illa dai dk
wanda ke gidn yasan yau umma tana cikin 6acin
rai. Hatta ummi da bata d kn gado sai d tayi ta
tambayrta,umma baki d lfy ne?ta ce Eh,kaine ke
ciwo. Da ta zauna sai ta shiga tunani so take
lallai sai ta gane aibnta,ko kasawarta akn Abba.
Ta kasa fahimtar mallakr d a ke fadin tayi wa
Abba. Tana ganin nuna tsanarta ga Abba shi ne
mafitarta. Abba ne ya katse mata tunani d cewa
Ummana ina t zuwa ba kya nan. Ta dube shi g
mmknta ba ta iya bayya tsanarta g Abban,
maimakon hk ma sai ta samu kanta da cewa
Naje ganin jariri ne. Ya shiga ya zauna kusa d ita
t dube shi Yanzu Abba dm bn isa in fada maka
mgn ka ji ba?Dama kin zuwa kayi ka duba
matarka da danka? Ya shafa kai,Umma anjima d
dare zamu da su Ahmad ni haushi sukai bani. Ta
ce to ka tabbata yau din kaje,Sannan ko sun
nuna ma fushinsu naka kawai ka ba su hkr,Ya ce
to umma ta ce Na sanka d zcy ne. Ya ce to zan
kiyaye Umma. Ya kuma dabn ta ummata yau na
ganki a yanayi mara dadin gani. ta dube shi kaina
ke ciwo Abba na kuma sha magani. Da gaske
ciwo kanta ya dinga yi dn damuwa. Yace Allah y
kara sauki. Ya fita. Da Ahmad d Muktar suka
je,sun ci sa'a Alhjn yana gari. suka shiga suka
gaishe shi suka kuma yi wa juna barka. Sam ba
ruwanshi da matsala,Suka shiga ciki tare d
Sumyya,sn samu Aisha ta zo ita d mijinta.
Bishira km hade rai tayi lkcn d taga su Abba? Su
Muktar suka dauki jariri,sannan suka gaida mai
jego. ta amsa tana musu wani kallon daga ina?
Aisha ce taje ta sanar d uwar tasu. Nan ko ta
shigo ta samu su Abba d abokanshi. Ta shiga
zazzaga mishi masi fa,wai sai yau yaga damar
zuwa?Ai ta samu lbrn yadda yake wulaqanta
mata yarinya. ta ce km a bakin mahaifiyarka naji
kaji tsoron Allah ka talike a gurin uwar goyonka
sai yadda ta ce. to 'yata tafi karfinta. Abba sam
ba zai juri ji ba,dn hk ya mike ya fita. tana ta
cewa saurare ni ko waiwayowa bai yi ba. Su
Muktar dai suna ciki suna bata hkr ya kira wayar
Ahamad ya ce zan tafi in ba za ku fito ba. Ya
kashe ba tare d jiran asmar Ahmad din ba, hk
suka fito. Muktar ya ce Tabdi! lallai matar
gidannan bata d mutunci.Ahamd ya ce ka fada
ma mai gidan Mana. Abba ya ce Ni sai ma in
sakar Musu 'yarsu "Kul in ji Muktar, Kada kayi hk
Ahmad ya ce, Ashe hr umma suka yi wa rashin
mutunci dazu? Abba ya ce Ummata?Muktar ya ce
Eh, bayn fitarka take fada,Abba ya yi shiru dn
takaici. Gidanshi ya wuce,gado ya hau ya
kwanta. . Tabbas sun ci zarafin ummarshi,dn ya
ganta cikin yanayin da bai ta6a ganinta aciki ba.
Ko me dame suka fada mata?Umma bata
cancanci cin zarafi ba.Ranshi ya kai makura
gurin 6aci,ya rufe gidn ya nufi gdn su Umma.
Lkcn d ya shiga umma ta nufi dakin
Alhj,Sallamarshi ce ta tsaida ita,ya shiga dakinta
ta dawo ta shiga. Tana cewa Abba hr ka dawo
daga gurin ma su jegon?bai amsa ba,kanshi na
kasa,dmn sai ya samu kansa da jin kunyarta
sakamakon abn d aka mata sbd shi. Ta ce lfy
Abbana?Ya dube ta,maimakon amsa sai ya ce
umma me suka ce miki dazun d ki ka je gidn?
Tayi dn yaki ita a dole Murmushi , Na me Abba?
ya ce mamn bishira ta ce taci miki mutunci ko?
Umma tayi 'yar dry,sannan ta ce ko daya ta dai
fada maka hk ne dn kaji haushi. Ta ciga ba d
cewa,Abba dn Allah ka bi sannu hr t dawo...... Ya
ce umma na san sunci miki zarafi sosai "ZURFIN
CIKI' ne da ke umma shi yasa ki ka shanye,
amma yanayinki dazn y nuna.Umma b zan zauna
d matar d baya san darajarki, dk kuwa yadda na
kai sonta,ina ga zamanmu ba zai yiwa d bishira
ba. Umma ta ce "Kai! Kai!! kul na sake ji zanyi
fushi d kai me tsanani Abba,dk hakkinsu d ke
kanka matarka d danka ta ka sauke su,kuma
koyaushe kaje ka gansu, ba km na son su Alhj
suji wannan zancan. Ya ce yanzun hk zan zauna
umma cikin 6acin rai? Tunda na auri matar nan
bn huta ba,kema baki daina shan zagi ba? umma
ta matso kusa da shi ta dafa kafadarshi. Abbana
ka sani cewa ba a toru ka dny dn k huta ba,nawa
ganin duk wanda a ka haifa daga ran d ya diro
dny y gama hutu komai jin dadinsa,komai
kudinsa,ko mulki. Hutu daya ne in ka mutu ka
sadu d rahamar Allah,ita kuwa Rahama bata
samuwa g wanda bai bi Allah d manzo ba. Bn
Allah kuwa shine kada ka bata masa,kabi dukkan
abn d Manzonsa ya yi umurni,Sannan ka hanu
daga abn d ya yi hani. Aure bautar Allah ne Kum
sai kayi hkr sannan za ka yi bauta d kyau. hk dai
umma tayi ta wa Abba nasiha hr zcyrsa t sauka,
sannan sukayi Sallama. Washe gari misalin karfe
2,Abba ya dawo gida dg mkrnt d yake koyarwa,
dn suna ta shirye-shiryn jarabawa (J.S.C.E.) Su
ummi ne za su zana,wnk y fito sai ga wayr Alhj
ta shigo.Y daga cikin girmamawa. Bayn sun gaisa
Alhj ya ce Abbana kana ina ne? Ya ce ina nan
gida.Alhj ya ce kaje gidanmu ka amshi mukallin
dakina ka shiga kasa mukallika bude dirowar nan
tawa,zaka g wadansu ta kardu irin littafin nan na
rubutu. kabi a hnkl za ka g wani a samnshi an
rubuta Alhj Sale Jigawa,d ajami ne rubutun,maza
ka kawo min. Abba ya ce to.,Yana cikin duba
littattafan sai ya ga wani an rubuta wasiyya,dk
littattafan d ajami Alhj yake rubutu, Abba ya dauki
littafi ya bude shafin farko an rubuta........ Babi
Na Daya "Ni Alhj Sulaiman, nayi kudirin ko bayan
raina 'yata Habiba (ummi) zan aurar d ita ga dan
Idrisu(Abba). Da sauri Abba ya rufe littafin
gabnshi yana wata muguwar faduwa,ya sake
budewa ya kalli kwanan wata. Alhj yayi rubutun
ne ranar d a ka haifi ummi,Ya yi sauri ya maida
komai ya dauki wnd aka aiko shu yana zufa ya
kalle dakin ya maida wa umma makullin ya fita
da sauri Ya buga mashin can ya hango ummi
suna dambe da wani yaro an raba su ta tirje
kafafunta ba ko takalmi, mayafinta taci damara
da shi. Ya ce "Ke! tn dg nesa ta jiyo muryar
Abba,ya yi mata dakuwa ta kwashi takalmanta a
hannu ta yanka d gudu. Yabi ta da kallo hr ta
shige gida ya lumshe ido tare d fadin "Innalillahi
wa'inna ilaihin raji'un."Me ma ya kai shi bude
littafin wasiyyar Alhj Babba, Duk garin kano akwai
mutumin d ya tsana irin Ummi?? To fa! ku
biyomu a littafi na biyu