Showing 39001 words to 42000 words out of 56324 words

Chapter 14 - USTAZIYA KO YAR DUNIYA BY AUNTY MAMIE.doc

nufin wannan kwalliyar fa gskia kinmun kyau dole inbada tukuicin yauda daddare nasan yanzu kingama ai, gyara maganarsa yayi ganin tabargazar dayayi cikin borin kunya ya rungume leemah inda sai a lokacin tadan Saki Ranta, karka damu Angona yau zan shayar dakai mamaki insha Allah, 'Zama yayi matarso taje kawo mishi abunda zaici Aisha kuwa da gayya taita girgiza girgizan jiki inda harwani mika takeyi, wasssshhhhh tareda bankarewa tana lashe lips dinta salati leemah tasaki ganin yanda AK ke zillo dukda yana zaune akan kujera sai gyare gyaren Zama yakeyi kafun kace kwabo, hankalin maza yatashi??C0??C0........???j???jAisha na lura da hakan tasaki shewa harda guntun dariya dama abunda takeso kenan bukata ya biya a cikin ruwan sanyi zata gasasu shida matarso din tashi.






*Mrs Saddiq Rumah???b???_*


??Z烙?_??Z烙?_??Z烙?_
*Ustaziya ko Yar'duniya???W0???_%??]?j??W0???_%??]?j??W0???_%??]?j*



*Written by Anty Mamie*


Masu San shiga group Dina kuyi hakuri nabude groups yafi a kirga akan novel dinnan wlh kozan bude group 20 ne saiya cika kamar yanda kuke cewa and bazan iya kulada su gaba daya ba, zaku samu novel Dina a'kowani group insha Allah nasan duk inda fans Dina suke novel Dina nanan. Afuwan???j???_ana tare??B惙?_




*Dedicated to sister Husnah*



32



Dakinta ta nufa kai tsaye inda leemah taita tsine mata da zage zage shikuwa gogan lallabawa yayi tareda shigewa daki cikin kunya da takaicin muguntar Aisha, dama haka take yaushe Aisha tazama Mara kunya haka?


Text neya shigo wayarsa bayan sallar magrib bakuwar number ce.

*Hausawa sukace abun rabo ne Auran mace da ciki, Congratulations ina tayaka murnar rainon cikin wani tareda Auran wacce aka Riga aka gama sudewa, a fuska dai gaka mai ilimi Allah yasa yanda fuskarka ta nuna haka brain dinka ke Aiki, duk kwaskwarimar tsohuwar mota dole a'gane tsohuwa ce, Angon Leemah dakin hutu, hahahaa Ustaziya diyar Malam.*
*Karka damu da sanin ko wanene ni zan kawo maka kaina da kaina domin amsar abunda yake nawane Wanda ke Rayuwa a gidanka.*


Tunda aka turo masa da text dinnan yake cikin tashin hankali tareda nazarin duk wani harafin da aka rubuta a text din kanshi gaba daya ya kulle, hakanan yabar Abun a Ranshi tareda Alkawarin dole ya warware ma zuciyarsa zargin data fara zuwa anjima insha Allah.


*A'gurguje.*



Misalin karfe goman Dare Amarya anci wanka da kwalliya har'an gaji like nan manne chan hayaki da turare kuwa ba'a magana banda maganin dataita Kara bankama kanta overdose saiwani rawankai akeyi ta barayin AK kuwa shima ba'a barshi a baya ba a matse yake inda yayi shirin shi cikin kayan bcci wannan karan shiya gayyaceta dakin shi inda misalin karfe sha'daya na Dare yakashe komai na gidan baibi ko takan Aisha ba tun haduwar da sukayi da rana daki ya shiga tareda kashe musu wutan dakin inda ya kunna musu na bcci Mara haske sosai, jawota yayi jikinshi ya shiga sarrafata duk yanda leemah taso daurewa kasawa tayi a matse take matuka hakan yasa takasa boye zalamar ta yayinda ta Amsa gaba daya ragamar wasan take gudanarwa sarrafashi takeyi cikin kwarewa sai nishi take Wanda yake nuna Alamar ta shirya inda kirjin AK keta bugawa nan yafara zargin wani Abu tareda tsoran text dinda akai masa daxu dukda yanajin dadin yanayin data saka shi amma ta tsorata shi harga Allah yanada Sani akan ilimin halittar mace tun daga ranarda yakama Aisha dasu Virus yashiga binciken ilimin sanin dabi'un mace da yanda rayuwarta yake kullum cikin research yakeyi biye mata yakeyi inda har akazo Gangara leemah fa ido ya rufe sha'awa takeji ba kadan ba, yana shiga yaji wajen a'dan tsuke ciki kuwa zuruf ya wuce babu gargada babu signal bare wani kwana bawani shamaki direct ya zarce, waje a'tsuke amma dukda haka jikewar datayi yakara Sa wurin sakewa ciki zuwa direct ya zarce babu jijiyar datai gardamar hanashi wucewa, salati yafara yi inda yacedai bari yakara gwadawa kodai ba daidai yasa ba dukda baisan mace a zahiri ba amma Wawa aiba mahaukaci bane shakara talatin da biyar yawuce a raina masa hankali yanada ilimin yine kawai baiyi ba, Kara turawa yayi Yaji fa tabbas a bude cikin yake leemah kuwa Kara Rungumeshi takeyi sai ihu takeyi tanaso ya cigaba da aiki tagama rudewa da zumarsa, kan'uban chan, kutumelesi menene haka? Maizan gani zuruf na wuce fa Kodai ba halima bace? Mikewa yake shirin yi inda tasa mishi kuka, 'wyyyooo zan mutu dadi please I need you Angona kanada dadi, fadi take gaba daya bata cikin hankalin ta, 'idan baku manta ba leemah dakyar take iya kwana daya batareda namiji ba Wanda rabonta da Namiji yanzu tunda akai mata dinki shiyasa takai makura,
Naushi yakaima bakinta yayinda ya shiga marinta, Shegiya macuciya Allah ya isa tsakanina dake yar'karama dake shine kikai irin budewar nan kamar wacce tayi haihuwa biyar kin matse waje kina tunanin ni jahili ne bakisan ba'a taba ma Allah chuwa chuwa ba yariga ya bambanta bazawara da budurwa wlh saina kashe ki a darannan tunda kikai mun Asarar jikina duk yanda nake ma matata tattalin kaina kin gama ruguje mun jikina daya hadu danaki shegiya taxi motar kowa, dukanta yakeyi inda yake maida kayan jikinsa, hakuri take bashi, wlh babu Wanda nasani saikai wyyyoo Allah na shiga Uku na Wlh ni budurwa ce kada kamun sharri na shiga Uku jama'a ku taimaka zai kasheni dukanta yakeyi kamar yasamu katon gardi, Allah ya isa kin cuceni kin gama dani Ashe shekaru ba shine dacewar mace ba da bazawara na Aura nasan bazawara ce amma in s??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????iya sabuwar mota dal a kwali ina budewa inganta da mataccen engine, kuka yakeyi inda leemah tayi shame shame a bakin kofa tuni ta Dade da sumewa sakamakon naushin daya dinga mata a ciki fuskar nan jini da majina dukta chabe ta bugu iya bugawa, shari'a nidake har a lahira sai an mana kwankwasa kofar dakin su akeyi Wanda kusan minti biyar da suka wuce ake buga kofar tasu bakowa bane sai Aisha kukan leemah da magiya ya hanata bcci daga farko tadauka sabon iskanci ne saidataji muryar AK da kukan leemah da kalaman da yakeyi ga karan duka Wanda yagama karade gidan da alamar karamin yaki akeyi a dakin, kuka yakeyi sosai mai fitarda sauti, yah Allah ban kasance mazinaci ba na kasance bawanka mai matukar kyamar zina yah rabbi Laifin mai naimaka daka hadani da mazinaciya? Wacce alamu ya nuna duk mazan gari sun gama saninta?
'Yaya AK Dan girman Allah kabude kofar, tafadi da muryar kuka bakaramin tausayi yabata ba, mikewa yayi tareda bude kofar batareda bata lokaci ba ya rungume ta tsam a kirjin shi har suna shirin faduwa kasa sakin mata nauyin shi yayi gaba daya jikinshi ya mutu, Aisha, ta cuceni Aisha ya zanyi na Auri mazinaciya 'Aisha nasan babu Wanda kika tsana sama dani a duniya, kiyimun Alfarma yau daya ki lallashe ni ki dauki hakan da zakiyi kamar taimakon Addini, Aisha zuciyata zata fashe Aisha kiji tausayina ki gayamun kalamai masu dadi na lallashi Aishaaaaa, rufemai baki tayi da hannunta inda suka zube kasa kanshi na kwance akan cinyar ta tana shafa gashin kanshi a hankali sai zufa yakeyi hawaye daya nabin daya, kyamar zinar danakeyi sai Allah ya hadani da kototuwar Yar'duniya a tunanina Ustaziya na Aura, kanshi takeso ta janye jikinta a hankali, riketa yakarayi dukya chukuikuye ta please dnt live me Eesha karki barni please Eesha am sorry My Eesha harda hakkin ki wlh zan rayu dake har karshan rayuwa ta gara ke nasan Ga yanda na Aureki ina tareda dake please eesha kaina zai fashe zafi kaina Aisha....Kara rungumar ta yakeyi 'yaya AK ruwan sanyi zan dibo maka......'nooo noooo karki tashi nafi bukatarki fiyeda ruwan sanyi, sun kwashi minti shabiyar a haka kafarta dukta sage kassncewar bata zauna da kyauba, leken fuskar shi tayi taga idonshi a lumshe kamar mai bcci har yanzu hawaye nabin idon nashi, ta tsani AK amma duk wani mai'imani idan ya ganshi a haka saiya tausaya masa, Kara tashi zatayi a karona biyu, ina zaki?
'Zan rufe mata jikinta ne naga barinta a haka bai Dace ba, mikewa yayi tunowa dayayi leemah na kwance yashe a kasa' kada ki kuskura kije kusa da ita jikinda iskar duniya tagama busarda shi wani sutura ya rage mata a gidannan? Bafa ta numfashi yaya AK kada wani Abu ya sameta....wlh zanso haka kinga na kashe banza, wayarsa ya dauko cikin daran ya kira doctor dinshi tareda shaida masa yanasan ganinsa da asuban fari Akwai Emergency a gidanshi yanaso idanda Hali yazo da masu tayashi aiki harma da kayan aikin Kwajin kanjamau yakeso Aimasa.


Kulle dakin nasa yayi bayaso yakara kallon leemah inda Aisha takama hannun shi tajashi har dakinta sai layi yakeyi dakyar tasamu yayi wankan tsarki inda ya zube a kasan dakin jikinshi na rawar sanyi zazzabi mai zafi ya rufe shi bargo ta jawo mishi kasa tareda rufeshi ruf, hannunta ya rike Alamar bayaso ta barshi sunanan a haka har akayi asuba inda sukai sallah a daddafe saida gari yafara washewa da dabara Aisha tabar dakin wurin leemah taje inda har yanzu take yashe numfashi sama sama dakyar take iya bude idonta daya kumbura Halittar jikinta dukya chanza saboda bugun datasha ba karamin tausaya mata tayi ba koba komai itama macece yar'uwarta suturta mata jikinta tayi cikin doguwar bakar Riga inda takejin ana kwankwasa musu kofar nasu ko bata duba ba tasan doctor ne.






*Mrs Saddiq Rumah???b???_*


??Z烙?_??Z烙?_??Z烙?_
*Ustaziya ko Yar'duniya???W0???_%??]?j??W0???_%??]?j??W0???_%??]?j*



*Ummu minal marubuciyar nafi karfin shi inamai baki shawarar toshe kunne ki maida komai ba komai ba tattarasu zakiyi gefe daya gaba daya kiyi musu sallar gawa ki share surutun banzan su ki cigaba da typing dama ai bawanine yasaki ba kuma ba Wanda akaima dole saiya karanta muna jiran next post dinki please???j???_ana tare.*??B惙?_



*Dedicated to sister Husnah*



33



Daki takoma tareda saka katon hijab tare suka fitoda AK kai tsaye kan kujera ya nufa inda Aisha tabude ma doctor kofa cikeda gaisuwa gaba daya suka karasa parlon yayinda suka zauna, 'doctor sonake ka diba jinina aje a auna sannan ka diba jinin Yar'iskan chan, yafadi tareda nuna dakin leemah shima a auna inasan inga results da gaggawa please, batareda bata lokaci ba likita yayi abunda aka umarceshi inda Aisha ta nuna mishi dakinda leemah ke ciki kememe taki yarda a diba jininta babu yanda doctor baiyi ba, cikeda takaici AK yashiga dakin nan yaita ball da ita kamar yasamu kwallo yanayi yana zaginta dakyar Doctor ya kwaci leemah a hannun Sa inda Aisha na gefe daya tareda kallon fadan dayafi karfin ta, daga ummm sai uhmuhm kawai take cewa hakura leemah tayi ganin AK zai halakata daga daran jiya zuwa yau tunda take a duniya bata taba ganin Wanda akaima dukan mutuwa irin wannan ba gashi yau anmata kuka takeyi tana jamasa Allah ya'isa kasa kasa inda sai ihu takeyi ya kala mata sharri ya cire mata budurci Ga azabar budurcin daya cire mata Ga zafin ciwo damai zataji ga bugu ya akai yasan ba budurwa bace indai shima ba danawa yakeyi ba, a fusace yakara dosar dakin inda Aisha ta tareshi Abun yafara bata dariya ma, 'Ubanwa ya cire miki budurcin? Lallai yarinyar nan ki kalla tsabar idona ki raina mun hankali zanyi maganinki karyar rashin mutuncin kikeyi, Jan kafarta takeyi tareda dauko hijab da sauri da sauri ta wuce ta gefen Aisha sotake tabar gidan tun kafun doctor yadawo ta tabbata kashe ta kawai zaiyi idan yasan tana dauke da ciki, AK na ankare da ita wani wawan Mari ya Kara zabga mata Wanda yayi sanadiyyar toshe kunnanta saida taga taurari na yawo a sama dif kakeji tayi shame shame a kasan parlon kukanma yaki fitowa sai nishi takeyi Tareda danasanin Kaddarar dataja mata Auran AK bata tabajin labarin mugu irinshi ba baida imani ko kadan, Zaune suke zuru zuru kamar masu zaman makoki leemah na yashe a kasa, kitchen Aisha ta nufa ganin Dramar da akeyi da matarso a gidan nasu bamai karewa bane Hadaddan shayi ta hada tareda katon burodi da soyyan kwai, parlon takoma harda kunna TV tana karyawa tana kallo dukda ana neman karfe bakwai na safe ne ko karabin takansu batayi ba indata hade Ranta sama da kasa AK kuwa sai Satan kallon ta yakeyi ganin yanda take saka lomar burodi batareda wani damuwa ba ko alamar tayi babu dukda Kota mishi baci zaiyi ba, zaune suke a wurin Doctor yadawo tareda mikama AK sakamakon gwajin, hannu ya mikama AK tareda fadin, *Congratulations sir your wife is Three month pregnant.*
'Kallan shi AK keyi yakasa fahimtar abunda yake nufi inda doctor ya maida hannunshi daya gajida mikawa, What? Yimun magana da Hausa yanda zan fahimce abunda kake cewa likita, 'yalla'bai ina nufin Matarka Nada shigan cikin Wata Uku a takaice, 'wyyooooo ni halima wlh fyade akaimun.......'wait wait wai ciki? Ai kowa Nada ciki AK ya furta yana zare ido cikin tashin hankali, "yes sir kowa Nada ciki but nata na mutum ne Mai rai, Bby na Rayuwa a ciki harna tsawon Wata uk...... Kam bala'e what a ina? A gidana? Matata? Amarya? Innalillahi wa inna ilaihir raji'un, ya dinga maimaitawa babu Adadi Aisha kuwa kashe TV tayi tausayin shi dukya mamaye ta bakaramin firgita maganar taimata ba bata taba tunanin leemah zatayi haka ba, rarrafawa leemah tayi har wurin kafar AK dake zaune a kasa yayi zaman yan'bori rike kafarshi tayi da hannu biyu biyu, Kaimun Rai ka rufamin Asiri kamar yanda Allah ya rufama Wlh fyade akaimun mijina na tuba nabi Allah kuma nabika kallonta yakeyi cikeda kyama yama rasa mai zaiyi ya zaiyi? Taya zaifara? Dagayin First 9yt sai ace Amarya Nada cikin Wata Uku, tana nufin da cikin wani tazo gidanshi kenan kuma tasan da cikin ta Aureshi, hawaye daya nabin daya ya kalla doctor, 'yah kanjamau fa? Akwai ko babu? 'Alhmdlh babu wani ciwo tareda ku dukanku likita yafadi cikeda Al'ajabin abunda yake gani, shigowar mai'gadi neya katse musu shirun inda yake shaidawa wani yazo neman hajiya Amarya damai gidan a cewarsa yanada Ajiyar mutum sukutum a gidan, mahuta neya danno kanshi sanye da kananan kaya bakake wando da Riga fuskarshi daukeda murmushi inda yake shafa sajen dake fuskarshi, Halima gidan hutu dakin hutu diyar malamai mai tarin ilimin hutu a daki, ooops forgive my manners please, Assalamu Alaikum banyi sallama ba kasancewar ina cikeda murnar ganin unborn bby Dina dake kwance a dakin hutu, Mutuwar zaune limah tayi........mmmaaaa...huta tafadi cikin rawar murya, mai kakeyi a gidannan? Ya zakaimun haka? Waya kawoka waya nunama gidana? 'Sorry baby Sanin inda kike bamai wahala bane kawayanki suka kawoni yanzu haka nabarsu a mota Sunce ma in gaishe ki su meenah nake nufi, 'Malam uban waye kai? Maiya shigo dakai har cikin gidana wurin iyalina da izinin wa kato dakai? Calm down Yalla'bai Kwantar da hankalinka zanma bayanin kaina ai, sunana mahuta Saurayin halima uban babyn dake kwance cikin mahaifarta nazo ne inga lafiyar bby na jiya nakwana da zullumin cikina Allah yasa kuna ciyar dashi sosai,.......... karfin da baisan yanada shiba ya tattaro tareda kaima mahuta mugun naushi a baki nanda nan jini ya balle duka yake kai mishi tareda Alkawarin kashe shi da hannun shi, kwarto kwarto har gidana wlh dukanku mai rabani daku sai Allah babu yanda Mai'gadi da doctor basuyi ba ina sunkasa raba AK a jikin mahuta Wanda akaima jini da majina a fuska sai zare ido yakeyi dukya galabaita baitaba tunanin zai riske haka ba saida AK ya cire mishi hakori daya dakyar yasha inda yakwasa a 360 babu koh waige lallai AK baida hankali yayi dana'sanin zuwa gidannan Kan leemah ya dosa wacce tayi hanyar waje tana dingisa Kafa dakyar da sunan guduwa kiran mahuta takeyi ya taimaka ya rike mata hannu su gudu tare tabbas AK babu abunda zai Hana bai kashe su ba, ganin AK ya dosota kamar zaki tuni ta taka kafa tareda kwasa ana Kare har waje yabisu tuni mahuta yaja mota leemah kuwa ta kule tanata tikar gudu babu ko takalmi bare mayafi ko waige batayi, nishi yakeyi sama sama tareda kokawa da numfashin Sa kafun a Ankara tuni ya zube a kasa ihu Aisha tasaki hadeda kiran sunanshi tana kuka da taimakon likita suka sashi a motar likitan Aisha da Ak na baya kanshi akan cinyarta sai girgizashi takeyi, kada ka tafi idan katafi basuda asara ni sukaima asara ya zanyi Yaya AK kafi kowa sanin kaine farincikina Dan Allah ka kasance dani wlh bazan gujeka ba koda zaka dinga dukana kada ka mutu, kwantar da hankalinki madam bazai mutuba insha Allah inji Doctor daketa zuba gudu a titi, Kai tsaye dakin Emergency akayi dashi Dakyar aka Hana Aisha shiga wacce tagaji dacin kuka harta gaji.

"Baki na bude ni Mamie ganin yanda Aisha ta bankeni harsai Dana kai kasa a kokarina nabinsu Asibiti domin dauko muku rihoto inaji ina gani aka badeni da kura suka barni tsaye nida baba mai'gadi, kokarin shiga gidan nakeyi tsawa mai'gadi ya dakamun, 'toh uwar gulma masu gidan basanan mai zaki musu a gida kuma?Sakata yasa yabarni cikeda takaici na watsar da Alkalamina nayi cikin fushi 'muma mijinnan munada shi bare a karya mishi ni a banza???ida gudu nayi wurin My Rumah??._???_%??]?j??._???_%??]?jnaga kowa nashi yasani.




*Mrs Saddiq Rumah ???b???_*



??Z烙?_??Z烙?_??Z烙?_
*Ustaziya ko Yar'duniya???W0???_%??]?j??W0???_%??]?j??W0???_%??]?j*



*Written by Anty Mamie*



*Dedicated to sister Husnah*



34




Bakaramin artabu akasha wurin daidaituwar numfashin nasa inda saida aka kwasa mintuna mai yawa sannan Aka samu nasarar numfashin Sa Kiran su Mamie Aisha tayi tana kuka ta shaida musu suna asibiti batareda bata lokaci ba Mamie da Daddy harda Abdulhakeem suka rankayo Auta bilki ma ba'a barta a baya ba Ramata kuwa cewa tayi zatazo da yamma duba jikin nashi, aikin lallashi bilki ta shigayi inda Aisha ke makale jikin Mamie yayinda take musu bayanin iya abunda tasani salati suka dauka gaba daya daddy na girgiza kanshi cikin takaici, maganin shi kenan ai duk Wanda baijin Maganar iyayanshi taya yake tunanin ganin mai kyau a rayuwar Sa yara ana nuna muku gabas

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login