Showing 1 words to 3000 words out of 123822 words

Chapter 1 - WATA KADDARA Complete book By (Yar gatan mama).doc

22 Sep 2025

178

??ࡱ?>?? ? ????????????? ?
?
? ????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? ?


 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F? WordDocument????1?0Table????????mData
???????????????????? P???KSKS?1??N ???????????%)T
} ? ??GGGG?? GI$Z? *????????G6?z6G%G%b6%?,?z ?^`??^Normal d??,CJmH sH nHtH_HOJPJQJ^JaJhA`???hDefault Paragraph Font$mH sH nHtH_HOJPJQJ^J?i`???? Normal Table0:V 4?4?l4?4?la?6 $mH sH nHtH_HOJPJQJ^J(k`???(No List h?`?hList Paragraph
??^??m$$mH sH nHtH_HOJPJQJ^J?N ?  ?+D8D?L?ZfBnvz؉????P?V????? 2Td+$7f=?F?P[?eBp ?)H=JG?Tn]zi?v??~? ????n?p?B?R?????? ? ?.?;?H?V?e?nZy ???|???8???????>???d?4??)B??JJT?bu????b????.??
?????R^^#?7?B?J?Uf?p?}Writing date 21/5/2025 time 3:35 pm
WATA ?ADDARA
ANOTHER DESTINY
By
SUWAIBA M AMIRU
(?AR GATAN MAMA)
' 08160726558
FREE BOOK

DASU NAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN ?AI
INA RO?ON ALLAH MAI KOWA DA YABA NI IKON FARAWA DA GAMAWA LAFIYA

BAN YARDA BA, KUMA BAN LAMUNCE WANI YA JUYA MAN LITTAFINA TAKOWA NE SIGA HAR SAI DA LAMUNCEWATA

WANNAN LITTAFIN BANYI SHI A KAN KOWA BA, SAI DAI KA SO 50 CIKIN 100 LABARIN YA FARU DA GASKE....

PAGE 1??
Tafe take Idanuwanta rufe bata ganin hanya sosai ga matu?ar gajiya da yunwa bata ganin komai a gabanta,
sai ga wata mota fara tas kirar JLK ba tare da ta ankara ba motar ta yi sama da ita, a sume a ka kai ta Asibiti.
bata san waye a kanta ba kuma bata san a ina take ba,
motsi ta fara alamar ta farka ganin ta, ta yi a kan gadon Asibiti dube-dube ta fara tana son tuna shin ta ya, ta tsinci kanta a nan, da wannan tunanin cikin zuciyarta ta ji ana ?o?arin shigowa Wakin.
?ara ?o?arin buWe idanuwanta ta yi sosai tana kallon matar da ta shigo,
wata farar mata ce babu alamar tsufa sosai a jikinta sannan bata da jiki sosai ita Win dai madaidaiciya ce
kana ganin ta kasan mace ce da hutu ya zauna a jikinta,
?o?arin fara mi?ewa ta yi, da salati a bakinta amma ta gaza tashin sai da matar ta yi saurin ?arasawa ku sa da ita, ta ri?eta ta zaunar da ita tare da faman yi mata sannu, "ya jikin na ki akwai sau?i kuwa?"

?aga mata kai ta yi alamar da sauki da?yar ta buWa baki ta ce "Me ya faru da ni kuma?"
"Ki daure ki nutsu mun Wan samu hatsari ne a kan hanyarmu ta zuwa gida."
Duk'kansu ba wanda ya sake magana naWan lokaci idanun Yarinyar a rufe,
Doctor ne ya shigo da sauri diriver ne ya kira shi hankalinsa a ta she saboda shi ke jan motar tsoro, ya keji kar ace yayi kisan kai,
Doctor ya duba ta sosai tare da yi mata tambayoyi tana ba shi amsa da?yar,
dubansa ya mayar gurin matar sannan ya ce "Hajiya kar ki samu damuwa al'amarin ya zo da sau?i in sha Allah sai dai kuma tana bukatar kulawa sosai sannan a bata Abinci ta ci sosai daga nan ta sha magani in sha ALLAH nan da kwana biyu komai zai dawo mata daidai."
Matar ce, ta ce "Ba komai duk za'a ki yaye in sha Allah."
"Amma ko za mu samu sallama?"
Doctor ya ce "Za ku iya samu in har kun tabbatar za ku iya kulawa da ita."
"In dai wannan ne, ba wata matsala."

"Shi ke nan ba damuwa bari na baku sallamar za ku iya tafiya yanzu."

Ita dai jinsu kawai take yi ta rufe idanuwanta ta jinginar da kanta jikin gadon.
Hannunta ta rike har su ka ?arasa mota sannan ta kalleta ta ce "Ina ne gidanku."?

Shuru ta yi mata ba wata amsa.
Sake tambayar ta yi.

Dakar ta iya buWa bakinta ta ce "Nima ban saniba."

"Kamarya baki saniba."
Cewar Hajiya.

?in sake magana ta yi
Hajiya ta jima tana jiran amsar amma ganin ba zata samu ba hakan ya sa, ta ce "To shiga motar mu tafi."

Daga nan wani katafaren gida ne, su ka shiga ga duk'kan alama wannan gidan matar da na ji ankira da Hajiya ce.

Gida ne babba sosai yana da Sangarori daban-daban.
Motar ta yi parking sake ri?eta ta yi, su ka ?arasa cikin gidan
wani Wakin ta kai ta mai madaidaicin girma daga wajen parlor ?asa.
"Ki zauna a nan komai kike so akwai shi in sha Allah, yanzu zan saka a kawo maki abinci ki ci, ki sha magani sannan ki samu ki yi wanka da sallah sannan ki kwanta ki samu bacci sosai ki huta."
Amsawa tayi da cewa "To na gode
Hajiya tambayarta ta yi da cewa "Amma har yanzu baki sanar da ni sunan ki ba 'Yata."

A ta?aice ta ce sunanta RAHMA.
"To Rahma ni sunana Hajiya Saratu mai gidana kuma Alhaji suraj yana dubai yanzu haka."
Muna da Yaronmu Waya sunan sa Sufiyan shi ma baya nan yana Misra gurin wani aikin mai mahimmamci shi kaWai muke da bayan shi, ba muda wani ?an kuma."
"Amma muna da wasu yaran biyu, suma muna yi masu kallo Waya da Wan namu."
"Bari in barki haka ni ma, na je na yi wanka, ki huta sosai anjima za mu haWu."

To kawai Rahma ta ce mata.
Haka Hajiya Saratu ke ta faman bata kulawa sosai tana nuna ma Rahma so kamar ita ce ta haife ta babu wani abun da zai nuna cewa ita Win ba 'Yar gidan bace in dai baka saniba.
*************************
Kamar daga sama yau dai Rahma ta Wauki duk wani abun da, ta san nata ne ta fito parlor zaune ta samu Hajiya tana kallo dur?usawa ta yi ku sa da ita."
Sannan ta ce "ni zan wuce idan nayi maki wani abun ki yafe man."

Hajiya da sauri ta juya ta ce "Me ya faru ne ko anyi maki wani abun ne, ko dai kin tuna gidan ku ne?"

Ba komai Hajiya naga dai na ji sau?i sosai kuma dama can bawai na manta gidanmu ba ne kawai dai, ba ni da gidan ne bana son in zama nauyi a gunki shi ya sa zan tafi."
"To shi ke nan yanzu idan kin fita ina za ki tafi."

"Cikin Duniya saboda cigaba da neman abun da nake nema ma'ana neman abun da zan kula da kaina."

"Kamarya? kidaure kisanar dani wani abun game da Iyayenki garinku dadai sauran bayani a kanki."

Cikin ?osawa da tambayoyin ta ce "Bani da kowa bani da Iyaye na faWa maki tun afarko."
"To naji me zai hana ki zauna a nan tare da ni?"
"Ko baki son zama dani ne?".
"Ba haka bane kawai dai bana son zama bana komai na saba da aiki tare da neman halak Wina."
"Idan har za ki bani wani aikin to zan iya zama tare dake in sha Allah."
"Amma Rahma me ya sa kika zaSi zama ?ar aiki a kan ki zauna da ni haka kawai."?
"Saboda nafi son hakan kawai duk inda zan samu aikin yi to nafi zama injima agun."

"Shi ke nan ba damuwa yadda kike so hakan zata faru amma muna da ma'aikata sosai tako wane Sangare sai dai idan za ki rin?a taimakona a gurin aikin girkin mai gidana da ?anmu saboda bana ba masu aiki girkin familyna."

"Na fahimta zanyi ?o?ari naga cewa na kasan ce yadda kike so."
"Amma Rahma a ina kika girma me ya fito dake daga gida ina ne Garinku? keWin Yarinya ce ?arama kuma mace shi ya sa nake ta takura maki domin nasan wani abun game da dake."
"Dan Allah Hajiya ki bar ni haka bana son tambaya ni kaina ban san komai a kaina ba don haka duk yadda ?addara ta so, ta yi da ni banida jayayya a kan hakan."

"Shi ke nan Rahma, amma don Allah Rahma ina son ki Wauke ni kamar Uwa a gareki."

"Hmm ki yi ha?uri don Allah bana bu?atar wata Uwar a rayuwata saboda duk lokacin da na samu wani abun nawa to sai na rasa shi."
A take yanayin ta ya fara sauyawa tana ?o?arin tare hawayen da ke son zuba daga idanunta.
"In sha Allah ni Win ba za ki rasa ni ba har abada ki yarda da ni." cewar Hajiya.
"Shi ke nan ba damuwa tun da wannan shi ne bu?atar ki."

"Zan rin?a biyan ki albashi dubu hamsin hakan ya yi maki?"

"Kenan ba biyana za ki yi ba, siye ni za ki yi saboda sunfi karfin aikina."
"Ki ba ni dubu ashirin sun isa."
"To ai keba 'Yar aiki bace 'Yata ce."
"Ah ah Hajiya gefen aiki daban gefen 'Ya da ban."

"To shi ke nan na ji yadda kike so hakan za'ayi Rahma, mu je na nuna maki kitchen Win kiga komai."
A tare su ka nufi kitchen Win.

WATA ?ADDARA By
SUWAIBA M AMIRU
('Yar gatan mama)
FREE BOOK
PAGE 2??

Rahma ta fara aikinta gidan Hajiya kuma tana jin daWin zama agidan saboda duk'kansu sun'iya zama da mutane . Musamman Rahma dako magana bata son yi sosai duk yadda Hajiya zata jata da zance saita gaji dan kanta ta kyeleta.

Rahma kana ganin ta kasan Ita Win mai kyau ce Ba laifi Fara ce amma ba sosai ba tsayinta daidai daidai take, tana da dogon hanci da idanu ma daidaici kana ganinta kaga ba haushiya ko kuma renon hausawa fuskarta Wauke da murmushi take, amma kuma ita Win miskilace bata fiye son doguwar Magana ba tana da son mutane kuma tana da saurin sabo, tana matu?ar girmama mutane, kai da ga ni kasan ta fito daga gidan tarbiya tsantsa.

Wata rana Rahma ta gama komai tazo ku sa da Hajiya ta zauna jifa jifa suna Wan fira kaWan, Hajiya na son Rahma sosai izuwa yanzu ji take ina ma ace ?ar ta ce, ganin natsuwar yarinyar da ilimin musamman na addini
Suna cikin hakane su ka ji an shigo parlorn da sauri cikin murna take faWin. "Momy ga ni fa, na zo ?ar ki Zahra ta zo."

Hajiya ta ce "Zahra ina kuma sallamar take sai ka ce ba "yar musulmi ba yaushe za ki yi hankali ne?

"Kar ki samu damuwa momy na ku sa girma ai, da kin yiman aure ni da yayana zan girma"

"Hmmm to na ji ALLAH Ya shirye ki yau dai kin tuna da gidan namu ne haka ko kuwa kinyi Satan hanya ne?"

"A Ahh Momy kin san da ina zuwa ko yanzu dan mun fara exams ne, shi ya sa baki gan ni ba kwana biyu, Amma yanzu mun gama shi ne nazo in yi maki hutu a nan, sai kin gaji da ni Momy."
"Hmm kin taSa ganin uwar da ta gaji da ?arta?"
"Ah Ah momy."
"Kuma ni na san wannan zuwan kona waye"
Dariya ta yi "Momy wannan zuwan idan ba na ki bane to na waye?"

"Na san na Yayan ki ne dan kin san, ya ku sa zuwa shi ya sa kikazo taronsa."

"Momy haka dai kika ce bari na shiga daga ciki."
"To shi ke nan ga rahma ku gaisa."
"Wace ce kuma Rahma Momy?"
"?ata ce sabuwa baki san ta ba?"
"Ok shi ke nan Rahma sannun ki"
"Yawwa sannun ki Aunty Zahra."
cewar Rahama.
Zahra ta wuce Waki Rahma kuma ta tafi Waukar mata abinci.

Bayan ta gama samun natsuwa su ka zauna dukansu har momy suna Wan fira tsakaninsu Zahra da Rahma kamar sun taSa ganin juna duk da Rahma bata fiye shiga firar ba saboda bata fiye hayaniya ba saSanin Zahra kamar aku gun surutu.

Zahra ?a ce gun ?aunar Alhaji Suraj mai gidan Hajiya Saratu uwa Waya uba Waya suke tun kafin mahaifansu su rasu su ka ba shi amanar ?aunar ta shi, shi ya sa yake bata kulawa sosai BABA LARAI ita ce mahaifiyar Zahra.
Zahra a duniya tana son a ce Sufiyan shi ne wanda zai aureta tana son sa sosai a cewar ta.

SUFIYAN mutun ne mai ra'ayin kansa idan ba iyayensa ba, ba wanda ya'isa ya tan?wara shi, amma duk da hakan ta fannin lamarin Zahra abun yaci tura, saboda suna da matu?ar banbanci da juna.
Sufiyan kamilin mutun ne baya son hayaniya yana da ilimi balaifi boko dana adddini iyayensa suna ta burin suji ya ce ya shirya aure amma har yanzu shuru.
Hakan ya sa bai fiye son zama ?asar ba yafi son fita ?asa shen waje, zaman sa can yafi yawa akan nan gida Nigeria Kuma duk lokacin da yazo sai anyita Rigima da shi kamar wani ?aramin yaro haka yake koma masu ya yita yi masu kuka suna ba shi ha?uri saboda suna mutukar son shi, musamman Abban sa haka Rayuwarsa take kasancewa a duk lokacin da yazo.

Zahra da Rahma suna zaune suna Wan taSa fira duk da yawan firar ta Zahra ce
Muryar Momy su ka jiyo tana fadin "Ina ku ka shiga ne haka ina ta faman neman ku?"

Rahma ta ce "Momy da wani abun ne? gamu a nan ni da Aunty Zahra."

"Ba komai."
Cewar Momy, "Dama dai ina son na yi maku wani albirshi ne"
Da sauri Zahra ta ce "Momy muna jin ki don ALLAH ki faWamana da sauri."

"Yayanku zai shigo gobe da yamma In sha ALLAH"

Zahra farin ciki ta rasa kalar wanda zata yi bakinta har kunne sai faman tsalle take yi....
Yayinda Rahma ko oho kamar bata ji abun da suke magana a kai ba ma.
Momy ta ce "Rahma ko baki farin cikin zuwan Yayan naku ne?"
"Hmmm Momy kenan, me ya sa zan?i farin ciki da zuwan sa? kawai dai na san za mu daina samun kulawarki gurinsa za ki koma ki yi watsi damu"

"Waya fadamaku haka ne ina son ku sosai ba zan iya barin kuba saboda shi."
"Sannan abun da, ba ki sani ba shi Win yana da iyayensa dama muWin tamkar A ramana shi, su keyi kuma baya son hayaniya kamar keWin nan, za ku iya wuni Waya baku haWu ba indai shi ne, don haka ki kwantar da hankalinki kin ji koh?"

"To shi ke nan ba damuwa Momy Allah ya kawo shi lafiya, ki ce dai gobe akwai aiki sosai don na san ba?aramin girki za'ayiba a gidan nan."

"Gaskia bana tunanin akwai wani aikin sosai, saboda shiWin ba masoyin abinciba ne sosai, don haka ba wani aiki, abincin ma yaf ison nawa kona sauran iyayen shi."

"Shi ke nan ba damuwa Momy, Allah ya nuna mana zuwan nasa lafiya."
"Ameeen cewar Momy"
"Wai ina Zahra ta shiga ne?"

"Ta shige Waki yau kam ai bazata yi bacci ba saboda farin ciki."

"Hakane fa abun nema ya samu to aje a kwanta dan ata shi da wuri kin jiko."

Washe gari tun da safe Zahra ta dinga jiran Rahma ta gama azkar har ta tsargu ganin hakan ya sa Rahma cewa "Lafiya kuwa Aunty Zahra?"
Ina so ne, ki ta shi mu fara aiki kar lokacin ya ?ure mana."

Rahma ta ce "Indai zancen aiki ne kar ki samu damuwa kibar komai a hannu na."

"Rahma kin tabbatar za ki yi abun da Yayana zai so kuwa?" Zahra ta yi maganar da alamar tambaya.

"Bana da tabbas Aunty Zahra amma zanyi ?o?arin hakan In sha ALLAH." ta yi maganar a tsanake.

"To shi ke nan yanzu dai ki zo, na yi ma ki kitso da lalle ko akwai gurinda za ki je a yi maki ne?"

"Kinfa kawo shawara, don ni kam da haka zanyi zamana saboda ban fiye yi ba ina jin gajiya a kan hakan."

"Ai kuwa kigwada zai yi maki kyau, kin san macce sai da gyara."

"To naji kin iya ne halan?"

"Muna dai koyo, shi ne nake son na daura a kan ki" ta faWi hakan tana mi?ewa.

"To mu je mu fara ko?" Ta faWi tana yin hanyar fita a Wakin.

"Mu je dai mu fara gaida Momy tukunna"
"Ba sai kun zo ba, ni ga ni nazo ingaidaku tun da yau dai baku tuna daniba sai yanzu" cewar Momy'n dake ?ara sa shigowa ita ma.
Murmushi wanda dama chan shi ne a kan fuskar Rahma ako da yaushe shi ta yi sannan ta ce "Momy ba haka ba ne yanzu ne fitowarmu."

Momy ta ce "To na ji, me zaku yi yanzu?"
"Zata yiman ?unshi da kitso ne" cewar Zahra.

"Ok ku yi sauri ku fara karyazo baku shiryaba."
HaWe baki su ka yi wajen faWin. "Yanzun nan za mu gama In sha ALLAH bamai yawa za mu yi sosai ba."

Da ?unshi su ka fara zanen kuma yana kyau sosai sunyi shuru bamai magana daga cikinsu.

Can Zahra sarkin surutu ta gaji da shurun ta ce "Rahma kinsan mene ne kuwa?"

"Sai kin faWa dai ina jinki" cewar Rahma.

"Wallahi lamarin Yaya yana bani mamaki ni ce fa nake ta faman zumuWinsa, shi kam agun shi ni da babu duk Waya ne" ta ?arasa maganan nata da abin tausayi.

"To me ya sa hakan ko kinyi masa wani abun ne?"

"Ba komai haka rayuwarsa take ba ni kaWai bace wadda yake yi wa hakan ba, ko wace mace aka kawo masa sai ya san abun da ya faWa a kanta yanuna bata yi ba."
Kuma ba shi kaWai ba ne, yana da wasu ?an uwa biyu duk haka su ke kamar waWan da aljannu suka shafa."

"Yanzu don ALLAH Raha ma, ki ba ni shawara ya zanyi na shawo kansa?"

Rahma ta ce "Tabb in dai ni ce baki yi wata ba don, za ki fi ni sani akan wannan saboda ban san komi a kan soyayya ba."

"Ko saboda mene ne baki soyayya Rahma gaki duk inda ake neman mace kin kai saboda ni kaina wani lokacin ina jin kishi kishin ki wallahi."
Zahra ta faWi maganar kai tsaye ba tare da wata kwana kwana ba.

"Ni kuma bana tunanin cewa ina da wani kyau kamar yadda kike faWa, soyayya bata gabana ba ita ce ta fito da ni ba, akwai abubuwa da dama masu muhimmancin da su ka fimin soyayya, don haka ba ni da lokacin bata lokaci" ta fadi tana ci gaba da zanen ta.

"Saboda me fa Rahma me yafi maki mahimmanci a Rayuwarki" Zabra ta tambayeta.

"Bana son tambaya ki yi abun da yake gaban ki kawai."
"Yanzu shawara Waya ce zan iya baki shi ne, ki tsaya ki natsu ki yi nazarin abun da yake so da wanda baya so, sai ki rin?a ki yayewa kin jiko?"
"Na ji zanyi ?o?arin hakan dan wallahi bana. son Rasa shi."

?an Murmushi Rahma ta yi tare da furta "Sai kace wani autan maza?"
?an Lumshe idanu Zahra ta yi tare da faWin. "Don baki gan shi ba ne wallahi shi ya sa kike faWar hakan guy Win ya haWu sosai yana da matu?ar kyau, zan iya nuna shi ako ina nace wannan shi ne mijina."
Na san kaf ?awayena ba wace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login