Showing 6001 words to 9000 words out of 35410 words
Chapter 3 - AKAN AIKINA Complete BY UMMU MAHER.txt
da i'rin halinshi nasiha dai i'ya gwargwado yayiwa Aminin nashi amman haryanzu bai daina tsallake 2 nashi ba.
Kullum shine d'aukar Babys amota suna yawo shine gidan Club babu wanda baya zuwa yana sha shanci da k'arawa kai zunubi.
K'arar wayarshi ce yasa ya juya ya duba Life๐ya gani ajiki,sunanda suke kiran junansu dashi kenan don tun suna k'anana shida Murat suke kiran junansu dashi saboda yadda suka shak'u sosai da juna bacci ma tare sukeyi.
Murat yace Mu'taz don Allah kayi hak'uri Na d'an shiga Band'aki ne so shiyyasa,Mu'taz yace babu komai naji,Amman Murat meyasa kullum kake tuba kake koma wa ruwa ya kamata kayi k'ok'ari kadaina bin matannan ba Kai kad'ai bama duk wani Mai bin Mata k'arshen shi na dama.
Murat yayi wani gauron numfashi sannan yace Babu komai Wallahi wannan d'in ma akasi aka samu,Mu'taz yace babu komai Amman dai kayi k'ok'ari ka daina.
Duk abunda suke yi Hanan tana jinsu awayar ta samu waje ta zauna zuciyar ta nayi Mata k'una,tabbas zuciyarta tana son kasan cewa da Murat a matsayin miji.
Amman ya zamar Mata dole ta Rabu dashi tun yanzu gudun samun matsala,Amman ta Yaya zata rabu dashi don tana matuk'ar son Murat.
*UMMU MAHER CE*
*Vote*
*Share*
*Comments*โ๐ป
*Tyiping๐๏ธ*
ABOUT MY WORKโ๐ป
๐๐๐
(แฆหโฃหแฆ)(แฆหโฃหแฆ)
*AKAN A'IKINA 2021*
(แฆหโฃหแฆ)(แฆหโฃหแฆ)
๐๐๐
Written by
Rabiatu.B.Abdullahi๐ค๐ป
(Ummu Maher)Miss green๐๐
ุจุณู
ุงููู ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
_________________
______
๐
๏ธ๐ฎ๐ฟ๐๐บ๐ฎ๐ถ ๐
ฆ๏ธ๐ฟ๐ถ๐๐ฒ๐ฟ๐ ๐
๏ธ๐๐๐ผ๐ฐ๐ถ๐ฎ๐๐ฒ๐ฑ๐๐
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_
๐๐
๏ธ๐
ฆ๏ธ๐
๐
BABI NA 11&12๐
Hanan ta kalli Yayan ta Muta'z"Tace Bros meyasa haryanzu Murat bazai daina wannan halin nashi nason mata ba?Kullum sai yace ya daina amman gobe sai ya koma.
Wallahi Bros yanzu kaf duniya babu mutumin da na tsana i'rin Murat kwata kwata shi baisan mutuncin Alk'awari ba.
to Wallahi bros badon kaiba da tabbas sai nayiwa Murat wulak'ancin da harya mutu bazai manta dani ba,saboda na lura ma badon komai yake sonka ba saidon kud'inka shiyyasa yake sonka don ya cuceka.
Hanan!Hanan!!Hanan!!!ki bud'e kunnuwanki kijini kada ki sake zagin aminina kuma d'an uwana a gabana don yace yana sonki bawai yana nufin ki ta gayamai maganar da tayi miki bane don haka ya rage naki ki soshi ko karki soshi don haka ki b'acemun da gani nonsense kawai Muta'z yayi mata wata tsawa da gudun gaske ta fita daga d'akin tana kuka Kai cin rai.
Tana fita Kai tsaye d'akin ta tanufa tana wani i'rin kuka mai cin rai,haryanzu d'an uwan ta yakasa gane halin Murat Sam don Murat mutum ne mail wayo DA son abun duniya don shi Murat irin mutananne masu k'emar mutane musamman ma talakawa don i'dan yaga talaka tamkar yaga wani Abu mummuna.
Bayan haka kuma gashi DA son mata don duk inda yaga mace musamman ma y'ar bariki i'donshi yana kanta don shi haka Allah yayi shi DA masifaffen son y'an Mata.
Lallai ya zamar Mata dole ta samarwa kanta mafita DA yayanta Mutaz don gudun fad'awa halin Azzalumin mutum i'rin Murat Mara imani.
*Mumtaz*
ta kalli Umma mahaifiyar ta tace haba Umma wannan matakin DA kika d'auka bai dace ba saboda Mahaifiyar Amal bata mutunta d'an Adam KO kad'an.
Amman yanzu kice zaki fara Aiki agidan don Allah kiyi hak'uri Umma mu tsira DA mutuncin mu please,Umma ta dafa y'arta tace Mumtaz kiyi hak'uri kada kidamu DA yadda take wulak'anta mutane saboda ko badon komai ba saboda zaman nan da nakeyi haka bbu wani neman nakai babu dad'i saboda koda Mahaifinki yana yi dole nima inyi.
tunda ba komai zamuce yayi mana ba,Nace amman Umma kinsan halin matarnan kuma kikeso kiyi aiki agidanta ina laifi ma kije wani gidan tunda kin matsa dole sai kinyi aikin.
Umma tace Mumtaz matarnan fa dakan ta tazo gidannan tace i'dan babu damuwa tanason inringa A'iki agidan ta amman idan hakan ya b'atamun rai inyi hak'uri.
Mumtaz tace yanzu Umma wannan matar ce tace zaki ringa yi mata A'iki tana biyanki yanzu tayiwa Dady adalci kenan gaskiya Umma kada kiyi Aikin nan don Allah saboda bata da mutunci ko kad'an.
Umma tace kai Mumtaz yaushe kika zama haka mai manta Alkhairi Arayuwarki yanzu duk abunda matarnan take miki saikin zageta tunda kika fara zaginta bance miki komai ba shine kika samu bakin cin mutuncin ta haka.
to bari kiji nayi shawara dake ne saboda ina ganin ko babu komai ke y'ata ce kuma kina da hakk'i akaina kamar yadda nima nake da nawa hakk'in akanki amman ba don haka ba da saidai kiji nafara A'iki na, wawiya kawai Umma tayi wani tsaki mai k'arfi tayi wucewar ta abun ta.
Mumtaz tabi bayan Umman nata da kallo tabbas batason wacece mahaifiyar Amal ba shiyyasa,domin duk k'iyayyar da take yiwa Mumtaz bata yimata gaban Umma shiyyasa, saidai ma agaban Umman ta ringa nunawa tafi ta son Mumtaz d'in.
Tana cikin wannan tunanin taji sallamar mahaifinta da sauri taje ta'amshi kayan hannunshi tayi mishi sannu da zuwa.
tana kai kayan ta dawo zata wuce Mahaifin nata yace Mama na zo mana,Nace to Baba nadawo nazauna ina jiran abunda zaice don nasan tunda ya ganni acikin damuwa saiya tambayeni abunda ya sakani damuwar.
Yace Mamana meya faru?ko bayan fitata wani abu ya faru waye ya tab'amun Mamana ta kaina?shiru nayi babu amsa don bansan ma abunda zance mai ba don tabbas mahaifina baisan cewa Mamana Zata fara A'ikatau gidansu Amal ba yanzu kuma matuk'ar nafad'a mishi to tabbas kashi na ya bushe don tabbas mamana cewa zatayi nice na fad'awa Abba na.
don haka na k'irk'iro k'arya ta nace Baba na d'an zazzab'ine yake damuna shiyyasa amman yanzu yayi sauk'i.
Baba yace to kuma shine baki fad'awa mahaifiyar taki halin da kike ciki ba saiki zauna da ciwo?Nace ai Baba yanzu ya fara yimun shiyyasa ban gayawa Umma ba.
Umma dai tana kusa da Babana batace mana cikanku ba hasalima tashi tayi ta fara k'ok'arin d'aura tuwon dare,Baba na yace to bari inci abinci sai in kaiki chemist d'in Tasi'u.
Ai da sauri nace A'ah Baba wallahi kabarshi ma naji sauk'i Wallahi,Baba yace ayi haka Mamana ai gwara abaki magani ko kada kuma yadawo miki,Nace wallahi ya daina yanzu Baba.
Yace to shikkenan Mama na,Umma kuwa kallo na tayi tace Hmmm dama kindaina k'aryar ciwo don kada na gasken yazo don i'don na gasken yazo baza kiji dad'i ba.
Baba Yace haba ke kuwa kinsan Mamana bata k'arya ballan tanama k'aryar ciwo kema A'i sheda ce ko?don Mamana bata k'arya sam.
Umma tace yaudai tayi maka don yanzu na shiga d'aki kafun infito wai har kanta yafara ciwo saboda i'ta ta i'ya k'arya mai lasisi,Baba na yace kai haba ya zakice haka naga Allah yakan kawo wa mutum ciwo yanzu anjima kuma ya sauwak'e mai.
Ko kuma yanzu yana numfashi anjima ya daina don haka ni yanzi na yarda da ciwon Mamana don nasan ba halin ta bane k'arya.
Baba na yace zo Mamana nasiyo miki wani abu mai kyau๐ปdasauri na kalli Babana da shima ni yake kallo,na fad'ad'a fara'ata don ganin me yasiyomun.
Hijabi ne mai kyau da sandal na makaranta mai kyau sai sabulun wanka mai kyau harda man shafawa,godiya na ringa yiwa Mahaifina ina maijin k'ara sonshi har zuciya ta.
**********
Murat yace abokina duka duka kwananka nawa da dawowa zakace zaka koma k'asar waje Ai yakamata kad'an dad'e saidai i'dan bakason ganinmu to shine Murat ya fad'i hakan yana mai b'ata fuskarshi kamar da gaske.
Muta'z ya dafa Aminin nashi yace kayi hak'uri life A'iki nane yake buk'atata awanannan lokacin shiyyasa saboda Ina matuk'ar alfahari da Aikina saboda nasamu alfanu sosai dashi.
Kaga ayanzu inada asibitina mai zaman kanshi ak'alla yakai biyar ayanzu haka a k'asashen waje,so shiyyasa kaga nakeso inga nakoma don cigaba da Aikina.
Tunda Muta'z yafara magana kallonshi kawai Murat yakeyi gaskiya indai hakane yanada A'iki babba agabanshi saboda yadda abokin nashi ya bunk'asa haka.
Ace kanada Asibiti har 5 outside country lallai kuwa bak'aramun kud'ine da aminin nashi ba kuma bai tab'a gaya mishi cewa asibitinshi ya kai har biyar ba sai yau.
to kodai ya gane manufarshi akanshi ne?to indai kuwa hakane dole ya canza takunshi don yazamar masa dole yaga ya cimma nasara akan Aminin nashi.
Don Allah ina baku hak'uri abisa rashin jina kwana biyu da bakuyi ba saboda ina Exam ne shiyyasa,ku tayamu da Addu'ah please nasamun nasarar cin jarabawar.๐คฒ๐ป
*Ummu Maher ce*โ๐ป
(Miss green)๐
*Tyiping๐๏ธ*
ABOUT MY WORKโ๐ป
๐๐๐
(แฆหโฃหแฆ)(แฆหโฃหแฆ)
*AKAN A'IKINA 2021*
(แฆหโฃหแฆ)(แฆหโฃหแฆ)
๐๐๐
NA
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green๐๐
ุจุณู
ุงููู ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
da sunan Allah mai rahama mai jin k'ai
_________________
______
๐
๏ธ๐ฎ๐ฟ๐๐บ๐ฎ๐ถ ๐
ฆ๏ธ๐ฟ๐ถ๐๐ฒ๐ฟ๐ ๐
๏ธ๐๐๐ผ๐ฐ๐ถ๐ฎ๐๐ฒ๐ฑ๐๐
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_
๐๐
๏ธ๐
ฆ๏ธ๐
๐
BABI NA 13&14๐
_________Murat ya dawo daga tunani da yakeyi don gudun kada Aminin nashi ya gano halin da yake ciki,yace to Aminina Allah yadawo dakai lafiya Allah ya k'ara Arzik'i kuma ina godiya da i'rin Alherin da kake turomun Allah yasaka da Alheri.
Azuciyarshi kuwa cewa ya keyi wannan d'an kud'in da yake turomun ko Mima ta cinyesu shine yake wani iyayi waishi gashi mai kud'i,insha Allah na kusa cika burina akanka don huta da bak'incikin da kake d'oramun.
Hanan tana fitowa ta kalli Murat ta watsar dashi batare da tace mai komai ba tayi tsaki tayi wucewarta eajen yayanta suka cigaba da hirarsu shi kuma Murat ya fita yana maijin haushin abunda Hanan take yimai saboda tasan yana sonta shiyyasa take yimai kowani i'rin tashin mutunci,kuma insha Allah saina Aureki don tabbatar da Akina ya tafi daidai batare da wani ko wata sun gane ba.
************
Washe gari da safe Mumtaz ta shirya don biyawa k'awarta makaranta Amal saidai abunda ta ganine yayi mugun razana ta,ta k'arasa wajen Dadynsu Amal da yafito ta gaisheshi inda ta kalli Maigadi yana zuba musu kayansu a boot d'in motar ga Amal ma tafito i'tada Hajiyar ta daman Yaya Ibrahim yayi tafiya tun watan jiya.
Mumtaz tace Dady tafiya zakuyi ne bamu saniba kuma?sai kuwa Hajiya tace yauwa sannu uwar Alhaji da i'dan zamuyi tafiya sai mun gaya miki uwar kinibibi kawai,to transfer akayi mishi zuwa Legos zamu koma cen idan kuma zaki hanamu ne to bismillah tayi wucewarta ta shiga mota abinta.
Amal ta dafani tace Mumtaz ban tab'a sabo da wani mahaluk'i ba kamar yadda nasaba dake ba kuma inajin dad'in zama daku saidai hakan bazai yiyuwa jiya daddare aka turowa Abbanmu cewa anyi mishi transfer zuwa Legos, sai ta fashe da kuka ta rungumeni tana kuka kamar ranta zai fita.
Nima dakaina ban tab'a tunanin sabon da mukayi yakai haka ba saboda son Amal ajinina yake don ko bacci ne kawai yake rabamu shima Hajiya ce ke hanani kwana tare da Amal saboda masifar ta.
Muka rungume junanmu kamar baza mu saki junanmu ba,Dadynsu Amal yace Mumtaz kuyi hak'uri babu yadda zamuyi don nima banason rabuwa da Malam don nasaba dashi sosai Amman babu yadda zanyi Aiki nane haka daga wannan haka daga wannan jihar sai wannan.
Share hawaye na nayi nace to Dady Allah ya kaiku lafiya Allah yahad'a fuskokinmu da Alkhairi ina fad'in haka na fito da gudun gaske na shiga gidanmu alokacin Umma tana yanke farcen ta.
Umma tace ke Mumtaz kedawa ye da kika shigo gida kamar wadda tayi gamo da Aljani?dai dai lokacin Malam ya shigo yana fad'awa Umma cewa su Alhaji motarsu ta tashi yanzu za'ah kaisu tashar jirgi zasu koma Legos.
Umma tace Legos kuma Malam Allah sarki kai amman kuwa munyi rashin makwab ta nagari kai amman banji dad'i,Malam yace ya barmun shagon da nake ciki halak malak wai inyi ta sana'ah acikinshi Sannan ya biyawa Mumtaz kud'in jarrabawar da zasuyi ta fita daga Secondary sannan yabani jari na dubu Hamsin.
Umma tace Allah sarki Alhaji Allah shima ya bashi masu yimishi Allah kuma ya tsareshi da sharrin mak'iya Malam yace Amin dai don i'rin Alhaji acikin mutane k'alilan ne kam.
Bayan Sati 1
Rayuwa nakeyi ayanzu mara dad'i don nasaba sosai da Amal don Amal mutun ce mai kirki da mutun ta mutane don duk yadda Mahaifiyarta taso ta rabamu Allah baiyi ba k'arshe ta saka mana ido.
Umma tace haba Mumtaz wai haryanzu baki daina tunanin Amal ba tatafi sai watarana idon da rabon ku had'u da'ita ammsn kidaina sakawa kanki damuwa har tazo tayi miki illa.
na kalli Umma nayi dogon numfashi sannan nace Umma nasaba da Amal sosai don Amal mutuniyar kirki ce inajin dad'in zama da'ita sosai amman tashi d'aya ace wai munrabu, saina fashe da kuka Nan dai Umma tayi ta lallashi na har Allah yasa nayi shiru.
Bayan wasu watanni Mumtaz na hango sanye cikin after dress tayi mata kyau sosai tayi rolling d'in gashin ta abun gwani sha'awa hannyen ta sunsha lalle ja abun kamar kad'au keta tazama taka.
Mumtaz!Mumtaz!!Mumtaz!!!kira najiyo har sau uku ta bayana wanda na tabbatar da nasan mai muryar amman naman ta inda nasan ta,Hanan ce cikin ran tsattsiyar mutar ta sai k'elli takeyi kamar ka d'auke ta.
Da sauri na k'araso ina cewa to yau Hanan ce agarin to yaya gidan,Hanan tace normal amman saidai nazo wajen Amal akace sun tashi ina suka koma?nace Allah sarki sun tashi yanzu haka suna Legos anyiwa Abban ta transfer.
Hanan tace oky Ai babu komai naji dad'i ma da muka had'u dake don idan naganki kamar naga Amal ne,nayi dariya nace Allah sarki Hanan yanzu duk matsayinku agarinnan kike zuwa unguwar nan tamu ta talakawa duk da dai wajen k'awarki kika zo kada fa ki manta Mahaifinki shine Sarki fa.
Hanan tayi dariya tace Mumtaz kenan Ai don munada kud'i bawai yana nufin muna k'in talakawa bane,i'dan kika ga mutum yana k'in talakawa to gaskiya bashi da imani da tausayi,Kuma kinga ni da kike ganina a Mota ta nazo to Broz d'ina amotar haya yake yawo idan ya shigo Nigeria.
Abun ma dariyawa ya bani don tunda nake ban tab'a jin ance wani yarima ya hau motar haya ba sai akanshi,Hanan tace kin ganni ko bayanan bai yarda wani ya kaini unguwa ba ko kuma da karu su biyo ni ba,wai saboda mudaina d'aukar kanmu wani abu ba .
Nace gaskiya kunada mutunci da mutunta mutane don wasu masu matsayin basa i'ya shigowa cikin talakawa don basu da halak'a mai kyau dasu shiyyasa wasu da sun fito sai kiga ana jifan su,Amman ku kam kunada son mutane da son talakawa.
Hanan tayo dariya sannan tace shiyyasa yau nayi basaja nasaka nik'ab da kikazo kusa dani na bud'e don kiga fuska ta,saboda da mutane sun ganni yanzu zakiga Ancika wajen nan saidai a karb'eni da k'er,Nayi dariya nace au kuwa gaskiya ne kam don mutane suna sonku.
Hanan tace mu shiga gidan mu ta gaida Umma ta don basu tab'a gaisawa ba,Nace to nan nayi mata jagora zuwa gidan mu amman azuciya ta har kunya nakeji don kada taga gidanmu amman dana tuna cewa gidan ubanane ba gidan haya ba kuma ko akan kashi muke zaune zan nuna gidanmu donni ko a makaranta bana nuna cewa ni y'ar gidan wasu ce duk da daka ganni zaka d'auka cewa mud'in masu kud'ine saboda hallitar da Allah yayimun kamar y'ar shugaban k'asa.
Muna shiga gidan na hango Ummana tana tuk'a tuwo,Hanan tayi Sallama Umma na ta jiyo muka k'arasa Hanan ta gaishe ta,Sannan na d'aukowa Hanan kujera ta zauna suna k'ara gaisawa.
Nace Umma kinsan wacece wannan kuwa?Umma tace A'ah bansan ta wacece?Nace Umma wannan gimbiya Hanzn kenan y'ar gidan sarki,Umma ta rik'e baki tana cewa oh Allah yau manyan mutanane agidan namu sannunki y'annan ya mutanen gidan?Hanan da tunda muka shigo gidan