Showing 15001 words to 18000 words out of 35410 words
Chapter 6 - AKAN AIKINA Complete BY UMMU MAHER.txt
KANNA*
*AMIRA*
*BINTA SULAIMAN*
*MOM ARYAN*
*LUBABATU SULAIMAN*
da sauransuπ€π»
πππ
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATIONπ*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*βοΈΒ©J.A.WβοΈπποΈ*
*Shafi na 25&26π*
"Kai ko kunya ma baka ji ba zaka zo ka ce mun wai wannan y'ar matsiya tan ka ke son ka Auro mana gida,ba bu wanda bai san yadda tsiya ta yi musu k'a tutu ba,Shi ne ni zaka Auro mun Y'ar matsiya ta."
"Wallahi ba zai tab'a yi yuwa ba,saboda duk gidannan ba bu matsiyaci ballan tana matsiya ciya,don haka ka bud'e kunnu wan ka ka ji ni ba zaka Auri wannan yarinyar ba na za b'a maka matar da ta da ce da kai."
"Kuma ko tai makonsu ka k'ara yi Allah ya i'sa ban ya fe maka ba,don kud'inka ba a taimakon matsiya ta zai k'are ba don mu kullum ba ma son mu ragu sai dai kullum ar'zik'inmu ya yi ta k'a ruwa.
"Don haka sai su bi wani sarkin ni dai na hane ka da Auran y'ar matsiya ta jikan matsiya ta,Msssst kuma wallahi tallahi naji labarin ka fad'a wa Alhaji abin da ya faru ni da kai ne,sakarai kawai lusarin Namiji....."
Shiru Mukhtar ya yi kamar zai yi kuka,zuciyarsa na ta farfasa kamar zata fasa k'irjinsa ta fito,don yana yi wa Mumtaz son da bai tab'a yi wa wata d'iya mace ba.
Tun da ya ke bai tab'a soyayya da wata y'a mace ba ko kuma ya ce yana son ta ba,Tun y'an gidansu na yi mai magana har sun gaji sun k'e lesa saboda ko maganar mace ma ba ya so.
Sai ga shi lokaci d'aya ya sa ba da Muntaz ga wani mahaujacin son da ya ke mata,Kash!sai ga shi yanzu Mahaifiyarsa ta raba shi da abar son sa Mumtaz.
Wai me yasa iI'yaye su ke shisshigi a rayuwar y'ay'ansu wajen raba su da abin da ya ke so?,kuma ya ke muradin Rayuwa da i'ta har abada.
Tambayar da Mukhatar ya ke yi wa kansa? i'ta ce da wani i'do zai du bi Mumtaz kuma?Kuma da wani i'do zai du bi i'yayen Mumtaz da sunan ya dai na son Y'arsu.
Wasu hawaye ne suka fara zarya a idanunsa yana nemarwa kansa mafita,ya yanke shawarar Tafiyar da ya yu niyyar yi tun kafun su had'u da Mumtaz don k'ark karatunsa a England don haka yanzu ya zamar masa dole ya ta fi.
Saurin ta shi ya yi ya fita don fara shiri do a gobe ya ke son tafiya,Amman a daren nan zai je gidansu Mumtaz don ya ba ta sak'o y wuce ba ta re dasun had'u ba.
Cikin gaggawa ya d'auko bairo da ta kadda ya fara rubutu a ciki kamar haka.
_*Assalamu Alaikum*
" Amincin Allah ya tabbata akan ki Masoyiya ta Mumtaz.
Mumtaz Na so ki zama matata uwar y'ay'a na amman Allah bai yi ba,don wani mashi ya tsaya cak a cikin rayuwarmu ya hanamu rawar gaban hantsu.
Ban tab'a soyayya da wata y'a mace ba sai ke Muntaz,ballan tana ma har in samu daman Yaudarar wata y'a mace.
"Mumtaz inasonki kuma da sonki zan mutu,don Allah idan na mutu ki dinga yi mun Addu'ah kuma ki sakawa d'anki/y'arki su na na hakan zai sa koda na mutu inji dad'i.
Ki ya fe mun mumtaz don Allah,sannan ki ba wa Malam hak'uri a kan abinda ya faru.
" A k'ashe ina miki fatan Alkhairi Idan kin samu miji kiyi Aure.
Ki ya femun Mumtaz.
da ga
Sir Mumtaz_ βπ».
____________________
Yana gama rubuta wa ya go ge hawayen da ya wanke masa fuskarsa yana Shesh shek'ar kuka kamar wani d'an yaro k'arami ko kuma yaron da aka hanashi Mama.
daga cen ne sa ya tsaya da motarsa ya samu yaro ys ba shi envelope d'in wato wasik'ar sannan ya bawa yaron wani Envelope k'ato sannan ya bawa yaron ya shiga gidan.
Sai da yaga yaron ya shiga gidam sannan ya shiga motarsa ya d'ora kan sa jikin sitiyarin motar yans kukan zuci,Sannan ya tafi zuciyarsa a da kushe.
K'arfe Hud'u na yamma jirginsu ya ta shi sai England yana hango ga jimari ya rufe idonsa yana kukan rabuwa da Mumtaz tare da Mahaifinsa,don Hajiyarsa ma murna ta ringa yi da tafiyar d'an na ta.
Alhaji kuwa ko da ya tambayi d'an nasa dalilin sa na k'in Auren Da ya ce a nemar mai k'in basa amsa ya yi k'arshe ma ya ta shi ya bar wajen yana kukan zuci.
Haka Alhaji ya samai ido yana taya d'an nasa addu'ar Allah ya kare mishi d'an Na sa a duk i'nda ya ke,ya kuma kawo masa mata ta gari shima ya huta da zaman gwaurancin da ya ke yi.
*************
Da gudu Mumtaz ta le k'a d'aki hannun ta yana kakkarwa ba kinta ma yana kak karwa idanunta kuwa ya yi jawur kamar garwashi.
"Um..um Umma kin ga wannan ta kaddar".
har lokacin bakin Mumtaz kak karwa ya ke yi.
Umma ta amsa cikin tsoro tana Ce wa.
" Mumtaz ta kaddar me ce ce wannan?ta fad'i hakan cikin ta shin hankali da furgici.
"Umma Sir Mukhatar ne ya aiko mun yanzu wai ya fasa neman Aure na idan na sa mu miji in yi Aure"....
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comments*
*ποΈTyipinποΈ*
ππ€ππ€
(α¦Λβ£Λα¦)(α¦Λβ£Λα¦)
*AKAN A'IKI NA 2021*
(α¦Λβ£Λα¦)(α¦Λβ£Λα¦)
ππ€ππ€
Which meansπ
*ABOUT MY WORKπ§βπ*
________βπ»
*NA*
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
{{Ummu Maher}}Miss greenππ
Y'AR MUTAN KANAWAN NIGERIAπ³π¬π³π¬π³π¬π³π¬π³π¬π³π¬
π«π«
*π
οΈARUMAI π
¦οΈ WRITERS π
οΈSSOCIATIONπποΈ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausaπͺ*_
*π«(π
οΈ.π
¦οΈ.π
οΈ)π«*
*Shafi na 27&28π*
______Wani k'u lulun ba k'in ciki ne ya tsaya wa Umma acikin ranta,wai Mukhtar ya fasa Auren y'arta Mumtaz to a k'an wani dalili?Zai Rabu da'ita menene laifin Y'arta Mumtaz?.
Kukan da Mumtaz ta Fara yi ne ya dawo da Umma daga cikin tunanin da ta ke yi,tayi saurin zuwa ta rufe bakin Mumtaz tana Cewa"Kiyi hak'uri Mumtaz komai ya yi farko yana da k'arshe Da man Allah ya yi Mukhtar ba mijin ki ba ne don haka ki fauwa lawa Allah komai shi zaiyi miki maganin komai Allah kuma ya ba ki miji nagari Wanda ya fishi.
Nan dai Umma ta ringa rarrashin Mumtaz tayi shiru sai dai ciwon kan da ya da me ta don har yanzu son Sir Mukhtar yana Nan a ranta,har yanzu tambayar da Mumtaz ta ke yi wa kanta shi ne ?wai me yasa Sir Mukhtar ya rabu da i'ta me ta yi mai da har zai d'auki wannan mummunan mata kin a kanta?.
To koma dai menene bai kamata ta rabu dashi ba,ya zama lallai ta nemi gidansu ta je ta sa mesa don ta ji Da hir abinda yasa Sir Mukhtar ya daina son ta.
Koda Malam ya dawo yaji abinda ya faru shima addu'ah ya din ga yiwa Mumtaz tare da yi Mata nasiha a kan rayuwa,Sannan Umma ta nuna wa Malam kud'in da Sir Mukhtar ya ba yar a bawa Mumtaz.
Shiru Malam ya yi sannan Ya ce"Shi Mumtaz d'in ne ya bayar a bawa Mumtaz d'in?
Umma "ta ce eh Malam shi ne ya ce a ba ta Amman Malam wannan kud'in ya yi yawa?.
" Kada Ku da mu Zan samu Mahaifinsa tunda na San gidansu Amman mu ba za mu amshi kud'in sa ba don munfi k'arfin a siye mu da kud'i."
*ENGLAND*
Sir Mukhtar Ya ce"Hello kana ji na I'na son ne ma Mata A'iki ne anan wajenku to i'nason ka turo mun number Shugabanku don muyi magana dashi don yarinyar tana da buri a Rayuwar ta na zama cikakkiyar y'ar jarida saboda ta kare mai gaskiya kuma yarinyar tana da jajir ce wa........
A hankali Sir Mukhtar ya ke maganar lokacin da wasu sa babbin hawaye suka zubo masa ya yi saurin go ge su,sannan ya ce"Rabi'u sai anjima ka turo mun da number.
Rabi'u ya ce"Ba b komai Mukhtar Insha Allah kada kaji komai Zan turo maka Nagode oga Allah ya ba da abinda a ke nema."
"Amin"
"Na gode"
"Rabi'u"
Suna gama wayar kuwa Rabi'u ya turowa Sir Mukhtar number,Mukhtar ya yi mai godiya Sannan ya kirawo ogansu Rabi'u.
Hamdala Mukhtar ya yi bayan sun gama wayar Sannan ya turawa Ogansu Rabi'u kud'i naira na gugan naira har dubu d'ari uku cuf Akan d'aukar Mumtaz da sukayi A'iki a gidan radio har Dana TV.
Sannan yaja musu kunne a kan kada su yadda su gaya Mata ce wa shine ya ne ma mata A'iki saboda ya San yanzu suna cikin fushi dashi sosai,shiyyasa ma ya fito da wannan hanyar don su rage zafin abinda ya yi wa Mumtaz.
Allah ya gani har yanzu yana son Mumtaz kuma bai fidda ran Auren ta ba,don gani ya ke yi matuk'ar bai Auri Mumtaz ba komai zai i'ya faruwa da shi.
*MUTA'Z*
"Haba Hajjo ke duk sanda nazo wajenki sai kin ne mi ki b'a ta min rai?Meye laifi na don Na ce ba za'ayi min Auren dole ba?Na ce miki ba na son Meemi wannan yarinyar mai d'an Karen si ranta kamar wata horo wallahi ba Zan Aure ta ba".
Hajjo ce ta rik'e baki tare da Ce wa"Inye lallai wannan yaron wato Kai yanzu ka girma KO?to wallahi baka i'sa ba kuma Wallahi baka i'sa ka Warware Alk'awarin Barkindo ba.
Wato Barkindo shi ne Mijin Hajjo tsohon sarki Wanda ya mutu ya barwa d'ansa tilo wato Mahaifin Muta'z.
"Kuma wallahi zanga uban na ka idan ma shi ne ya ke zugaka don kayi mun rashin ta i'do" tun bata I' da maganar da ta ke yi ba Muta'z ya yi tafiyarsa da ya ke Mumtaz akwai shi da zuciya sosai.
Hajjo ta harari bayan Muta'z Ta ce" d'an ne ma wato kai ma ka yo halin Barkindo na zuciyar masifa d'an a bu k'an k'ani sai ya haddasa Zuciya to yanzu me ye abin fad'a anan.
da sauri Meemi ta fito a wajen da ta lab'e saboda yanzu Muta'z ya kafa Mata dokar matuk'ar yana waje kada ta kuskura ta fito saboda idan ta fito sai ya b'ata Mata rai,i'ta kuma a duniya tana tsoron Muta'z don ta San halinsa da zuciya kamar kuturu.
"Haba Hajjo kina jin sa wai yana ce wa da siranta ta kamar horuwa Haba Hajjo gaskiya na gaji da cin mutuncin Hamma Muta'z kullum da wulak'ancin da zai yi mun saboda ya San Ina sonsa,gaskiya Hajjo idan baki Auramun Hamma ba mutuwa zanyi.
Nan dai Hajjo ta ba wa Meemi hak'uri akan Komai ya zo k'arshe ya zama dole mai babban suna ya Aure ki ja'iri kawai.
*MURAT*
"Ke! mima na gaji da wannan Alk'awarin na ki har yanzu lokacin d'aukar fansa ta baiyi ba don wallahi na rantse na kuma rantsewa sai na d'auki fansa A kan Muta'z".
π€ To fa kunji mai sauraro wai sai ya d'auki fansa kan Muta'z kamar ya yi mishi wani Abu, duk taimakon da Muta'z ya yiwa Murat Amman ya manta shi so ya ke yi sai ya cuci shi don hassada.
y'an uwa na mudaina hassada domin hassada babban ciwo ne Allah ya tsare mu da hassada Aminπ€²π».
Mima Ta ce "Come down Murat da d'i na da Kai ragon hak'uri Amman na fad'a maka akwai plan d'in da na ke shirya wa don haka kada ka da mu komai yazo End.
Nan fa Mima ta janyo Murat zuwa d'akin masha'arsu wai duk don ta lallab'ashi don i'ta kad'ai tasan abinda ta barwa zuciyarta kuma i'ta kad'ai tasan plan d'inta.
*Miss green ceππ*
*Share And Comments*βπ»
*TyipingποΈ*
ππ€π
π€΅ββπ€΅ββπ€΅ββ
*A KAN AI'KINA 2021*
π€΅ββπ€΅ββπ€΅ββ
ππ€π
Which meansππ»
*A BOUT MY WORKπ€΅βββπ»*
Na
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss greenππ
π«π«
*π
οΈARUMAI π
¦οΈ WRITERS π
οΈSSOCIATIONπποΈ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausaπͺ*_
*π«(π
οΈ.π
¦οΈ.π
οΈ)π«*
*Shafi na 30&31*
_______ποΈ"Yanzu Mukhtar saboda na hana ka Auren wannan matsi ya ciyar yarinyar shi ne ka ke ga ba dani,saboda na ce to ka daga halaka shi ne ka ke ne man ka bijire mun to wallahi tallahi ko kaso ko kada kaso na ne mo maka matar da ta da ce da kai"...
Tun ka fun ya ce wani abu Hajiya ta kashe wayar ba tare da ta ji me zai ce ba,kallon wayar ya cigaba da yi da tunani fal acikin zuciyarsa.
Yana cikin wannan tunanin Musa ya kirawo shi a kan maganar Mumtaz don yanzu an gama komai har ta fara zuwa Aiki Amman ba da sanin Mukhatar ne ya ne mo mata Aikin ba.
Godiya Muktar ya shiga yi wa Musa sannan ya k'ara tura masa wasu kud'in,sannan ya ce ya cigaba da kula masa da Ajiyarsa wato Mumtaz don shi har yanzu bai fitar da ran Auren Mumtaz ba.
***
"kai Allah mun gode maka da ka kawowa Mumtaz wannan Aikin a wannan lokacin,Allah ya kare ki Mumtaz da karewar ubangiji da mala'ikunsa Allah ya baki ikon yin gaskiya aduk inda ki ke.
Malam ne ya ke ta shararowa Mumtaz Addu'ah da fatan samun da ce wa aduk inda ta ke.
Malam kenan akwai ilimi da sanin ya kamata y'ar d'aya tilo a duniya wato Mumtaz a kullum cikin Addu'ah ya ke mata Allah ya kare masa i'ta a duk inda ta ke.
Sai a san Nanne Mumtaz ta d'ago kanta Ta ce"Malam Na gode da addu'arka kuma Insha Allah Zanyi ki ya ye A kan AI'KINA zan yi k'ok'arin Kare duk wani hakkin Dana San ba nawa ba ne."
"Allah ya yi miki Albarka Mumtaz ya Albarkaci Rayuwarki Mamana".
" Amin Malam".
"Na gode".
******
Hajjo Ta ce"Ai wannan albishir da ka yi min ya yi mun da d'i Allah sanya Alkhairi ya ba su zaman lafiya".
Mai Martaba Mahaifin Muta'z Ya ce" Amin Hajjo ni zan ta fi."
Nan fa Hajjo ta fa ra shi mai Albarka tana jin da d'i da haka har ta raka sa tana k'ara shi mai Albarka don ya cika Alk'awarin Mahaifinsa.
Daga inda Mimee ta ke tana jiyo Hajjo wato kakarta tana murnar Aurensu da aka d'aura i'ta da Muta'z,tsalle ta daka a cikin d'akin ta fa d'a kan gadonta tana dariya da kukan da d'i.
Hajjo ta ce"ke kinji min y'a saboda an d'aura miki Aure da wannan mai murtu kekkiyar fuskar shi ne ki ke dariya harda tsalle,to kya yi kya gama indai wannan ne ni ka d'ai Ce agabansa.π
Ni kuwa Ummu Maher na ce"oh Hajjo kin tsufa me Muta'z zaiyi da ke kykkyawan d'an gayu mai ji da ilimin addini likita_ likitan likitoci.
***
"Haba Fulani kina sane da Auren da mai maitaba ya d'aura mun da wannan ja kar yarinyar wai a matsayin matata."
"Yarinyar da kwata_kwata bata San mutuncin mutane ba ballan tana sanin darajar d'an Adam,yana maganar yana Jan numfashi don shi hayaniya ma bai i'ya taba Asalima shi ba ya son surutu sam ..."
"Haba Muta'z me ka ke so in ce akan wannan maganar kafi kowa sanin halin mahaifinka,ba'ah yi mishi ja yayya kuma me ye ai binsa don ya yi wa d'ansa Aure,kuma ya za b'a masa matar da ta da ce da kai."
"So ka ke yi in yi mishi musu don ya yi maka Aure ko me?to ba zan iya ba domin mijina shi ne Aljanna ta."
"Kuma Hajjo Mahaifiyarsa ce don haka ba by abinda za ta umarce sa ya k'i yi Mata shi matuk'ar bai sa b'awa Allah ba,kuma matuk'ar inason ya rabu da mahaifiyarsa lafiya to dole ne in ta ya sa ya rabu Mahaifiyarsa lafiya".
" Don haka nima Ina mai u martarka da ka yi hak'uri kabi zab'in da iyayenka suka yi maka ko ka sa mu da ce wa,kuma ka cigaba da yi wa iyayenka biyayya wataran sai labari".
Fulani tana kaiwa ta tashi ta koma b'an garenta tana tausayin d'anta abin k'aunarta a kullum.
Bayan kwana biyu aka fa ra bidirin biki A yi wannan a yi wan can Amman ba bu k'eyar ango don tun ranar ya koma sabon gidansa da ya Gina saboda hutawa.
Har gida Hanan ta kaiwa Mumtaz Invitation na biki,ranar ta da d'e i'ta da Umma suna hira ka fun daga bisa ni Mumtaz ta dawo daga wajen Aiki i'ta da wani abokin Aikin ta mai suna Mohd Lawan,jininsu ya had'u sosai don haka kullum sai ya rakota har gida bayan sun dawo daga Aiki.
Ko kafun Mumtaz ta dawo kallon Umma Hanan ta ringa yi tana hango fuskar mai martaba a kan fuskar Umma,don har Mumtaz. Ta dawo Hanan bata daina kallon Umma ba tana mamakin irin wannan kamanni ya yi ya wa.
Daga Alk'alamin
*Ummu Maher*
*Vote*
*Share*
*And*
*Comments*
*TypingποΈ*
ππ€π
π€΅ββπ€΅ββπ€΅ββ
*A KAN A'IKINA 2021*
π€΅ββπ€΅ββπ€΅ββ
ππ€π
Which Meansππ»
*A BOUT MY WORKπ€΅βββπ»*
Na
*Rabi'atu Bashir Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss greenππ.
π«π«
*π
οΈARUMAI π
¦οΈ WRITERS π
οΈSSOCIATIONπποΈ*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa