Showing 6001 words to 9000 words out of 45089 words
Chapter 3 - NIDA PATIENT DINA Book 1 Complete Hausa Novels by Mrs Hisham .txt
1week sbd kagama discovery ok yanzu de wannan kayan jikin nawa sun damameni am so exhausted to shikenan doctor ammar yace yafita dasauri. Karasowa dakin FANAN tayi taje tadauki glucose tahada mishi a cup Tamika mishi gashi batare dayakalla ba yamika hannu yakarba yakai Baki yayi yasha asukwane yatofar dashi ke Meye wannan Baki da hankali ne Zaki ban glucose, narai narai tayi da ido kamar zatayi kuka tace yanada kyau kadingasha hararanta yayi yace to bazansha ba din yanda yake mata tsawa ne yasa tafashe mishi da kuka dago Kai yayi ya Salam malama kimin shuru natsani Jin kuka Meye namiki dazakimin kuka , cikin muryan kuka tace meyasa kamin tsawa nibaamin tsawa agidanmu, shikam takaicine kamar yakasheshi yama rasa yanda zeyi da ita , to shikenan kimin shuru banason kuka share hawayenta tayi kafin taje kan kujera tazauna ahaka Sega doctor ammar yashigo shida wani security Yana rike da leda Niki Niki ya ajiye yafita doctor ammar dawo da kallonsa yayi kan AZAAD yace ga komai da komai Wanda zakayi amfani dashi fito masa dakomai ammar yayi yajerasu tsaff a wardrobe din dakin fito mishi da kaya yayi marasa nauyi Bakin wando dakuma Riga fari dasu brush tooth paste da takalmi da etc. Karba yayi bece mishi komai ba yawuce toilet yafara wanka. Fanan yanaga kinyi shuru kode bakyajin dadine inji doctor ammar lfy na KLAu doctor okay yace kafin yakara dacewa kinsan wayene azaad kuwa girgiza Kai tayi yace bakyajin sunanshi agari bama iya gariba har kasashen waje tace bantabajiba shuru yayi kafin yayi tunani okay Amma kintabajin sunan AZAAD THE BILLIONAIRE eh tabbas natabaji Amma ai Kwanan nan naji labarin ai yarasu ah ah berasu ba shine wannan ai zaro ido tayi tace dama shine eh mana kafin sukarasa magana yabude kofar toilet fitowa yayi tsarki yatabbata ga allah dukansu idonsu nakanshi FANAN kam suman zaune tayi kyaunshi yakara fitowa dogo ne sosai yanada jiki amurde irin wanyanda suke daga karfe yanada farfadan kirji kanshi kuwa gashine atare yagyarashi ga sajenshi mejan hankali yanada manyan ido dara dara sexy eyes π ga dongon hanci bakinshi Dan karami Yana dauke da pink libs dawo da kallona nayi hannunshi dogayen fingers ne dashi masu dauke dagashi ya Allah azaad kota Ina yamatukar haduwa kamar shi yayi kanshi. AZAAD MUHAMMAD MAINASARA kenan shahararren Dan kasuwan da ake tunkaho dashi a Nigeria da kasashen waje saurayi Dan kimanin shekara 33yrs aduniya Wanda yakasance half cast mahaifiyarshi balarabiya ce mahaifinshi bafulatane Kuma babban Dan kasuwa Kuma Dan siyasa......
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
π§ββοΈπ§ββοΈ NIDA PATIENT DINA π©Ίπ©Ί
Story Written by (MRS πΉ ISHAM πΉ)
Da sunan allah me rahama mejinkai π Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy Ameen πππΉ
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina allah yabar zumunci π₯°π₯°
___________________________________________
Page 7οΈβ£
AZAAD magana yafara cike da kasaita yace Ammar yanzu kana nufin kace labarin mutuwana ya kewaye duniya hmmm lallai dole indauki mataki karasa maganar yayi Yana zama akan kujera Satan kallonshi FANAN tayi kasa kasa tace oho wannan mutumin daga gani zeyi jiji dakai auuu haba de dasauri tadago Kai ta kalleshi Ashe yaji abinda tafada Amma Taya yajini NIDA nake magana azuciyata Tabb lallai wannan maye ne , nidin ne maye yakarasa maganar Yana hararanta Aida sauri tamike tabar kusa dashi domin yanzu yafara bata tsoro. Kallon doctor ammar tayi tace doctor zantafi gida yamma tayi tunda nagama aikina Koh murmushi doctor ammar yayi yace haba FANAN saurin me kikeyi haka ai haryanzu patient din naki begama recovery ba,duk abinda sukeyi akunne AZAAD Amma ko kallon inda suke beyiba shi tunaninshi ya umminshi awani Hali take ciki. Sallama doctor ammar yamusu yace to nikam zan wuce SE gobenku FANAN ce kawai ta amsa bayan fitanshi tashiga toilet tafito da towel ahannunta ajike takaraso kusa dashi ko magana bata mishi ba takama kanshi tafara gogewa dagowa yayi yazuba mata ido Anya wannan yarinyar akwai kunne ajikinta kuwa, daure fuska tayi taci gaba da goge mishi jikinshi to shi abinda yake bashi mamaki agabanta fah yafito daga wanka to kode ta manta dayayi wankane tazo tana goge min jiki
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
π§ββοΈπ§ββοΈ NIDA PATIENT DINA π©Ί
Story Written by (MRS πΉ ISHAM πΉ)
Da sunan allah me rahama mejinkai π Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy Ameen ππΉ
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina allah yabar zumunci π₯°π₯°
____________________________________________
Page8οΈβ£
Ahankali yace ya Isa please okay kawai tace mishi tabar wajan bin bayanta yayi da kallo Yana girgiza Kai wannan yarinyar daga gani zatafi zeenat rashinji juyawa tayi ahankali tanaso tasaci kallonshi karaff suka hada ido mugun kallo yawatsa mata murguda mishi Dan karamin bakinta tayi mikewa yayi aharxuke ganin datayi wajanta yanufo aikuwa tafara kokarin guduwa taku biyu yayi yacafko ta yaja hannunta har bakin gadonshi kafin yatsareta da ido ke wakike harara cikin fuskan shagwaba tace nifa bada Kai nakeyi ba to dawa kike inbadani kike ba nida wancan filon nakeyi juyawa yayi yakalli filon yace okay tunda ke karamar mahaukaciya ce maza bawa filon hakuri zaro manyan idonta tayi waje gyada Kai yayi yace yes bashi hakuri Kuma karki yarda kibari wajan nan se filon ya hakura. Kwanciya yayi abinshi itakuwa FANAN tafara bawa filo hakuri tun tanayi ta dadin Rai harta fara kuka idonshi alumshe Yana kallon duk wani motsinta juyowa tayi setaga alaman yayi bacci sanda tafarayi takarasa kusa dashi ahankali tace yauwa yayi bacci juyawa tazoyi zata gudu tsantsi yakwasheta tafada jikinsa kan faffadar kirjinshi cikin sauri tafara kokarin tashi zagayo da hannunsa yayi ya matse kugunta ajikinshi yar Kara tayi sbd tadanji zafin rikon dayamata matso da fuskanshi yayi gaff danata har sunajin saukar numfashin juna ahankali yabude Baki kamar bazeyi magana ba yace meyakawoki jikina kika kwanta dasauri takalleshi ganin yanason mata sharri hararanshi tayi tace mekuwa zanzoyi jikinka hannu yasa yamatse mata Baki yarinyar nan naga kamar kinaji da tashen balaga Amma karki damu kafin inbar asibitin nan sena gyara miki zama takasa magana kawai SE hawayen dakebin kuncinta kallon cikin kwayar idonta yakeyi kafin yamaida kallon nashi libs nata da take tacizewa ahankali tsabar azabar rikon dayamata kokarin tashi tafarayi da iya karfinta Amma ko motsi beyiba seda yatabbatar tagalabaita kafin yasaketa yace tashi kibarmin jiki mara kunya kawai mikewa tayi tana share hawaye ahankali taje tadauki hand back dinta tasa facemask ko kallon inda yake batayi ba tabar dakin sauri sauri take tafiya yau ko takan Kiran Amira batayi ba tawuce gida shigowa tayi da sallama abakinta bata samu kowa afalon ba tashige dakinta kawai tacire kayan jikinta tafada toilet tayi wanka tare da alwala tafito tana tuna abinda azaad yamata kwafa tayi kawai ta tada sallah bayan ta idar ne tafito tasamu kowa ya hallara afalo gaidasu tayi amsawa sukayi suna tambayarta ya aiki alhamdulillah kawai tace auta ce tazo kusa da ita tazauna anty Ina tsaraba na laaah wlh auta namanta Amma in sha Allah gobe zankawo miki ko tom shikenan anty, abinci suka fara ci bayan sun gamane baba yace yauwa namanta banfada muku ba su Al ameen gobe zasuzo gombe fah cikeda murna tace allah yakawosu lafiya tsabar farin ciki tarasa inda zatasa ranta domin kuwa ba karamin good time sukeyi da ya al Ameen dakuma suhaima kanwarsa, sudin yaran kanin baba ne. Ya usman ne yamikawa fanan wata leda me kyau da ita kayan cosmetics ne aciki sesu perfumes godiya tamishi aka cigaba da hira nan taji wayarta na ringing dubawa tayi taga wayene ganin my bestyne yasa tayi saurin daga kiran suka gaisa bestie ya akayi yau Baki jirani ba kokin koma gida dawurine eh kekam wlh inada wata uzurine shisa nadawo banbiyoki ba to shikenan bakomai SE gobe kigaida mama okay zataji, tashi fanan tayi tace musu seda safenku allah yatashemu lfy suka amsa shiga daki tayi tabude ledan Da ya Usman yabata powder ce mekyau dasauran kayan kwalliya lotion π§΄ tafito dashi Shima mekyau SE Kuma turare masu dadin kamshi murmushi tayi tace allah sarki ya usman allah yakara budi jera kayan tayi agaban mirror gadon tahau tafara game din Angela.
Washe gari bata bar gida ba SE 11:30 ta tafi hospital shigowa tayi tasameshi Yana breakfast π₯ Ina kwana tace mishi ko kallonta beyiba balle tasaran ze amsa bakin desk Dake dakin taje ta dauki magungunansa ta mika mishi da ruwa karba yayi yasha SE asannan ne yadago Kai yakalleta jeki daukomin tissue ko kala batace mishi ba takawo mishi ta ajiye akan table din gabansa suna haka doctor ammar yashigo gaishesa FANAN tayi ya amsa yamata yamejiki kafin yaje yamikawa AZAAD hannu sukayi musabaha yamishi y jiki kafin yace AZAAD akwai yar matsala fa kallonsa yayi yace name kenan ummi ba lafiya jiya naje nadubata jininta yahau Amma yanzu dasauki mikewa yayi yafara tafiya dasauri Ammar yatsayar dashi karka tafi yanzu AZAAD karkayi wannan gangancin kasan rayuwarka tana cikin hatsari Kuma haryanzu baka gama komawa Dede ba cikin tsawa yace I don't fuckin care ummi bata da lafiya sannan kanacemin intsaya mtsssw dogon tsaki yaja yafito yabar dakin dasauri Ammar yabi bayanshi Dan yasan halin azaad yanzu seyace zehau taxi shibesan yanda ake farautar rayuwarsa ba FANAN kam tunda yadakawa ammar tsawa tayi sumar tsaye domin aduniya tsawa Yana Daya daga cikin abinda yake birkita mata lissafi tana Daya daga cikin mutanen dabasa jure tsawa yanzu zatafita a hayyacinta. Dogon numfashi taja duba dakin tayi taga bataga kowa adakin ba yatabbatar mata dasun fita itama fita tayi taje addimission ward tana duba patient's. A waje kuwa dakyar Ammar yayi nasaran dakatar dashi azaad kadakata kajini tsayawa yayi kashiga mota muje inkaika gida Amma is very dangerous kahau taxi π shuru azaad yayi be tanka mishi ba Yana tsaye a inda yabarshi ammar yazo da motor shiga yayi suka kama hanya babu Wanda yacema Dan uwansa kala, cikin gra suka shiga anguwar dayake dauke da manya manyan gidaje nagani nafada wata Dan karerin gate naga hancin motarsu tanufa security ne da sojoji abakin gate din suna gadi kasancewar sunsan doctor ammar shisa suka wangale mishi gate shiga sukayi wata dankareriyar gidane wacce Tasha kudi tundaga Bakin gate zaka gane wanann gidan bana kana nan masu kudi bane domin anyi barnan dukiya kamar baa kaunarsu parking space yaje yayi packing din motarsa fitowa sukayi atare azaad nagaba Yana sanye da facemasks afuskanshi tafiya yakeyi cike da izza da takama falo yashiga da sallama abakinshi kasa kasa ya Salam nikam sumane kawai banyi ba ganin aljannar duniya kamar baa Nigeria ba falone na alfarma Wanda yaji kayan alatu komai na more rayuwa akwai sa aciki. Ganin dayayi bakowa a falone yasashi haurawa upstairs yanufi dakin ummi abakin kofa yatsaya Yana kallonta tana kwance akan gado idonta alumshe kyakyawar balarabiya ce Wanda kana ganinta kasan tabbas wannan itace tahaifi azaad ga kannenshi azagaye da ita harda first born dinsu itama tana zaune kusa da ummi hannunta acikin nata sunyi jugum shigo dakin yayi babu Wanda yalura dashi kama dayanda hannunta yayi ahankali yafurta ummi arazane dukkansu suka dago suna kallonshi cire facemask din fuskanshi yayi mikewa sukayi tsaye suna nunashi da hannu Banda ummi data kura mishi ido tana hawayen farin ciki rungumeta yayi yanadan bubbuga bayanta cikin rada yake fadin am sorry ummi am so sorry π areef ne yayi karfin halin fadin ya azaad dama kana Raye baka mutu ba kafin fawwaz yace Yaya dama kullum ummi maganarta Daya ita tasan AZAAD dinta be mutu ba fadawa jikinshi zeenat tayi tana kuka.....
SE munsake haduwaπ₯Ίπ₯π₯π₯π₯°π₯°
Muhadu a comment section
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
π§ββοΈπ§ββοΈ NIDA PATIENT DINA π©Ίπ©Ί
Story Written by (MRS πΉ ISHAM πΉ)
Da sunan allah me rahama mejinkai π Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy πΉππ
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina allah yabar zumunci π₯°π₯°π€
____________________________________________
Page 1οΈβ£1οΈβ£
Gaishesu fanan tayi suka amsa Banda zeenat Wanda idonta kurr akanta SE murna takeyi tayi kawa ummi ce tace nikam zeenat tunanin me kikeyi haka murmushi tayi tadawo kusa da FANAN tazauna tarike hannunta tace laaah ummi nayi kawa dariya gaba Daya Yan falon sukayi Ammar ne yace ummi Ina yaseer da azaad suna garden ok garden din yawuce Anan yasamesu suka gaisa yawa azaad yajiki me kula dakai tazo fa mikewa sukayi dukkansu tunaninshi bekawo mishi wannan yarinyar ammar yazo da ita ba shiga falon sukayi harsun haura stairs doctor ammar am FANAN kikaraso mikewa tayi suka haura tare da zeenat shiga sukayi da sallama abakinsu Jin muryantane yasashi yadago Yana kallonta Kara daure fuska yayi ke meya kawoki nan tsayawa tayi haba azaad Meye haka ankawo wacce zata dubaka Kuma kanace mata meyakawota kallon Ammar yayi yace inde wannan ce zata dubani to na hakura yarinyar da itama tana bukatar aduba kwakwalwarta sbd bana tunanin tana da ishashen hankali bayanda baayi ba Amma azaad yace bazatana kula dashi ba kawai aje akawo me hankali fanan kuwa ranta yagama baci saukowa tayi kasa anan tasamu su ummi sallama tamusu ah ah harzaki tafi kingamane ah ah yace wai bazan dubashi ba takarasa magana idonta nakawo ruwaπ₯Ί ganin haka yasa ummi tace kyaleshi zoki zauna anan koyanaso ko bayaso sekin dubashi tunda tun farko ke kika fara zama tayi kusada anty Amina, hira anty Amina tafara Janta dashi saboda yarinyar ta burgeta tun bata sake ba harta sake suna hira suna dariya zeenat ma zuwa tayi akaciga ba da hiran da ita ummi tace ai itama wannan naso tayi school of health Amma Taki wai ita law zata karanta dayanzu itama tafara aiki a asibiti dariya FANAN tayi tace Kuma aikinga banisa tsakaninku hira sukasha sosai time din sallah zeenat tace zo muje dakina muyi mikewa sukayi sukabar anty Amina da ummi afalo bayan tafiyansu ne anty Amina tace wlh nikam wannan yarinyar taburgeni baruwanta ga hankali murmushi ummi tayi tace ai kina ganinta Kinga jinin Fulani haka sukaci gaba da hira kafin suka bar falon. Adakin zeenat kuwa FANAN ce tafito daga toilet tadauro alwala dogon hijab zeenat tabata ta tada sallah bayan ta idar ne taninke sallayan ta ajiyeshi a inda tadauka tana karewa dakin kallo yamata kyau sosai komai pink and white zeenat ce tashigo dakin hannunta rike da wayanta iPhone 12pro mika mata tayi samin number ki samata tayi takira taga number atake tamata magana a WhatsApp fitowa falo sukayi a dining sukasamesu Amma Banda yaseer, azaad Ammar su part din Azaad aka kaimusu,
FANAN zoki zauna muci abinci murmushi tayi tace alhamdulillah nakoshi haba kekuwa kizo muci ko kunyarmu kikeji sunkuyar dakai tayi tana murmushi allah nakoshi fawwaz ne yace zamu miki dure fa inbakizo ba dariya akayi bayanda Basu da itaba tace akoshe take komawa falo tayi tazauna Ammar ne yasauko yace FANAN jeki dubashi nizan wuce doctor yace fa bayaso noo karki damu kijeki kawai to shiga dakin tayi fuskanta ahade takarasa syringe π tadauka taja ruwan allura ko kallonta beyiba yamika mata hannu yayi yaseer de Dake gefe yazuba musu ido bayan tagama mishi allura Tamika mishi magani sannan tace Kaci abinci ne bece mata kallaba yakai maganin setin bakinshi zesha takara tambayanshi Kaci abinci nikam Ina ruwanki danine konaci ko banci ba gyada Kai tayi tarike kugu tace aikuwa yau inde Bakici abincin nan ba bazakasha magani ba mikewa tsaye yayi ganin yamikene tsoro yakamata Amma bata nuna ba ni saankine dazaki tsaya kinamin rashin kunya cikin i'ina tace ummm nide ai ba rashin kunya namaka ba Gsky nafada maka dama ance Gsky dahci gareta nufota yayi tafara ja baya harta iso jikin bango tsoro taji sosai gashi baa hanya kofa takeba daff da ita yazo yasa hannu yamatse Dan karamin bakinta kafin yace nace ni saankine girgiza Kai tayi ah ah idonta taff da kwallah okay kinsan niba saanki bane Amma kika tsaya kinamin rashin kunya kayi hakuri bazan sake ba idonta yake kallo Wanda yacika da ruwa harwani sheki yakeyi iya karfinta tasa ta tureshi Amma Ina kamar Wanda tature dutse ko motsi beyiba ganin haka ba solution bane yasa tafasa ihu wayyo allah na zekasheni fusata yayi yasaketa yaje dauko belt aikuwa kafin ya Ankara tagudu yaseer kuwa mezeyi inba dariyaba dariya yakeyi harda rike ciki gaskiya dude wannan yarinyar itace Dede dakai mugun kallo yawatsa mishi kafin yaja dogon tsaki ita kuwa kafin taje stairs tagyara tsayuwarta tana aiyana irin muguntar daze mata in yakamata.
Karasowa falon tayi Amma bakowa abakin kofa taga wata mata atsaye tana sanye da abaya Baki Wanda yasha stones fuskanta tamkar bana mutane ba idon yayi Baki kirin bako digon fari aciki fuskanta kuwa ahade kamar Wanda aka aikowa da mutuwa hancinta nafitar da hayaki bakaramin tsorata FANAN tayi ba duk ita atunaninta gamo tayi adduah tafarayi acikin zuciyarta fitowa su ummi sukayi Jin motsine yasa FANAN juyawa dawuri taga su ummi ne ah ah mommyn su kece shigowa mommy tayi tace eh wlh Aysha nice mamakine yakama FANAN ganin atake suffarta yacanza takoma mutum sake sake tafarayi azuciyarta Anya ba idonta bane yamata gizo tana nan atsaye mommy tawuceta zama tayi a kujera fuskanta ba yabo ba fallasa sama sama suka gaisa da ummi kafin anty Amina da zeenat suka gaisheta yatsina fuska tayi kafin ta amsa sannan tace Mansoor ne yazo yaban labari Ashe azaad na lafiya eh wlh lafiyansa KLAu okay yayi kyau haka akeso ai kallon inda fanan take tayi kafin tace wancan Kuma daga Ina anty Amina ce tace nurse din Azaad ce ita take dubashi mugun kallo tawatsawa FANAN atake idonta yajuya ke zonan kasa motsawa tayi domin MATAR nan akwai wani Al amari tattare da ita daka mata tsawa tayi bake nake kiraba karasowa gabanta tayi Meye sunanki fanan okay bar gabana tashi tayi ta koma can gefe har cikin ransu Basu ji dadin abinda mommy tayiwa fanan ba mikewa tayi tace se anjumanku bayan fitan tane ummi tace zo FANAN karasowa tayi jikinta asanyaye kiyi hakuri kinji haka hanlinta yake murmushin yake tayi tace karki damu ummi bakomai yauwa yar albarka dama nasauko zanmuku sallamane SE gobe harzaki tafi eh ummi yamma tayi hakane Abu me aiki ummi takira tace taje daki takira mata areef ko fawwaz dayansu