Showing 21001 words to 24000 words out of 34045 words
Chapter 8 - KWARTON MANYA Book 3 end Writing by Maman Teddy .txt
Zainabu n ta kirata ne ta bashi kaman yanda yace ".
Zainabu ce ta fito fuskar ta a sake ,don tuni ta dake da komai. Momy !! Ta yi mgnn tana zuwa inda take ". Maimaita abun da kace ?? Tace ma Habab tana ware lulun idanun ta da ya ɗebo ta. Ɗago idon sa yayi da suka kaɗa cikin wani irin sanyi yace " Don Allah Zee ki taho mu koma gida ,na kasa jin daɗin rayuwa ta baki bazab iya zama ba tare dake ba a rayuwa ta , inaaaa". Eiyeee lallai malam , na rantse Habab bani babu kai ,baxan zauna dakai ba wallahi. Momy don Allah kar ki yarda da maganan da wallahi na koma kasheni zaiyi wallh".
Ai bari kuka Zainab ,babu inda zaki je ,to ko ita tace zata cika sai nace bata isa ba ,bare kai ƙaramin mutum ,kai Habab !! Babu ma inda zaka tafi sai ka rubuta mun takardar rabuwar ka da zeeee Baxan bari nasa ido ka cigaba da cutar musu da yarinya ba!!!!!
Wani irin bugawa ƙirjin Habab yayi wanda sai da yakai hannun shi yana dafe wurin ,don ji yake kaman zai ɓalle ya fito wajeeeeee!!!!
*Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻*
Mmn teddy🧸
[7/1, 08:44] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️*
_*Mmn teddy*_
33
*Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻*
****
Ɗago da lulun idanun sa yayi da suka rine suka sauya daga fari zuwa jah". Ehh kaji abun da nace maka ko?? Cikin wani irin jiri da ƙyar ya iya cewa " Momy! Mom bazan iya rabuwa da Zainab ba ,Momy kiyi hkr itama ki bata haƙuri pls". Bazan lamunta komai daga gareka ba. Abu ɗaya zan yarda na kuma lamun ta shine Ka bata takardar ta ,tun da ba Son ta kake ba , ka Aureta ne don wani manufa taka ta dabam...Saboda taurarriyar zuciyar ka , Yau duk ya ƙare kaji ai?". Ta ƙare maganan tana wurga masa littafin gaban ta da biro . Sallaman Adda Raliya ne ya katse masu abun da sukeyi , Wannan yasa Habab kallon inda Hjy Raliya take tana takowa cikin takon ta na manya mata . Zama tayi gyefen Inda Habab ke zaune tana dafa shi , idonun sa ya ɗago yana kallon ta kana yace " Adda Raliya kiba Momy haƙuri ta bani Matata!
Ware ido Zainabu tayi tana mmkin ashe ba ita bane kaɗai yake mawa rashin kunyar ,duk da wannan kaɗan ne akan wanda yake mata don ita harda ma tsantsan rainin hankali. In banda rainin hankali a gaban sune yake ce mata wai Abashi matar shi?". Murmushi Adda Raliya tayi tana shafa kansa kana ta juya da kallon ta zuwa ga Momy da ta haɗe rai , Zainabu tana bin shi da kallon wallh baka isa ba". Momy kiyi haƙuri akan dukkan abun da ya faru mu ɗauke shi matsayin mu jarabbi ƙaddara bata wuce kan kowa". Kuma Momy mun zo biko ne muna sake roƙon ki akan ki dawo gidan Daddy da zama , ki cigaba da kulawa da mu kaman da baya".
Haɗa ido su duka sukayi suna kallon juna , kana Habab ya miƙe yana ba Zainabu takardar da bata san na meye ,wani irin bugawa taji ƙirjin ta yayi da ƙarfi ,amma sai ta dake tana kai hannun ta tana amsa.....juyawa yayi yana nufar ƙaramar falon Momy ,wanda su duka suka tsaya bin sa da kallon me yake nufi???
Ma'aikatan gidan ne suka ga suna shigo maasa da kayan sa ,wanda cikin sauri Momy tace wannan kayan kuma fah na waye??? . Ɗaya daga cikin su ne yace " na Soja ne ya dawo da zaman sa nan gidan ,yace a yi masa gyara yanxu!!!!
Eiyeeeee!!!!! Zainabu tayi mgnn tana kama kwankwaso ,wannan wani irin rainin hankali ne da wayo ????????
Mmn teddy🧸
[7/1, 11:36] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️*
_*Mmn teddy*_
34
*Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932*
****
Murmushi Adda Raliya keyi cike da jin daɗin yanke shawarar da Habab yayi ,kinga dole idan suka ganshi a cikin gidan ya nasu sukuni ,Momy zata bashi matar sa ,kuma itama zata koma gidan mijin ta. To ina zai zauna anan? Taɓ Momy zama da wai xaiyi anan gidan?? Zainabu tace tana kallon Mom Salma da ta tsaya tunanin ya zata ɓullo mawa lamarin Habab". Jin shirun nata yasa Adda Raliya amsan takardan da yaba Zainabu ,tana buɗewa murmushi suka ga tanayi kamin ta sa dariya tana cewa " ZeeHabab kenan! Wani irin dammm yaji ƙirjin ta ya buga ,wanda yasa Zainabu saurin shigewa falon tana nufar inda Habab ya shiga". Tsaye ta taddashi jikin window ɗin falon ,idon sa na akan ƴan tsirarun ma'aikatan dake ƙular mawa Mom Salma da gidan nata.... Tsayawa tayi bayan sa tana bin sa da wani kallo , haushi n sa takeji na mamaye ta ,musamman tuno da kala kalan ixiyan da yayi ta mata , hannun ta ta kalla da yanxu bakace da karaya a hannun ba , sai shafa gyefen fuskar ta da tayi tana tuno da marin da tasha marar adadi a hannun shi....ɗan tsaki tajah mai sauti , wanda kamin yayi magana yaji muryar ta tana cewa" Malam mai kuma kazo yi mana anan? Gaskiya ka koma inda ka fito ,don bana ƙaunar buɗe idanuwan na ga fuskar ka ,bana Son ka bana Son ganin ka Habab". Tayi maganan tana zubda hawaye dake sakko mata. Duk maganan da take masa ko motsawa baiyi ba , sai ma haɗe hannayen sa da yayi wuri biyu". Ganin yana shirin maida ta zauwatacciyya yasa ta ƙara matsawa garesa tana cewa " kaji mai dai nace maka ko?? , To ka sakennn.....Juyowa yayi yana bin ta da wani irin kallo da yasa ta yin shiru sai bin sa da harara take yi .... Me kike cewa ? Na rabu dake ,bakya sona ?? To Naji ,amma Ni ba zan rabu dake ba Zainab , Saboda ina Sonki , idan kuma kika matsa zaki rabu dani , wallahi da ƙafar ki sai kin dawo ,saboda Ni ɗin nan da kika ganni mugu ne ,xanyi maku mugun tan da dole ki dawo gareni ,idan kuma kika sa kafiya kika ƙi to sai dai mu ƙare rayuwar mu a haka ,ke ba miji Ni ba mata. Sakin baki Zainabu tayi tana kallon sa da mamakin ƙiƙirarin da yake mawa kansa na shi mugu ne , zai yi mata mugun tan kenan?? Na shiga uku ,abun da Zainabu ke faɗi kenan tana bin sa da kallo da cigaba da sauraren sa. Ki zaɓi ɗaya ko rabuwa dani ko cigaba da zama dani?....yayi maganan fuskar sa ba wasa a ciki? Yana matsowa dab da ita". Haɗe rai Zainabu tayi kaman bata tsorata da maganganun sa ba tace " Mai ya kawo ka ? Ka fice Habab don Allah ka bani... Ji tayi ya rungume ta yana haɗe bakin shi da nata mutsu² take tana Son ƙwatar kan ta ,amma ina sam ta kasa sakamakon wani riƙo da yayi mata... Mom Salma ce ta shigo don itama tayi masa nata faɗan ,nan taga ya riƙe Zainabu da take son ƙwatar kanta ,amma ta kasa". Kirar Sunan sa Tayi da ƙarfi " Habab! Wanda anan ne ya tsagaita badon ya soba yana cika ta daga jikin shi . Saurin baya Zainabu tayi tana goge ƙwallahn da ya taru mata tana cuno baki gaba da cewa " Wallahi Allah ya isa! Dariya taga yasa mata sam bai damu da ganin Mom Salma ba da itama ta tsaya tana ganin rashin kunya irin na Habab . Kice mawa Mom ta tabani ke,idan ba haka ba kene da kunya , don inaaaa.... Nufo sa Mom tayi nan yayi baya da sauri yana tsagaitawa da maganan tasa yana dariya".
Habab fice mun daga gida! Mom tayi maganan fuskar ta ba wasa . Murmushi yake yana cewa " To ai Mom Ni ɗan ki ne , kuma nan gidan Momy na ne anan zan kwana". Ehhhh ka kwana a ina? Allah shi kyauta ,ka hanani sukuni da Zainab kenan fita!!
Murmushi yayi yana tuno da inama momy ta barshi ya kwana a gidan da tabbas cikin dare sai ya turmushe Zeee don ya gaji da haƙuri ,ƙwartancin dai ya daina yi ,tun da ya samu Zee ya kuma ɗan ɗani zuman ta". Momy na tuba don Allah ki barni na zauna ,zan ƙoƙari na kauda kai na akan Zainab indai wannan ne tunanin ki . Kai baka isa ba ,ai ka girma nemi gidan ka ,nan gida na ne nida Bby na".
Tom Momy ki tambayi Zainab inda bata So na ,ta faɗa maki sai in tafi . Ban gane ba? Mom Salma tayi maganan tana kallon shi ,itako Zainabu sunkuyar da kanta tayi ƙasa tana wasa da ƴan yatsun hannunta. Ehh Momy ki bari ki tambayi Zainab in tace " Bata so na sai ki rabamu in kuma tace tana Sona to sai ki barni na zauna anan tare da Matata".
Humm numfasawa Mom tayi tana cewa Ok shikenan". Zainab kina Son Habab ? . Ƙirjin Zainabu ne ya buga , shiru tayi tana sauke kanta ƙasa ta kasa ce mawa Momy komai". Kar kiji nauyi na Zainab , kar kuma ya baki tsoro faɗa mun kina Son komawa gidan shi??? Ƙasa bata amsa tayi sai hawaye n da ya fara zuba mata. Shikam Habab Murmushi yake don yasan ya riga ya gama tsorata Zainabu da maganganun burgar da yagama yi mata , wanda a yanda yake jin kansa yake zai iya aikata komai akan duk wanda yayi yunƙurin Rabashi da Zainabu. Zainab baki ce komai ba?? Yaji Muryar Momy yana katse ta. Dariya yasa yana cewa " Mom tana jin kunyar ki ne bazata yi maki magana ba ,amma ina mahaukacin Son Zee itama kuma haka take So n Habab.
Shiru Momy tayi sai kawai ta saki murmushi tana rungume Habab shima Rungume ta yayi , fuskar su su duka na fidda Annuri ....hannu takai tana matso da Zainabu da tayi shiru har lokacin kanta na a ƙasa , haɗa su tayi su duka tana Rungume su tana tsakiyar su.... murmushi Zainabu tayi tana ƙara riƙe hannun Momy. Ɗago da fuskar ta tayi ,nan taga idon Habab na akan ta , kashe mata 1 eye yayi wanda yasa ta saurin ƙasa danata idon". Momy ne ta goge ƙwallahn dake zubowa daga idon ta , tana ƙara godiya ma Allah". Ganin haka yasa Habab kai hannun sa yana sa hankie yana goge mata hawayen....kallon sa tayi tana murmushi ,nan suka ƙara Rungume junan su...tana riƙe da hannun Zainabu dake bin su da murmushi sosai suka burgeta , A wannan yanayin Adda Raliya ta shigo ta tadda su... Kissing ɗin Momyn nasa yayi yana Rarrashin ta... Murmushi Momy tayi tana waigawa ga Adda Raliya kana tace " Na amince Zainab zata koma ,amma ba ayau ba ,shi kuma ya koma ba bu wurin kwanan sa anan!
Rintse ido Habab yayi don ya fahimci Momy ta gane shi sosai tasan akwai abun da yake nufi. Dariya Adda Raliya tasa tana cewa " Ai ko a hakan muna godiya'.
A tare suka nufi falo ,ban da Zainabu da tayi bedroom ɗin ta ,ji tayi duk jikin ta yayi mata sanyi , gaba ɗaya Habab ya sauya , tabbas ba yaudara a tare dashi duk abun da ya faɗa xaiyi hakan ne har a zuciyar shi..............zama tayi a gyefen ƙayataccen bed ɗin nata tana sa hannun tana....
*Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻*
Mmn teddy🧸
[7/3, 15:58] Matar Doctor: *Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932*
Tana gyara Fillon dake bayan ta ...lumshe ido tayi tana tunanin abubuwa da yawa da suka faru tun daga farkon haɗuwar ta da Habab da yanda ta sharara masa mari a mall wai taje siyayya da kuɗin hannun ta da basu kai sun komo ba... Dariya ta keche dashi tana girgiza kai kurum. Ɓangaren Safiya kuwa tun da wannan abun ya faru labari yayi tangwarma har gida jen Auren su ,yanda kowa labarin da yake bada wa akan su daban....Masu cewa sun haɗu zasu kashe mahaifin su saboda son abun duniya su suka fi yawa. Wanda jin hakan yasa a lokaci ɗaya mazajen nasu suka basu takardan sakin su da cewa " Suma da suke zaune dasu ba don Allah bane , Suna samun wata dama zasu idda nufin su akan su. A kwana uku Hjy Luba da mabiyan ta sun rasa inda zasu saka kansu ,duniya tayi masu faɗi matuƙa ,kullum a cikin zullumi da fargaba suke , ga baƙin cikin tijarar da Mahaifiyar Sobreen tayi masu , don koda suka je gidan ta da sunan ta basu mafaka , sai korar cin mutunci tayi masu kaman bata taɓa sanin ɗayan su ko su duka a rayuwa ba . Cewa ma tayi a subar mata gida tana lallaɓa auren ta kar su zo su kashe mata , hummm tabbas Hajiya Luba a lokacin tasan meye rayuwa ? Musamman idan kana dashi ka dawo babu! , Shema'u ce mai'aikaciyar asibitin gomnati under federal wannan yasa ta sama masu gida a cikin Staff couters . Don babu ɗayan su da ya mallaka gida na kansa, a tunanin su kawai Alhaji Ahmadu na mutuwa zasu danni arxiƙi ,gida jen sa da koman sa nasu ne. Sai dai yanxu duniya ta juya masu...wannan yasa a ɗan kwanakin nan har rama sukayi na wahala da tashin hankali. Ana haka a satin aka kori Shema'u daga aikin nata , wanda wannan yasa Hajiya Luba har suma tayi nan take gauuuuu....a dai asibiti ta farfaɗo tana kukan nadama da baƙin ciki na rasa inda zasu nufa kuma!
******
Bayan Mom Salma ta amince da komawar Zainabu ga Habab ne , kwatsam a wannan dare akayo ƙirar su daga Lagos zuwa KD duba ga wasu miyagun da suka fara addaban mutanen Nigeria , wannan yasa akayi masu kirar gaggawa don ɓadda wannan ɓarakan". Da subahi bayan fitowar sa masallaci yake sanar mawa Daddy , haɗi da sanar masa da tafiyar tasa kamin gari yayi haske , duk da jirgi zai bi zuwa Kaduna". Nan Daddy sosai yayi masa Addu'a Allah ya kaishi lafiya ya cimma abun da ya tafi nema". Gari bai gama Haske ba ya nufi Gidan Mom Salma da fitowan ta kenan falo daga bedroom ta ganshi zaune cikin shigar sa ta kaki , komai nasa a ready yake ,alamun tafiya ". Wani sanyi taji a ƙirjin ta ganin sa cikin shigar da tafi So tun yana yaro take da burin ganin shi a hakan ,kuma gashi yanzu Allah ya cika mata burin ta .. ɓangare ɗaya ne na kuma zuciyar ta ke mata fargaba da tambayan ina Habab zai tafi da wannan sanyin safiyan??". Sojana kai ne da wannan safiyar lafiya dai ko? Ko kazo ɗaukar Zee ne ,don Nasan ka da naci da axuza. Murmushi Habab yayi yana gaishe da Mom da mata bark da safy , kana yake sanar mata da tafiyar da ta taso masa ta gaggawa". Tsammmm Momy tayi kana tace " To Allah ya dawo dakai lafy Habab ,kaje ka duba matan naka , ina tunanin ta koma bacci gaskiya ,amma kaje ka duba ta". Murmushi yayi mawa Momy kana ya miƙe don ganin Zainabu n da dama hakan yake buƙata". Koda ya shiga bedroom ɗin ta can tsakiyar gadon ya hangota ta rufa da bargo da alamun tana jin daɗin baccin a wannan lokacin. Ƙarasawa yayi yana takawa zuwa inda take kwance yana sa gwiwowin sa ƙasa. Hannun ta ya riƙe a hankali yana matsa mata su ,ko zata buɗe idanun ta ,amma sai ajiyar zuciya ta sauke tana ƙara sauke numfashi a hankali , murmushi yayi don ya lura baccin yayi mata nisa sosai...wannan yasa shi kai bakin shi yana kissing ɗin saman goshin ta , yana shafa fuskar ta ....kusan minti goma yana a haka kamin ya miƙe da ga tsaye yana gyara mata abun rufa yana fitowa falon Momy don bai son tashin Zainabu n a yanda take jin daɗin baccin nata". Momy taso ya tsaya yayi breakfast amma sai yace " Lokaci zai ƙure masa ,wannan yasa ta bin sa har wurin da yy parking tana masa addu'oi ,kana ya fice daga gidan cike da farin cikin ganin yanda Komai na rayuwar sa ya koma masa tamkar da baya cike da jin daɗi ya nufi airport. Ita ko Momy har ya fice ta kasa komawa ,kawai sai jin ƙwallah tayi na bin kuncin ta , kewan Habab da tausayin sa suka rufe ta , falon ta juya tana komawa , don haɗa masu break fast ,tasan jiya Zainabu kwana tayi tana zazzaɓi ,sai da ta taimaka mata da magunguna sannan taji dai dai , wannan yasata koda ta farka da asuba tana sallah ta koma baccin ta....haka dai Momy tayi ta aikin ta ,tana murmushi haɗi da cewa a zuciyar ta" Allah yasa abun da nake hasashe ya zama gaskiya".
*****
Tafiya sukeyi idon su