Showing 12001 words to 15000 words out of 34045 words
Chapter 5 - KWARTON MANYA Book 3 end Writing by Maman Teddy .txt
ya fara aikin da yayi niyya ba". Wani irin hayeta yayi yana sakin mata dukkan nauyin sa,wani irin kuka ta saki tana cewa " Me nayi maka wai Habab??? Banza yayi mata wanda babu salon romamce cike da salon azabtarwa ya faɗa mata gadon gadon yana ware ƙafarta da ƙarfi yana zura Hjy babban sa.....wani irin ihu Zainabu ta saki don ta tuno da azabtar da tasha na farko......Gashi ko a yanxun saka wa yayi nan taji wani irin zafi da raɗaɗi yana mata yawo har ƙwanya".
Wani irin sukuwa ya keyi akan ta ,wanda yasata mgn ta kasa masa ,sai kuka bare kuma wai ta samu bakin magiya". Cin ta yake iya ƙarfin shi cike da salon da yasan zai jigata ta....Don duk wani jaraban shi da yake dannewa a yau yafito mata dashi a sarari , kuma yy alƙawarin sai yaji daɗin nan da yake Son ji a tare da ita.....Tun tana hawaye ta dawo sai dai kawai ta rufe idon ta na azaba". Ji tayi ya juyata yana dafa Ɗuwawukan ta da hannun sa biyu ,yana zura 🍌 haɗi da fara buga mata gotso ,ai sai biyu yayi numfashin ta ya ɗauke ta sume masa gauuuuu na azaba". Ko a gyefen Mayafin sa ,don hankalin sa a ficeyake ,sam baya a hayyacin sa....jin daɗin ta yake har tsakrka, tamkar yayi ta ihun daɗiiiiiiii , a ɗaya ɓangaren kuma yana so ya hukun ta ta abisa maganan da bata taunawa take faɗa masa gatsa².
Fiye da minti arba'in sannan Zainabu ta dawo hayyacin ta ,abun har tsoro ya bata ganin ya sauya masu ma wuri ne , bedroom ya kawota a hakan ma aikin Sex ɗin ta yake ,babu tausayawa yana ta facal² da 🍌 a kogon daɗin ta....ihu tasaki jin irin azabar da wurin ke mata tamkar an zuba mata barkono. Tun tana kuka ta dawo da ƙyar yi masa magiya....amma ina sai ma rufe bakin ta yyi yana cigaba da jan nonuwan ta yana lugwigwita su, wanda jin axabar take sama da ƙasa". Wayyo Umma na!! Abun da take iya faɗa kenan ,wanda cewan da take Umman ta tuno masa take da abun da y faru tsakanin su ,wannan yake sakashi ƙara ƙaimi yana cigaba da abun shi ba ƙaƙƙautawa. Wani irin xungurar Ta da yayi da ƙatuwar burar sa yasata sakin wani irin numfashi ,ji tayi kaman yana ƙara yagata......ihuuu tasa tana cewa " Shiknnn Habab ya gama da rayuwata ya kashemu mutuwa xanyi.....don ji tayi wurin yayi mata wani rami ......taɓa ƙara ihun ta kuma sumewa gau..........
*Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻*
_Siyan na gari...💃💃💃_
_Ina kuke ƴan uwa na mataa uwar gida da amarya,shin kunsan nesa tazo kusa kuwa?? Akwai ingattatun mayuka Suplement nasha na gyaran jiki da yasa jikin ki tayi kyau matuƙa ,duk inda kika shimfuɗa hannu ko ƙafarki sai an kalla an ƙara duba, ai zaton kina shafa wani irin tsadaddan mayuka ne na ƙarshen misali, nan ko sirrin na daga wannan tablets ɗin , yawancin banyan masu kuɗi dashi suke amfani ,don haka kar ki sake ayi baki, akwai kuma Suplement da zai ɓatar maki da dukkan wani tabo da ya shafi fatar ki...maganin nono da zai saka su suyi tuwo , idan baki da nono ne su ciko suyi tantsam² ,idan kuma sun kwantane jijiyoyin sun saki ,akwai Suplement da zan baki ,kisha kiga yanda zasu dawo tamkar ta budurwa ,su tsaya carr jijiyoyin da suka sauka su janye su haɗe da ƙirjin ki suyi wani cir su tsaya ƙyam...akwai kuma sabulai na gyaran jiki tare da ɓatar da dukkan wani tabo dan gane da esfi pimples da dai sauran su....duka ku tuntuɓi wannan numbern domin ƙarin bayani 09061466409_
*Babban sirrin qamshi kisamu hadadden gaske Wanda y Sami qwararriyr me sarrafashi daga very expressive product like arabian,rasasee ajmal,and alharamaiin.masu asalin kyau d inganci er'uwa karkiyi sake d attitude naki qamshi shine ke bayyana ke wacece ko kinyi ado ko bakiyiba. Mummies kujini dakyau the beauty of turare is speak to ur hearts and hoply to someone else...namiji na iya manta komi amma Banda special qamshin ki daya Saba jii na yauda gobe farkon matakin Jan hankalin miji gareki shine y shaki qamshin daddadan turarenki.🥰💃🏻💯 Akwai wasu sirruka ajikin qamshi turaren da akeyinsa da wasu daga cikin itatuwan bishiyoyi ko saiwar wasu bishiyoyi Wanda ake Kira da (eriqh) wannan itatuwa ba kowa ya iya maintaining dinsu subada abinda ake bukataba da wannan zakuga d yawan masu turaren wuta insunyi turare yake qauri Wanda dazasu dage su sarrafashi yanda y kamata Ina me tabbatr muku ba boka ba malam kinadaga cikin gidanki Zaki siye zuciyr oga walhi kusamu lada hankali kwance💃🏻💃🏻💯 Wanda mu haka shine birinmu insha Allah. To ku marmatso kusa kuji shahararriyar Kuma hamshakiyr mesai da turarukan wuta wato UMSAD INCENSE ta tanadar muku turaruka masu inganci Kama daga jiki,gida,Kaya, turarukan tsuguno, turarukan daake shafawa a gashi batare da sunbawa gashi matsala ba ds.kudai kawai ku tuntube ta 08028827241/09033791049 karku manta UMSAD INCENSE jindadinku shine namu 💯💃🏻💃🏻
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
*Littafin ƘWRTN MNY na kuɗi ne , normal group₦300...Vip group₦500...special ₦1000...zaki iya Turo da katin mtn ko ki tura ta wannan account ɗin 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank*
*Mmn teddy*
[6/29, 06:47] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️*
_*Mmn teddy*_
28
*G_M🥳🥳💃*
*Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 Tncuuu 🤝🏻".*
*Don Allah ina ƙara roƙon ku mabiya kuma masoya Mmn teddy ,ku dai na fitar mun da littafin nan pls ,ina roƙon ku🙏 fita dashin da akeyi yayi yawa , ku taimaki Aisha don Allah a bari"...masu tambayar complt na littafin bani dashi ,Ni typing nakeyi ,ki biya ta hanyar da nayi bayani na saman page 👆 na saki a Paid grp ,don Allah kar ku jira isowar na bati , masu fitarwa kuma Allah ya shirya ku🥺🤣 basu karanta na bati ku dubi Allah ku bari ,munfa je islamiyya duka mun san illan cin haƙƙin da bana mu ba kawai ki zanzare aljihun ki ki biya naki , ba kuɗi ne mai yawa ba, akwai ƙaramin grp₦300 dana tsakiya₦500 sai na hajiyoyi mu kuma suna biyan ₦1000 , don haka ku biya don Allah🙏🤝🏻🥰".*
*****
A wannan Rana Zainabu taji irin azabar da Habab ya daɗe ,yana faɗa mata , sumewan ta biyu tana farfaɗowa , amma ina sam bai lafafa mata ba ,bai ma san tana yi ba , sai da yayi yayi yaji ya samu abun da yake So yaji komai ya kai masa ,sannan ne fah ya barta don kansa..... Nufan Toilet yayi don ya watsa Ruwa ya kuma ɗauro alwala kasancewar tuni magriba ta shiga". Kuka kam Zainabu tayi shi har ta gode mawa Allah , Yanda Habab yayi mata ka rantse irin maza ne biyar ko sama da haka sukayi mata a lokaci ɗaya, ita bata ga maraba da wanda akayi mata fyeɗe ba , haka Zainabu ta ɗingi faɗi tana cewa " Allah ya isan ta". Tana kwance babu abun da take tunowa sai irin cin zalin da Habab yayi mata ,tabbas yau na yarda da ake cewa " Sojoji basu da imani ,musamman ma Habab Ɗin shi nashi komai na daban ne a mugun tan da zalinci".
Koda ya fito sallahr sa yafara bai bi ta kan Zainabu ba , don har a lokacin a ƙufule yake da ita". Ganin Haka Zainabu ta miƙe tana ɗingisa ƙafa tana cewa " Allah zai sakayya ,gomma nayi sallahr na kai kuka na gurin Allah ya shiga tsakani na da duk wani mugu". Tana faɗin haka tayi cikin privacy n wanda Habab dake ida sallah cike da mmki yake bin ta da kallo ,wato kenan ita har abada bakin ta bazai taɓa mutuwa ba? Duk wuya?? Yake faɗin maganan a zuciyar shi....a sarari cewa yayi aiko wallahi sai na sakata tayi laushi don dolen ta, sai nayi maganin ta da rashin kunyan da take taƙama dashi".
Ya kammala shirin sa kenan tana fitowa don tafi minti talatin a privacy tana gasar jikin ta...wani irin mugun kallo take bin sa dashi , kana ta wuce shiiii fuuuuuu tana murguɗa masa baki , haɗi da harar sa ƙasa². Wata dariya ce tazo masa amma sai yayi saurin dakewa yana ganin Zainabu ta tada sallah ne ya ce " Ki shirya yanxu xanje Falo nayi dinner don gaba ɗaya kin cinye mun abincin cikin nawa ,ina dawowa zamu ɗaura daga inda muka tsaya". Wani irin bugawa ƙirjin yayi.....idon ta na ciko da ƙwallah.....tana jin motsin ficewar sa tayi saurin nufan ƙofan a hankali cike da sanɗa tamkar mara gaskiya". Bin ƙofan take da kallo ,sam ba key a jikin ƙofan..... Shiknn na shiga uku na Ni Zainabu, komawa tayi ciki tana fara sallah ,wanda tana idda wa ne tayi saurin sauya kayan ta ,tana nufar falon cikin sauri . A can dirnng area ta hangosa , wanda a tunanin Habab yanda yasan Zainabu bata wasa da yunwar cikin ta ya ɗauka tazo taci abincin ne! Sai kuma yaga ta bauɗe hanya tana nufar Wayar fita....bai ce da ita komai ba har ta fice ,duk da zuciyar shi na masa kokon ton yabi bayan ta yaga ina zata nufa? Amma kuma sai ya dake yana zama haɗi da cigaba da yin abun da yake, yana nuna a jikin sa da ayyukan sa fitar nata bai damesa ba ,amma kuma acan ƙasan zuciyar sa damuwa ce fal...cewa yake yi " Wannan yarinyar da ba hankali ne da ita ba". Zata iya barin nan don ta guje masa ,amma kuma xata ɓace tabbas anan ƙasar don daɗi ne da ita....kuma bakasan hannun da zata faɗa ba. Yana zaune yana maganan.....wanda kusan mintuna sha biyar yana tunani ku iri² akan fitar Zainabu kana ya miƙa daga inda yake ,yana cewa a zuciyar shi " Dole ka bita ,idan ta ɓace anan me zaka koma kace???. Wannnan yasa Habab sa turkish suwaita kasantuwar weather da ake ciki ,sanyi ya ɗauki ko ina.... yana sawa ya ficewa daga falon........
******
Ammie gashi ga yanda kika ce ayi anyi, yanxu wacce yarinya ƙarama ta raina mawa hankali? Gashi nan ta tafi ta nuna mana ilimin mu bashi da Amfani.....ta tafi da ita da Habab Ɗin tabar Ni sani dake ,Ni wallahi addu'a ta ma shine Allah ya ubangiji ƙasa bata faɗa masa komai da muka ƙullah mata ba akan shi".
Nisawa Safiya da Shema'u sukayi suna maida hankali ga Hjy Luba ,yanxu kuma me xatace? Ya zasu ɓullo mawa al'amuran?".
Wani irin numfashi Hjy Luba ta sauke tana cewa " ina Aini ina yafe komai banda yaudara, bazan kyale ƴar nan ba , wallahi sai na saka ta fitsarin wahala ,sai komai na dangin ta da ƴan uwan ta sun ƙare ,sai tayi zaman kurkuku". Idan ta san wata bata san wata ba, Sobreen dole a satin nan zasu dawo , don ya sanar mun ba daɗewa zasu yi ba....ki bari kiga irin sharrin dani Hjy Luba xanyi mata ,yanxu bana buƙatarrrrrrr.............
*Littafin ƙwrtn mny na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932 "Tncuuu".🤝🏻*
*Mmn teddy🧸*
[6/29, 19:19] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️*
_*Mmn teddy*_
29
*Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻*
[6/29, 19:29] my number: *🕊️ƘWRTN MANYA🕊️*
_*Mmn teddy*_
29
*Littafin na kuɗi ne Don Allah kar ki karanta indai baki biya ba, normal group ₦300 Vip group₦500 Spc ₦1000 via 👉 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ,idan kuma kati ne MTN zaku Turo ta wannan number 08081202932🤝🏻*
******
Ammie tayaya hakan zata faru?? Safiya tayi maganan cike da Son ji daga bakin Hajiya Luba dake ta karkaɗe ƙafa....ku jira ku samun ido kawai za kuga yanda komai zai kasance". Nisawa Su duka sukayi ko waccen su da abun da take riyartawa a zuciyar ta".
******
Koda Habab ya fito acan wani cube ya hango Zainabu tsaye tana bin ko ina da kallo , da mutanen da suke kai kawo". Takawa yayi yana nufar gyefen ta ba tare da ya kalleta ba ,nan itama ta ƙara juya kanta ,ba tare da ta nuna wai tasan da tsayuwar sa ba". Haka sukayi ta tsayuwar shiru² ,wanda daga ƙarshe ganin ko wa na haramar shigewa gidan sa yasa Zainabu juyawa tana shigewa , hannun ta taji ya riƙo ,wanda cikin sauri ta buɗe idon ta tana ware su akan sa ,kana tace " Gud night🥱 ". Murmushi Habab ya tsinci kansa da yi mata ,kawai sai yaji kansa cikin nishaɗi ganin Zainabu n da yayi.....Lumshe lulun idon sa yayi yana buɗewa kamin ya buɗe bakin sa Hushiryar sa tana bayyana sakamakon annurin dake fita a fuskar sa yasa shi cewa " mafarki mai daɗi". Murmushi ta saki tana raba hannun ta da nashi haɗi da shigewa tana barin sa anan wurin a tsaye". Wanda shi kam Habab ta shige bai daina kallon ta ba....tabbas yarinyar nan da gaske tana So na ,but why?? Me yasa ta faɗa So na ,akasin ada baya ƙiyayya ke tsakanin mu??". Tabbas akwai dai dalilin ta nayin haka?? No Habab shi so ba ruwan shi da dalili ,Allah na jarabtar ɗan adam a lokacin da bai zato ko tsammani ba".
Zee kawai tana Son ka ne...wata zuciyar ta katse sa da faɗin hakan....shiru yayi yana tuno da izayar da ya gama yi mata , da yanda yaƙi saurara mata ,kuma baiji ɓallin tausayin ta ba". Amma tuno da yanda suka rabu yanxu fuskar ta kaman bai mata wani abu ba ,yasa shi jin wani iri a zuciyar shi"..... Lumshe idanun sa yayi yana buɗe su kana ya juya yana nufar falon kansa tsaye....don ji yayi zuciyar sa na azazalar masa akan yaje ya duba lafiyar ta".
A falo ya tsaya ganin bata anan ,sai kuma can yaji motsin ta a bedroom ,kutsa kansa yayi bakin sa ɗauke da sallama kamar bashi ba, wanda Zainabu dake sauya bedsheet ɗin bata ɗago ta kallesa ba , ta amsa masa ,tana gama wa dama oready ta saka sleeping drees ta koma ta kwanta". Tana rufa ma kanta bargon don jikin ta rawa yake alamun zazzaɓi ga sanyi da take jin yana shiga har jijiyoyin jikin ta yana ratsawa". Kaman zai je gareta ya dubata ,sai kuma ya juya yana ficewa daga bedroom ɗin....tana kallon shi ƙwallah taji yana sakko mata a hankali takai hannun ta tana gogewa , wanda a hankali ta furta " Allah ban san me kake nufi dani ba , kai ka jarabeni da Son Habab a lokaci ɗaya ,ban san So ba a rayuwata ,amma Nasan shi akan Habab , bai So na ; bai ƙaunata , ya tsaneni a rayuwa ,babu abun da yake So sai albarkatun jikina....Allah ka shirya mun Habab , ka saka masa So na ko kaɗan ne! Zafin zazzaɓin da ya kuma kama ta ne yasa ta jin tana wani irin fixga". Haƙoranta na karuwa da juna...Wasu irin hawaye Masu ɗumi suna bin kuncin ta".
*****
Wuraren ƙarfe 9:05pm ne Habab ya dawo , direct bedroom ɗin nata ya nufa , gyefen ta ya zauna yana buɗe bedsheet a hankali ganin yanda ta rufe jikin ta baki ɗaya ,ga zufa dake sakko mata tayi gumi kasharɓannn....alamun baccin nata yayi nisa". Hannun ta ya kama yana haɗewa da nashi yana matsawa a hankali haɗi da kirar Sunan ta cikin Sanyayyar murya, don sai yanxu yake tunanin Zainabu fah yarinya ce abun da yayi mata bai dace ba, zai iya yi mata rauni da illah na har abada ,dole yayi haƙuri da duk wani tsiwar ta , a hankali zai saita mata zaman ta". Jin hannun sa take tamkar a mafarki yana ɗan matsa yatsun ta a hankali. Baccin ne ya kuma sureta mai daɗi akasin wancenn da ya ɗauke ta a zazzaɓi .
Wanda jin yanda take sauke numfashi yasa Habab matsawa yana matsa mata gaɓɓan ta zuwa ƙafa don yasan ya wahalar da ita matuƙa". Motsi ta fara a hankali tana buɗe idanun ta....kana tace " Hababuuuu!! Na'am Zainabu n Hababu!! Yayi maganan yana kwaikwayon Muryar ta yanda tayi maganan cikin sanyi cikin jin jiki". Murmushi tasaki mai sauti ,kana tafara yunƙurin miƙewa , saurin tashi yayi yana kamata haɗi da taimaka mata ta na jingina da jikin gadon ...kin cigaba da cewa " Hababun ko?? Ya jikin naki?? Ya katseta yana juyowa yana kafeta da manyan idanuwan