Showing 21001 words to 24000 words out of 36194 words

Chapter 8 - Ba Kai Nake So Ba Complete Hausa Novel By Fatima Isa Manu.docx

za ta yi yayi sauri jawota jikinsa ta faɗa a faddadan kirjinsa wanda gashi suka kwanta, runtse ido tayi tana saka hannu a tsakanin su.

Cire hannu yayi yana mannata da jikinsa, dallafo da fuskarta yayi yana kallon pink lips dinta, da sauri ya haɗa bakin su guri daya ya shiga sucking yana lalubo harshen ta.

Ƙoƙrin zamewa ta fara yi, ɗaukarta yayi ya nufa kan gado yana mata runfa, rigar jikinta ya shiga cirewa, ba tare da ta buɗe ido ba ta ce. “ Ka bari zan cire maka rigar ka.”

“ No, inaso na hutay da ke ne.” Yana mai cigaba da cire rigar, sai da yazo kan cinyarta tayi saurin rike hannun shi tana cewa. “ Ka barni Wallahi na gaji.”

“ Gajiya tun yanzu?.” Ya tambaya yana ɗaga mata gira.

“ Eh shi fa, ka mayar dani gidanmu nikam bazan iya da aikata zunubin nan ba.”

Murmushin gefen baki yayi tare da cewa. “ A taya min zunubin duka a kaina, amma bayin ki kam ba yanzu ba.”

Kuka ta sakar masa ganin ya cire rigar, da sauri tasa hannu tana rufe kirjinta, cirewa yayi yana cewa. “ Wani daye ne jamage bai gani ba.”

“ Daren mutuwar shi, kai wai abin da kake min ɗin nan shi zai sa na yafe maka duk abubbuwan da kamin.”

“ Na nemi yafiyan ki ne?.”

“ Amma kasan ba kyau ko.”

“ Ban je islamiya ba ai, sai ko zaki fayyace min komai sai na gane.”

Cike da haushi ta ture shi amma ko gizo bai yi ba, hakan yasa ta sakar masa jiki kawai tare da sadaƙarwa, dan ta lura dabbanci na damun shi.

Sassan jikinta ya ke bi yana kissing tare da murzawa, numfashi yake fitarwa a hankali yana sucking breast dinta, wasa ya shiga yi da gabanta yana saka finger tare da cirewa.

Duk da ranta bayason abunda yake mata amma hakan bai hana ta jin dadi ba, sosai ya shagaltan da ita hakan yasa bata ankara ba ya shige ta.

Dan kara tayi tana mai tusa hannayen ta cikin gashin kansa, inda hakan ba ƙaramin ƙara masa himma tayi ba, babu abunda ke tashi daga ɗakin ban da gurnani da sumbatu,,, sai da yayi mai isar sa kafin ya sauƙa yana ajiyar zuciya tare da jawota jikinsa.

Shuru tayi tana tunanin abun da ke faruwa a tsakanin su, kafin ta janye jikinta daga nasa tana tashi ta nufa toilet, ruwa ta zuba a cikin bath tana shiga ciki tare da lumshe ido.

Shigowa toilet ɗin yayi yana ganin ta kafin ya ƙarasa, jin kamar an tsaya a kan ta ne yasa ta buɗe idanunta tana ganin shi, murmushi ya sakar mata tana mai kau da kanta gefe.

“ Na taya ki?.” Ya mata maganar a tausashe.

“ Ce maka akayi ina buƙatar hakan ne?.”

Murmushi ya kuma yi yana tusa hannunsa cikin sumar kansa, kafin ya ce. “ Ki gama za muyi magana.”

“ Ashe kuwa bazan gama ba idan da kai zanyi magana.”

“ Ok ki dauwama kay ki fito.” Ya faɗa yana juyawa ya fice daga toilet din.

Tana jin ya fita ta tashi tayi wanka ta tsarkake jikinta, ruwa na zuba daga kanta ta fasa wani uban kara. “ Haaaaaaaaaa!!!.”

A take security’s dake waje kowa ya sai ta bindigarsa yana jiran yaji ta ina za’a fito.

Da gudu ya shigo toilet ɗin har yana ƙoƙarin faɗi, cak ya tsaya yana kallon ta cike da mamaki da al’ajabi, muryansa a dake ya ke cewa. “ Meeyah.”

Kallon shi kawai tayi tana jawo towel ta ɗaura tare da wucewa ta gefen shi ta fita.

Bin bayan ta da kallo yayi yana tunanin ko aljanu sun shafe ta ne, biyo ta ɗakin ya yi jikinsa duk kumfa da alama yana cikin wanka ya ɗauro towel ya fito da gudu.

Zama tayi a gaban dressing mirror tana shafa mai, ta cikin mudubin ya kuma cewa. “ Meeyah.” Nan ma mantar dashi tayi tana cigaba da shafa mai.

Kamar zai haukace ya ƙara cewa. “ Wai me ya same ki ne?.”

“ Ka mayar dani gidan mu shine ya same ni Alyan.” Tayi maganar a tsanake.

Da mamaki ya ke kallon ta, tun da suke ko kiran sunan shi bata taba yi ba, sai dai tace Sir ko Malam amma ta kira sunan shi gatsau bata taba ba, sai gashi yau ta kira babu ko inkiya a ciki.

Gyaɗa kai ya ke kamar sabon mahaukacin kadangare kafin ya juya ya fice daga ɗakin.

Fitan shi bai fi da mintuna goma ba wata mata ta shigo da kayaki a hannun ta, kallon matar Meerah ta yi tana jan tsaki dan ta gane ta farkon kawo ta itace tazo, kuma ta sanadiyar ta ne duk haka ya faru.

Fita tayi ta sake shigowa kafin ta ce. “ Hajiya ina wuni.”

Kallon sifili ta mata tana cewa. “ Idan ban wuni ba za ki ganni ne.”

Ba tare da matar ta ce komai ba ta juya ta fice.

Tashi tayi tana zazzage kayakin akan gado bayan ta cire bedsheet din, sosai kayakin suka tafi da imanin ta, duk wanda ta ɗauka sai ya burge ta, wani simple ta dauka tana sakawa sauran kuma ta buɗe wardrobe nashi ta mayar da kayan shi a wardrobe biyu, ita ma ta saka nata a wardrobe biyu duk da kuwa nata din ko daya bazai cinye ba.

*UNGUWAR DOSA*

Hankalin Meemah yanzu kam ya ɗan kwanta, ga wani shakuwar da ya shiga tsakanin su da Mansoor dan kusan kullum idan zai fita aiki tare suke tafiya, ya barta a office idan zai shiga theater, idan kuwa ganin patient zai yi tare suke tafiya, dayawa sun ɗauka matarsa ne.

Yau satin Meerah biyu da batawa, Meemah ce ta fito da sauri tana cewa. “ Mama sai mun dawo.”

Dariya Mama ta mata tana cewa. “ Ai Mansoor ne zai ishe ku kuwa ba yawo ba, Allah ya tsare.”

Gaba ta buɗe tana shiga tare da cewa. “ Yaya sorry na tsaya ɗauko takalmi ne.”

Kallon ta ya tsaya yi na wasu seconds kafin ya mayar da hankalin shi kan tuƙi, suna tafiya suna hira har suka isa Hospital din, parking yayi suka fito suna tafiya a jere.

Tun ranar da ya fice daga ɗakin bai ƙara zuwa ba, yau kusan sati kenan rabon da ta kalle shi ido da ido, haka zata wuni a ɗaki idan ta gaji ta fito parlon ta zauna, bata san yana da muhimmanci ba sai da ya kusan sati baya gidan, har hankalinta ya tashi gashi ba damar fita ƙofar parlon a ƙanƙame kuma kullum securitys suna aikin su.

Sai da yunwa ya kusan halaƙar da ita kafin tasan da kitchen a gidan, ko da ta shiga kitchen din akwai kayan abinci narke a store tun daga kan kayan shayi har zuwa kayan abinci, a fridge kuma su kayan miya ne da nama da kifi, dayan fridge ɗin kuma su juice ne kala-kala.

Haka zata tashi da safe tayi sallah tayi wanka ta ɗaura girki iya cikinta, ta gama ci ta koma tayi bacci, tayi jiki amma bana kwanciyar hankali ba, dan kusan kullum sai tayi tunanin yar uwarta da shi haka zata zauna taci kuka har ta ƙoshi.

Yau ma kamar kullum tana gama girki ta ajiye a daining, kitchen ta koma ta ɗauko juice na 5 alive ta fito, tana sanye da maroon din riga na shan iska, ta danyi jiki dan hips din nan ya cika Masha Allah, ta danyi haske ga wani kyau din data karayi na kwanciyar hankali, ba ko bra a jikinta dan kusan kullum haka take yawon ta bata sakawa, gashin kanta na yawo ta baya dan bata kama ba.

Zama tayi tana fara cin indomie da ta dafa wanda yasha busheshen kifi, tana ci tana shan juice ɗin ta har ta gama ta tattare ta je ta wanke ƙwanuƙan.

Kwanciya tayi akan three seater tana kunna tv, nigeria flim ta saka tana kallo, bacci ne ya ɗauke ta a gurin.

Sosai ya mayar da hankalin shi kan aikinsa, duk da kuwa yana muraɗin kallon ta amma hakan bai hana shi ɗaurewa ba ya cigana da aikinsa.

Yau ma ya shirya ya fito daga ɗaki hannun shi rike da traveling bag ya sauƙo ƙasa, Ammy ce ta fito da wani bow na tangara a hannunta tana murmushi tana cewa. “ Babana har ka fito.”

Ƙarɓan abun hannunta yayi yana cewa. “ Ammyna na fito.”

“ Dambun kaza na maka nasan kanaso, a hanya sai kana ci.”

Sumbatar kumatun ta yayi yana cewa. “ Ammy ina sonki sosai, Allah baymin ke.”

“ Amiin Babana, yaushe zaka dawo to?.”

“ Ammy idan na gama saita komai.”

“ Allah ya taimaka to.”

“ Ameen Love.”

Laylerh ce ta fito da waya a hannunta tana cewa. “ Masha Allah taƙurarre zai yi tafiya, Allah tsare hanya nima zan samu na fita yawo.”

Juyawa yayi yana kallon ta kafin ya ce. “ Zo ki bani wayan da na siya miki.”

“ Haba Bro daga maka wasa sai ka ɗauka da gaske ne, nifa ko a lahira cewa ake kowa ta kansa yake to ni ta kai nake Bro.” Ta faɗa tana marairaice fuska.

Murmushi kawai ya mata yana fara tafiya suna rakasa a baya, har gurin mota suka raka shi yana cewa. “ Layleyh ko zamu tafi taye ne?.”

“ A’a kaje kai daya banaso nikam, chabb mutuwa kenan.”

“ Ni ko?.”

“ A’a Bro ni.” Ta faɗa tana masa dariya.

Sallama ya musu yana shiga mota, amintaccen driver din sa ne ke jan sa wato Alex, ta mudubi ya dubi uban gidan nasa yana cewa. “ Sir ina zamu je.”

“ Unguwar Yimi.”

Cike da mamaki Alex ya ce. “ Sir ba tafiya zaka yi ba?.”

“ Shine tafiyan da zanyi ai, sanna idan ka koma kace ka kaini Airport.” Gyaɗa kai kawai Alex yayi yana murmushi, da haka suka isa Unguwar Rimi.

A bakin ƙofar parlon ya tsaya yana saka key ya buɗe parlon, bakinsa ɗauke da sallama ya shiga, idanunsa ne suka sauƙa akan ta tana bacci a gujera.

Rufe ƙofar yayi yana ƙarasawa ya ajiye bow din da Ammy ta bashi, sunkuyawa yayi yana kallon fuskarta da ya cika yana sauke idanunsa akan lips din ta, haɗiye yawu yayi yana hura mata iska a fuska.

Bata fuska tayi tana cigaba da baccin ta, hannu yasa yana wasa da gashin kanta, a hankali ta soma buɗe ido tana jin kamshin turare da tasan mutum daya ne kawai ke shafawa.

Da sauri ta gama buɗewa tana sauƙe su akan shi, murza idon ta kuma yi tana sake buɗewa, murmushi yake mata ganin abunda take yi, kuka ta fashe da shi tana cewa. “ Nikam na shiga uku ya sake dawowa….

*SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*

15 - 16 *💅BA KAI NAKE SO BA💅*

_The story is all about love, romantic, sacrifice, heartbreak and destiny_

*STORY & WRITTEN*

*BY*

*FATIMA ISA MANU💐*

*( DR TEEMAH)🦋🕊*



*SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*

Masu neman littafin *BA KAI NAKE SO BA* daga farko tare da sauran littafina zaku iya following channel ɗi na dan samu👇https://whatsapp.com/channel/0029Vaf6CpQDuMRYD1FMD92T

Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/IKUcfCN5rPQ9o0CaBtB2qP

💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️

(J.W.A)

_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*

*DIAMOND 💎 STAR ⭐*

*LADIES🧝‍♀️🧝‍♀️🧝‍♀️*

*(We stand together)*

🤝🤝🤝🤝

*GARGADI*

Wannan littafin ƙagaggen labari ne, ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba ta kowace siga, sannan kuma ban amince a dauramin shi a youtube ba tare da izini na ba.

*BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM 🙏💫*

*P.15 & 16*

Da sauri ta gama buɗewa tana sauƙe su akan shi, murza idon ta kuma yi tana sake buɗewa, murmushi yake mata ganin abunda take yi, kuka ta fashe da shi tana cewa. “ Nikam na shiga uku ya sake dawowa.”

Da mamaki ya ce. “ Sai kace kin ga dodo ko aljani.”

“ Ai kai kafi dodo ma.”

“ Haka ake tayban mutum dama idan ya dawo, babu hug babu muyna babu komai sai baƙin magana.”

“ Ma kai zan yiwa hakan? Lallai kam.”

Taɓe baki yayi yana tashi ya zauna ta gefen ta, zuba mata sexy eyes din shi yayi yana kallon yanda tayi fresh, ga wani jikin da ta danyi kenan da baya nan tajin daɗi? Kenan yana takuya mata ne?.

Murmushi ya kuma yi yana cewa. “ Zan samu yuwa?.”

Haɗe rai ta yi tana turo baki gaba kafin ta tashi ta nufa kitchen, da ido yabi bayanta yana haɗiye yawu har ta dawo hannunta rike da tray da faro da cup, dire masa ta yi a gaban shi tana komawa dayan kujeran ta zauna.

“ Ba ki iya bawa mutum ruwa bane? Ke kam anya kina son shiga aljanna kuwa Meeyah?.”

Ba tare da ta gan shi ba ta ce. “ Idan nazo shiga sai ka rufe ƙofar, idan kuma kana bada ticket sai kar ka ban.”

Sake baki yayi yana bin ta da ido cike da mamaki, kafin ya jijjiga kai kawai yana ɗaukan ruwan ya sha, shuru ne ya biyo baya kowa ya zubawa tv ido inda ake haska flim me sunan Hot love, sosai ta mayar da hankalin ta kai tana kallo.

Tashi yayi daga three seater da yake kai ya koma nata me two seater yana zama a kusa da ita, juyowa ta yi ta kalle shi tana ɗauke ido ta mayar dashi kan tv.

Hannunta ya kama ya saka a cikin na shi yana murzawa, kallon shi ta yi tana cewa. “ Yau din kuma.”

Kissing din hannun ya yi yana cewa. “ Umm hmm yau din.”

Taɓe baki ta yi tana cigaba da kallon tv, remote ya ɗauka yana kashe tv. “ Me ya sa zaka kashe.”

Bai ce mata komai ba ya juyo da ita suna fuskantar juna, murya a tausashe ya ce. “ Nasan na miki laifi sosai amma dan Allah kiyi hakuyi.” Kallon ban fahimta ba ta masa.

Cigaba da cewa ya yi. “ Zan mayay dake gida ko dan ki samu kwanciyan hankali, kuma zanyi nisa da ke na wani lokaci idan hakan zai fayanta miki.” Tuni maganganun shi suka taɓa mata zuciya, bata san lokacin da kwalla ya cika mata ido ba.

Murmushi ya mata yana saka hannu ya goge mata hawayen, ya cigaba da cewa. “ Ko za ki bani dama na shigo yayuwanki?.”

“ Wani dama?.” Muryanta har rawa ya ke.

Murmushi ya mata mai sauti yana cewa. “ Za ki iya zama dani hay kayshen life na ki ko bazaki iya ba?.”

Da sauri ta kalli cikin idanunsa tana kau da kai.

“ Uhm hmm inaji za ki iya ko bazaki iya ba?.” Yayi maganar cike da taushi yana murza mata hannu.

“ Uhm umm amma bangane maganar ka ba?.”

Juyo da fuskarta yayi yana cewa. “ Ki kalli cikin idona ki faɗamin gaskiya, banaso na so kaina dayawa, cewa nayi za ki iya zama dani a matsayin mijinki ko zan takuya miki Meeyah?.”

Shuru ta masa tana ɗauke idonta daga cikin na shi.

“ Meeyah shurunkin nan zai cutay da mu ne, feel free ni ne fa ai ba kunya yanzu a tsakanin mu ko.”

Nan ma shuru kawai ta masa, numfashi ya sauƙe yana sakinta ya miƙe tsaye, duba agogon dake manne a hannunsa yayi yana cewa. “ Idan babu abunda za ki ce shikenan, ki haɗo kayan ki na mayay da ke gida.”

Da sauri ta miƙe tana nufan ɗaki, ko minti uku bata yi ba ta fito da wani ƙaramin akwati jikinta sanye da purple din abaya ta yafa gyalen shi a kai.

Tun da ta fito yake kallonta yana murmushi har ta iso gurin da yake, ƙarɓan akwatin hannunta yayi yana cewa. “ Ba za’a bayni nayi ko sau biyu ba?.”

“ Me din?.”

Murmushi ya mata yana cewa. “ Sex nake nufi.”

Banzan kallo ta masa tana bata rai. “ I’m joking fa Madam.”

Bow din da Ammy ta bashi ya ɗauko yana fita tana mara masa baya, securitys na ganun su suka miƙe da sauri, hannu ya ɗaga musu yana nufan gurin motan shi black, da sauri daya daga cikin su ya buɗe boot yana ƙarban akwatin ya saka yana rufewa.

Baya aka buɗe musu suka shiga, Alex yaja motan yana fita daga gidan.

Shuru motan yayi babu mai magana a cikin su, har sun wuce wani shop Alyan yasa akayi parking, Atm ya miƙawa Alex yana cewa. “ Iphone 15pro max za ka siyamin.”

“ Ok Sir.” Ya ƙarba yana fita daga motan.

Duban Meerah yayi wacce ta nutsa tunanin duniya yana kama hannunta, da sauri ta juyo tana kallon shi.

“ Tunanin me kike yi?.”

“ Babu.” Ta faɗa cikin wani irin murya.

“ Dan Allah ko bana nan ki kula da kanki ko da wani abu zai faru ki zama mai tawakkali, sannan ki riƙe addinin ki hannun biyu kamar yanda na sanki da shi, nasan abu zai fayu idan bana nan amma kay ki bayi yaci galaba a kanki saboda ke din tawa ce, kuma za ki zama tawa hay kayshen life dina.” Kai kawai ta gyaɗa masa tana shirin kuka.

“ Sannan abu na gaba, banaso kina yawo ba hijabi ko acikin gida ne ban yadda ba balantana a waje, yawo ban amince dashi ba ko taya kawayen banza duk da nasan ba halinki bane.” Nan ma kai ta gyaɗa masa.

Atm din Zenith Bank din shi ya ciro yana bata tare da cewa. “ Kay ki tambayi wani kudi, idan kinji kina da buƙata kawai ki ciye, pin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login