Showing 27001 words to 30000 words out of 48065 words
Chapter 10 - ZUCIYATACE HAUSA BOOKS COMPELET BY ESHAAT SMILER.txt
yadda rayuwa tafara canjawa "agaresu'
musamman ciwon baba dayake ta kara tsananta gashi "abicin da *"SEERAJ* yakawo masu duk yakare hakanan kayan tiredan shima duk yakare, kudin kuma sun siyi magani "amma ciwo sai gaba yake,
Saiganin Mutum kawai tayi "a gabanta dasauri tadaga Kai ta kalleshi jitayi gabanta yafadi ganin irin Kallon dayake yimata, fuska "ayamutse yace kinganeni?..
"Ahankali tadaga kai domin kuwa bazata "alamar "eh domin kuwa bazata taba mantawa da shiba, tsaki yaja mtswwwww Sannan yace natsaneki idanu *SAJEEDAH* yazaro Cikin tsoro tace?...
Aha
Muje zuwa
A
๐Zuciyata ce๐
Tareda Alkalamin
โ๐ฝ
๐Lufhat ce๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
๐ZUCIYATA CE๐
_Based on true life Story_
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
2โฃ0โฃ
WRITTEN BY
๐ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐
OR
๐MEENAT๐
_*Page din nakuna ne kuyi da yadda ku keso dashi, Aunty Na Hadiza Bamalli*_
_*MySweetheart*_ _*Sadiya*_
_*yar fillo tawa*_
_*FateenJos*_
_*Ummu Sadiq*_
_*Kaida duk wani masoyinZUCIYATA CE.*_
________________________
*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
โ๐ฝ
"Don ALLAH Alh karufa Mani asiri kamar yadda Allah yarufa maka, wlh Babana bayada Lafiya nadogara da Allah nadogara da kudin nan saboda samu siya masa magani ne, don girman ALLAH karka hana Mani kudin nan takarashi dasaki wani irin kuka maiba tausayi.
taki Mtswwwww Alh yaja tareda cewa "aifa saikiyi nikam nagama magana kuma, ya kalli Anas yace Oya tafi inda zaka yawuce Sannan shima yawuce, jiki Hajiya sanyi dajin abunda Alh yafada domin tasan halin shisarai idan yace' toh" fayace kenan, itakam wani lokaci Mamaki yake bata yadda yake nuna rashin "adalci DA tausayi acikin Lamarin shi.
_*Hmm Allah sarki rayuwa kenan, narasa meyasa wasu mutane sukeda sankansu dayawa, (bi'ma'na son ZUCIYA kenan ) wai saikaga kirikiri yayansu suna "aikata badai-dai ba, me makon su tsawata masu"sununa masu cewa "abun'nanfa dasukeyi ba'abune mai kyauba, amma a ah saisukiyin haka saima kaga suna goyon bayan yayan'nasu wani lokaci ma sainaga "anrufe Wanda akaiwa laifin dafada toh" wannan wani irin rashin Adalci ne haka?*.._
"Ahankali tadaga *SAJEEDAH* dake tafaman kuka tace Don kiyi hakuri ni kudi dake hannun Na duk baifi dubu daya ba, Bari Na daukomaki dai-dai lokacin da Abba yashiga cikin sanyi murya yace' Hajiya Lafiya meya faru naga tana kuka?.. Nan dai tafada masa duk Abunda yafaru,
Kai ya girgiza Cikin takaici halayyar DA dan'uwansa yakeyi marasa kyau, hannun yasa aciki "aljihun wandonsa yaciro walat dinsa tareda zaro kudi yan dubu-dubu guda biyu ya mikawa, *SAJEEDAH* tareda cewa kiyi hakuri nima banida kudi takarba tareda yin godiya, Hajiya mataje tadauko mata dubu daya takawo mata tareda cewa don kiyi hakuri kinji?..
Cikin kuka tace Hajiya nagode Allah yasa kamaku Da Alkhairi hijab dinta dake rataye saman igiya tadauka tasa Sannan tayiwa Hajiya Sallama tafita. tana Cikin tafiya kawai sai gani tayi ansha gabanta, da sauri tadaga Kai gabanta yafadi saka makon ganin Anas.
Cikin rawar murya tace Don Allah kayi hakuri kar kaketa Mani mutuncina, Murmushi mugunta yayi tareda cewa "Ayya yarinya marinafa kikayi, tace toh "aikarama yace ban ramaba yarinya yanzu dai zanrama.
"Ina kudin da su brother "Abba suka baki cikin tsoro tace' gasu tareda mika masa, hannun shi yamika zaikarba saiyana kokarin hadawa da hannun ta, "aida sauri tasaki kudin kasa tareda Da budawa a 360, tsaki yaja mtsww tareda cewa kin kuru yarinya da yau kinga ne bakida wayo kudin yadauka tareda juyawa yatafi.
Saida tayi nisa Sosai Sannan ta tsaya tana maida numfashi, tareda cewa Allah ya'isa mugu Azzalumi macuci kawai kuma sai Allah yabi mani hakkina, sai kuma tafashe dakuka mai ban tausayi tunani take yanzu shikenan duk lokacin da tabata tanayi masu "aiki tayi " don tasamu kudin dazasu siyawa baba magani yanzu yatashi abanza kenan?.., Allah ya'isa tasake furtawa hakan taita tafiya tana kuka har ta'isa gida.
Da Sallama tashiga gida direct gurin Baba tanufa tsugun'nawa tayi tareda cewa sannu Baba ya jiki?, yace' yau kindawo? tace "eh har ta tashi tamike, yace zonan *SAJEEDATU* tace toh" tareda tsugun'nawa "ahankali yace matso sosai,
"Ahankali takara gushi kusada shi Sosai idanu yakurawa fuskarta tareda Kai hannun shi saman kumatunta, inda shatin hannun Ana's yafito rudurudu Cikin sanyi murya yace' *SAJEEDATU* wanene yai wannan Aiki haka baisan cewa fuska gurine mai "DARAJA" ba?. amma shine ya mareki harsai da shatin hannun shi yafito "afuskarki.
Kuka tafashe dashi "aranta kuwa tanaji dole tafada masa gaskiya domin boyewar batada "amfani, wama yasani ko rashin fada masane alhakin shi yakamasu , a hankali yasake cewa *SAJEEDATU* wane yamarar Mani ke?.. Cikin kuka take fada masa duk "abunda yafaru.
Shuru yayi can kuma sai shima yafashe da kuka Wanda yasa hankali *SAJEEDAH* yatashi tareda Na Inna dake zaune kusa dasu, Cikin kuka yace oh Allah inada rayuwata wani yafaracin zarafin zuri'ata akan takare mutuncin ta, Oh ni Abubakar toh" inaga banida rayuwa?...
"Oh Allah kasani cewa nimarayane banida Uwa banida Uban yan'uwana sunkini, batareda nayi musu komai ba Ya UBANGIJI hakan yana nufin banida kowa bani komai sai KAI RABBIL'IZZATI, sai ko" zuri'ar daka bani,
Ya UBANGIJI kazamo gatana kakareni kakaremani zuri'ata KO" bayan baraina kajibanci lamuransu, Allah karkawa mutum ko Aljan damar cutamasu haka Baba yaita Addu'a mai ratsa *ZUCIYA*, yanayi yana hawaye suma *SAJEEDAH* da Inna sunayi suna fadin Ameen haka Sajeed yazo ya'iskesu shima yabi kayi, hakanan sukai tayin kuka babu mai lallashinsu saida sukayi mai isarsu' Sannan sukai shuru.
"Ahankali Baba yakalli Inna tareda cewa Saratu meyasa zakiyi Mani haka?.. Cikin kuka tace toh" Baban Sajeedu sokake mubarka Cikin wannan halin kullum ciwo sai Kara gaba yakeyi, yace toh idan ba ku barniba ya zakuyi dani kune zaku yaye Mani "Abunda Allah yadora mani?...
tace "a ah yace toh tunda baza ku'iyaba kubari ALLAH da yadora mani yayaye mani, ninasan wannan ciwon jarabawace "ina kuma rokon Allah yabani ikon cinyewa sukace' Ameen.
_*Ikon ALLAH wai duk wannan halin dasu SAJEEDAH suke Ciki Alh Siddi dashi DA iyalinsa, suci me kyau susha me kyau sukuma kwana a me kyau, Anya Alh Siddi makocin kwarai ne kuwa?..wai "ace kanada makoci ka kwana daya biyu sati daya sati biyu Kai har watan'ni baka ganshi ba, "amma kodai kace Bari dai nagani wannan mutumin ko Lafiya kwana biyu ban ganshi ba "amma bakayi haka ba toh" dama haka makotata yake? Kai Allah kaimana tsari DA makoci irin Alh Siddi Ameen*.._
****๐๐๐๐***
*JORDAN*
Firgigi yafarka daga firgitaccen mafarkin dayakeyi kwana biyu nan salati yakeyi, ga sanyi a c amma kuma saifam share gumi yake "ahankali yafurta meyasa nake ganiki kina kuka kullum saina ganki cikin barcina kina kuka, saidai kukan ki nayau yafi Na kullum Why! Why!! Why!!! *MY JEEEDAH* meyasa kike kuka?.. hakan yana nufin wani "Abu mara dadi yana damunki KO?..
Dasauri yatashi tareda cewa No my *My "JEEDAH* *ZUCIYATA* baza tajuri jin Kukan ki "afiliba balle "amafarki, saboda haka yau gida zani Inason ganin ki *My "JEEDAH* kayan shi yaketa hadawa "a trolley bag dinsa, saidaya gama hadawa Sannan yafada toilet donyin wanka Bayan yafito Ya shirya Cikin wani bakin suit sunyi masa kyau sosai Sannan yaja trolley bai tsaya ko'inaba sai gurin aikinsu.
Direct office din Ogansu yanufa yaimasai bayani zayatafi gida da Ogan zaya hanashi toh" amma *SEERAJ* din yataka masa burki don haka yanaji yana gani yawuce.
badan yasoba, saboda basuda kamar *SEERAJ* "agurin Aiki su.
_nikam nace hmmm *SEERAJ* kenan *SAJEEDAH* ikon hadari sagabanka inda kake so toh" aima yayi kokari kusan wata hudu. bega *ZUCIYAR* shiba lol._
Shikam *SEERAJ* yanafita yanufi inda girgin Nigeria yake yashiga sai gida girginsu, ya'isa gida Nigeria lafiya Abuja suka sauka kasan cewar girginsu bai saukada wuriba, shiyasa yasai Cikin dare suka iso Minna direba yakira yazo ya dauke shi wanka yayi yai sallah Sannan Ya kwanta domin yagaji saida *ZUCIYAR* shi cike dasonganin *SAJEEDAH.*
Washegari DA misalin karfe 6:00Am nasafe
*SAJEEDAH* da Inna ne "akan Baba saikuka sukeyi kasan cewar kwana yayi yana suma, dasauri naga tafita gidan Alh Siddi naga tanufa buga kafar gidan take da'ita kaci kar fita, megadine yabude batareda tace masa komai ba tanufi Cikin gida.
Sha-shin Momi tanufa nanma kofar take tabugawa kasan cewar basu ta shiba, Momi ce tabude kofar tana ya tsina fuska tareda cewa lafiya kike bugani kofa haka tunda sa sassafe?..kasa *SAJEEDAH* yazube cikin kuka tace don Allah Momi ketaimaka mana da direba, yakai baba "asobiti wlh kwana mukayi yana suma kinji?..
Tsawa Momi tadakama *SAJEEDAH* tareda cewa dalla gafara malam zo ki fita daga gida nan, wane za yadauki wannan matsiyacin UBAN naki amotar sa?.. dasauri tamike tareda cewa dakata Momi duk abunda zakifada toh" kifada "akaina kada kikuskura ki aiban ta mahaifina, kuma da tsiyarsa dakomai betaba nema sisi agurikuba Mom itace eye ni zakiyi wa rashin kunya?..
batareda tace' mata komai ba tajuya tana kuka tafita daga gidan, ba gida *SAJEEDAH* tanufaba Bayan gidan Alh Siddi taje tazauna saman wani sokawe, kuka takeyi Sosai tareda tunani ina zataje tasamo abun hawan da zasukai Baba asibiti?..can dasauri naji tace?....
Aha
muje zuwa
A
๐ZUCIYATA CE๐
Tareda Alkalamin
โ๐ฝ
๐Lufhat ce๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
๐ZUCIYATA CE๐
_Based on true life Story_
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
2โฃ1โฃ
WRITTEN BY
๐ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐
OR
๐MEENAT๐
________________________
*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
โ๐ฝ
"Yah *SEERAJ* dasauri tamike tafara tafiya tafiya take tamkar tababbiya bako hijab kasan cewar tana sanyeda wata doguwar rigar atamfa data kode sosai dayake dankwali yanada Dan girma saita yatashi saidai kam kallon guda zakai mata kafa himsi bata Cikin nutsuwar ta
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
๐ZUCIYATA CE๐
_Based on true life Story_
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
2โฃ2โฃ
WRITTEN BY
๐ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐
OR
๐MEENAT๐
________________________
*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
โ๐ฝ
*"JEEDAH* meyasa kika jawo kafar?. "ai idantarufe bata buduwa sai "ansa key, kuma key din yanata can waje.
Cikin sheshshekar kuka tace "a ah yah *SEERAJ* bafani narufe ba, cikin tsoro yace wane yarufe toh?.. wadda ta nuna manu inda kake bayan nashigo saitaja kofar tarufe.
Cikin matsananci tashin hankali yace yakamanin tayake?.. tace farace gaje tas... cikin bacin rai yakatse ta dacewa naganeta, *JEEDAH* naganeta *"ZUBEE* ce bansan meye nufinta nakulle Mani dakiba alhalin kuma tasan ina ciki, yana maganan ne yana Neman lambar *ZUBEE* "awayar shi.
Cikin sa'a yasa meta sai Kara take wayar Amma bata dagaba harta tsinke, cikin bacin rai yasake kiranta ga mamakin shi sai yaji wayar "akashe, "aikam sai kiranta yake Amma amsar daya ce' "wato switch off.
Cikin matsananci takaici yadaina kiran lambar *ZUBEE,* ta yakoma kiran lambar Ammi ita kuma sai faman Kara take amman bata dagaba, yakira Ammi yafi'akirga Amma haryanzu bata daga ba. idan ran *SEERAJ* yakai miliyan toh" yabaci.
Da sauri yafara kiran daya layin na "Ammi saidai kuma kash.. wai akashe take, yanata Kira "akashe jiyayi kamar yasa hannun "akai yayita kurma ihu, saboda tsananin takaici Kuma duk "abun nan dayake hannun shi yana "akan kofar, yana murdawa tareda jan kofar Wanda Kuma yanada tabbaci cewa kofar bazata taba buduwa ba har saida key.
domin haka kofar take bawani key dazaya budeta idan banataba, kuma yasan da haka saidai yanayin hakane ko"a hankalin *SAJEEDAH* yakwanta, saboda jin dayayi tana tafaman kuka "ahankali, Wanda hankalin ta yafara tashi nagani kofar batada ninyar budewa ballesu fita har sukai Baba asibiti.
Ga sanyin a c Wanda har yafara sa *SAJEEDAH* rawar sanyi narashin sabo, saidai shikam *SEERAJ* wani irin matsananci gume yakeyi Wanda kanagani shikasan natashin
Hankalin ne.
"Aikam idan ran *SEERAJ* yakai miliyon toh" yatashi ciki bacin rai yabugi kofar DA hannun shi tareda kaiwa kofar shuri da iyakacin karfin shi yace Why! Why!! Why!!! *ZUBEE* kikai Mani haka?????????....
Daidai lokacin *SAJEEDAH* tasaki wani matsananci kuka dama gansanyin a c don haka tuni jikinta yadauki rawa, mehade da tausayi halinda tabar "Baba "aciki, cikin tashin hankali ya karasa gurinta yace pls *JEEDAH* my kiyi hakuri kibar kukan "ai kofar zata bude zamuje mukai Baba "asibitin kinji KO?.. my *JEEDAH.*
Duk maganar nan Da yakeyi gabada "abirkice yake domin idan akwai, "abunda yatsana "arayuwar shi bai muce jin kukan *SAJEEDAH*, Kai tadaga "alamar "toh. da sauri yakoma bakin kofar yacigaba da bugawa kofar wadda take dankam KO" motsi batayi balle yasan ran zatabude.
Rayuwar shi "abace Wanda tunda yake baitaba jin bacin rai irin nayauba, yayinda "acikin ranshi yake tunani irin hukuncin Da zayayi wa *ZUBEE*, cikin takaici yafinciki marfin kofar saidai kash...
Cikin tsautsayi wani glass dayake hadeda marfin ya yankeshi sosai, saidai kuma tsabar zafinda *ZUCIYAR* shi takeyi besa yaji zafin yankarba, sai *SAJEEDAH* ce' ta hango jini yana sauka akan kafet din.
Jitayi gabanta yafadi Cikin tashin hankali ta isa gabanshi tareda Kama hannun shi, Wanda batamasan lokacin da tayi hakan ba, tace yah *SEERAJ* you hand is bleeding, tana fadin hakane tareda hura masa hannun domin jitake yankar kamar tamayar jikinta.
domin tasan yanajin ZAFI don haka itama takejin zafin har Cikin *ZUCIYAR* yayinda hawaye kezuba tamkar "anbude fanfo tace Sorry yah *SEERAJ* idanu yatsura mata jiyayi SON tayana Kara shigarsa gawani matsananci tausayin tadaya kebin jikinsa,
Dazafi Ko" yah *SEERAJ?..* "ahankali yagirgiza matakai alamar "a ah, Da saurin taciro dankwalin ta tayaga kasan cewar yafara taushi, Dan haka beyimata wahalar yagawa biyu ba takama hannun dajiniketa bulbulowa sai kace "anyanka kaza Cikin sauri tafara nannade mashi.
Kamshin man shampo datayi "amfanidash gurin wanke kai, Wanda Hajiya Asma'u tabata shine yabugi hancin *SEERAJ* "ahankali ya lumshe idanu domin yaji dadin kam shin har cikin *RANSHI,* Wanda yaji wani irin sanyi ya ratsa *ZUCIYAR* shi.
" Ahankali yabude lumsassun idanun shi tareda zuba su "akan lallausan bakin suman kanta, Wanda yake cike taka mashi da ribbon tadaure ya kurama ladanin sallanta, idanu wanda yai baki sosai kamar ta Shafa masa wani bakin abu agurin gawasu kanana-kananan suma dasuka kwanta luf-luf agefe-gefen fuskarta, girarta data kusan hadewa ga dimple dinta guda Wanda ko motsi tayida bakin ta saiya lotse, *SAJEEDAH* tanada kananan kyau Amma sauka kura mata idanu zaka gane hakan.
"Ahankali *SEERAJ* yakare mata kallo wanda baitabayin hakaba sai yau, wani irin sanyayyan "ajiyar *ZUCIYAR* yasaki shidai kam komai na *JEEDAH* yanason shi musamman natsuwarta, wani irin numfashi yafurzar Kasan cewar sundanyi kusa Da juna sosai don haka sai, tanaji saukar numfashi sa "akanta yayi dashi kuma yakeji saukara numfashi ta,'atafin hannun shi datake kokarin daurewa idanu shine ya sauka "akan kirjinta wanda sukayi kamar zasu fasa rigarta.
dasauri ya dauke kanshi "aransa yake fadin yanzu tundaga unguwar su *JEEDAH* ta taho haka babu hijab balle mayafi, wato kowama yagama gani ta kenan haka ko?..wani irin "abu yaji yadarsu a *ZUCIYAR* shi mezafi(damafa *SEERAJ* gurin *KISHI* badama).
"Aikam baisai lokacin da yasaki wani irin tsaki ba mtswwwww!, Wanda yasatayi saurin dagokai ta kalleshi, shidin ma itayake kallo sundan dauki lokaci suna kallon juna Sannan tasukuyar da kanta kasa dai-dai lokacin takarasa daure masa hannun.
Cikin danjin haushi yace tundaga Layin ku kika taho hakaba hijab ba mayafi meyasa haka?.. *JEEDAH*, tace daman daga gidansu besty na taho nan dasauri yace me kikajeyi gidan?..nan tafada mashi baice komai ba,Amma aranshi yace dama wayan nan mugayen mutanan yaushe zasu taimaka maku.
"Ahankali yace mata ina zuwa yanufi cikin daki,can saigashi yafito hannun shi dauke da hijab Cikin leda irin yadin'nan ne Dan' abba, ash Colon ne yamika mata tareda cewa kisa takarba tareda cewa toh" sannan taciro cikin leda tasa yayi mata kyau.
Bakin kofar yakoma yazauna tareda rufe idanu cikin matsanancin bacin rai toh" waiyaza yayine?..can yasaki ajiyar *ZUCIYA* tareda daukar wayar shida tuni yayi wuni dai kasa atunani shi batada wani sauran "amfani
Number *SAGEER* yakira tayi Kara daya biyu sai "ana uku yadaga,dagajin muryar shiyasan yanacan yana "aikata tsiyarda yasaba, "aikam daga bangaran *"SAGEER* yana cantare dawata yarinya da'alama ma tare suka kwana,
*_Wa'iyazubillah hattaradai Samari dayan'mata kuguji "aikata ZINA kusani duk_abunda mutun yayi_ za'ayimasa* *_Allah ka shirya mu shirin addinin musulumci UBANGIJI kasamufi karfin ZUCIYOYIN MU Ameen._*
Saida *SAGEER* yadai daita numfa shin sa sannan yace LARABAWAN Jordan saukar yaushe?.. Cikin takaici yace bansani S.A Nasko nace bansani bakajiko?.. waika wani irin mutun ne da bazakayi hakuri da yadda Allah yayika ba, saunawa zafada maka Karinga yin "azumi amma bakajiko?..
Daga can yace ka yimani Addu'a inaji "ajikina nakusa dainawa wani Uban tsaki yaja, mtswwwww tareda cewa dan'iska kada Allah yasaka daina kagani yadda karshen irinku yake komawa, yace "ainasan bazaka so nayi mugun karshen bako "abokina?..
*SEERAJ* yace dallah gafara mlm nikyaleni kajiko?..inakey part dina dana taba barinshi "agurinka?.. shuru *SAGEER* yayi nadan wani lokaci, Sannan yace gaskiya yanzu bansan "inda yake ba fa, dasauri yace don katashi kaduba Mani. yace "Ok *SAGEER* yadauki lokaci yana dubawa Sannan yaga key din, yace nagani toh" me za'ayidashi?...
Dasauri *SEERAJ* yace yauwa nagode pls kazo yanzu kabudeni,Amma kar ka biyo ta babban falo,ka biyo ta kofar baya pls kayi sauri kaji?.. *SAGEER* yace "Ok gani nan zuwa,Cikin abunda baifi minti talatin ba ya'iso ya kuma yi kamar yadda *SEERAJ* din yace.
Koda yashiga sai bai ganshiba don haka sai yanufi falo, wani irin matsanancin tsoro da Mamaki ne yakama *SAGEER* saka makon gani *SAJEEDAH* da sauri yace?...
Muje zuwa
A
๐Zuciyata ce๐
Tareda Alkalamin
๐Lufhat ce๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐