Showing 18001 words to 21000 words out of 48065 words
Chapter 7 - ZUCIYATACE HAUSA BOOKS COMPELET BY ESHAAT SMILER.txt
comman Sallama bazakiyi ba idan Zaki shiga guri?.. toh" lafiya dakika shigo Mani daki kokinji nace" kizo ne?..
Tace toh" ai "Ammi ce tace' naza naji meyasa meka?.. Cikin mamaki yace' tace kizo kinji meyasa meni?.. Tace "eh toh" idan kinji zakiyi mani maganin shine?..
Shuru tayi batareda tace komai ba, cikin takaici yace dalla gafara tashi kije kice lafiya ta lau ba'abunda yasa meni, ganin bata daninyar tashi yashi doka mata wani Uban tsawa tareda cewa "oya fita yafada yana nuna mata hanya "aikam bashiri ta fita, yaja tsaki mtsww tareda kwantawa yarufe idanu shi domin wani irin haushi kowa yakeji.
馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
Yau kam *SEERAJ*
yatashi bayajin dadi aranshi kuma hakan yanada nasaba da magan-ganun dasukayi jiya da *SAGEER* kuma duk "akan *SAJEEDAH*, don haka nema baisamu zuwa gidan su *SAJEEDAH* ba saidai kam ya wuni sukuku yayinda duk sakon sai yatunata, gaba daya yau baisata 'a idanun shiba tunda ko dasafe dasukaje jogging basu haduba Kasan cewar yau Alhamis ba'azuwa islamiyya,
Don haka gaba daya tunaninta yadameshi San ganinta kawai yake,
DA misalin karfe 4:30pm yanufi gidansu" *SAJEEDAH* koda ya'isa bai iske "Baba, saidai *SAJEEDAH* yagani zaune saman benci tana rubutu, mamaki yakama shi "aranshi KO" fadi yake toh" kuma yau Ina Baba.?.
Ahankali yayi Sallama tareda zaunawa kusada ita
koba "afada mata ba tasan kowane, domin tun kafin yakaraso kamshi turaren shi yarigashi, cikin sanyi muryarta ta amsa tareda daga Kai ta kalleta shi, shima ita yake kallo at the same time suka sakarwa juna lallausan murmushi,
Jin SON tayake yana ratsa sassan jikin shi akoda yaushe jiyake tana Kara shiga *ZUCIYAR* shi, itama haka nan takejin SON shi yana binjinin jikinta,
Dukar dakai tayi tana dariya sannan cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* Ina wuni,
Ya amasa tareda cewar in Baba na yaje yau? tace' sun tafi gaisuwar rasuwa shida Baba Barau,
Yace OK tareda cewar wani note kike copy?.. tace Biology, yace "OK can Kuma sai yace wuni yau daban gankiba sainaga kamar Na shekara ne bangan kiba, kinsan meye?.. Kai ta girgiza alamar "a ah ahankali yace' hada zazzabi naji Yakama ni,
kaita dukar tana murmushi, ita kanta yau haka tajita wata iri Saboda rashin ganin sa,
cikin sanyi murya tace nima haka yace' ah haba dai?.. tace Allah kuwa yace toh" mezan samu?.. tace' mekake so?.. yace only youuuu *SAJEEDAH* ke kadai *ZUCIYATA* ke *SO* Kai ta dukar tana dariya aranta tace nima *ZUCIYATA* Kai kadai take *SO* yah *SEERAJ*,
idanu sane suka sauka akan wasu kalmomi da'ta rubuta da manyan baki, jiyayi kirjinsa yabuga, saka makon tunawa dayayi da firar samarin'nan
Hannun shi yakai dai-dai gurin rubutun yace what is the mean of *DEEQAR-JEEDAR*?.. ,
tace Lah nice' nahada karshen sunana ne Dana my Besty *SADEEQAH* kawatace Sosai komai tare mukeyi Da sauri yace' kikace komai tare kukeyi?..tace' "eh bacci kawai kerabamu batanan'ne tana makaranta shiyasa
baka taba ganin taba, tana sona nima inasonta sosai.
Yanzu kam *SEERAJ* baya fahimta Abunda *SAJEEDAH* take fadi domin kuwa kirjinsa bugawa yake, yayinda yake fadi "aransa shikenan "angama wato Da gaskene "ashe "Abunda mutane suke fadi Na cewar halinsu daya itada kawarta?..
Idanun yarintse yace no ALLAH yasa ba haka bane, suna haka sai ga Baba yadawo tashiga gida, sama-sama suke tan taba firar,kasan cewar gaba daya *SEERAJ* hankalin shi baya tareda shi Wanda har Baba yadan fahimci kamar wani Abu yana damunshi,
Koda Baba ya tambayeshi sai cewa yayi kansa ke masa ciwo,
Baba yace' assh
toh" kaje kasha yace' toh" tareda mikewa yai masa Sallama yatafi gida.
**************
Akwana atashi bawuya agurin ALLAH yau gashi saura sati daya hutun *SEERAJ*
yakare, zaune suke
Da misalin karfe 5:00 pm suna fira KO yauma firar akan *SAJEEDAH* ne,
yanzu kam *SEERAJ* *ZUCIYAR* shi tafara yadda da maganganun mutane DA Kuma wanda *SAGEER* yake fada masa, inda har yakece masa idan har yana kotontone toh" ya gwadata kawai,
*SEERAJ* Ya yarda dashawar da *SAGEER* yabashi don haka ne yau yakudurta "aranshi zayayi aiki Da ita,
Kamar yadda suka saba tsayawa sudanyi fira idan antashi islamiyya, yauma hakane tsaye suke suna fira cikin So DA kaurar juna,
Sajeed yaketa yamutsa fuska tareda rike Ciki, *SAJEEDAH* tace' lafiya?.. yace' Aunty *JEEDAH* cikina, cikin tsoro tace' meyasa meka?..yace bakomai kashi dai nakeji,
Dariya ce" ta kubcewa *SEERAJ* itama dariya take me hadeda harara Sajeed, tace toh" dallah katafi gida mana kayi ko dole saika tsaye fadawa mutane,
shekawayayi DA gudu yana fadin aunty *JEEDAH* saikinzo,
Saida *SEERAJ* dariya sosai sannan ya tsaya, yayida take takallon shi itakam bata tabaganin mutumin da dariya yakeyiwa kyauirin yah *SEERAJ* ba yace' kema kitafi gida amma "inasan anjima kirakani Asibitin IBB Zan gaida wani abokina ne Da bayada lafiya,
Yaza'ayi karfe 8:00pm nakeson muje zanjiraki kofar gidansu" kawarki saimutafi kinji?..Cikin sanyi murya tace toh' sukai sallama yatafi itama tanufi gida.
Koda *SAJEEDAH* takalli agogon saita ga har 8:30pm zaune take "adaki tana sanye da daya daga ciki abayarda *SEERAJ* ya siya mata, kansa cewar mayafin abayar babbane don haka shita yafa ta shirya tun 8:00pm,
Amma tarasa yadda zatayi tafita saboda batasan abunda zatacewa Inna ba,wata daba race tafado mata don haka da saurita tashi tafito tsakar gida,
Inna tana zaune itada Sajeed yanata zuba mata surutu, "ahankali *SAJEEDAH* ta tsugun'na tareda dukar da kanta kasa tace?..
Aha
muje zuwa
A
馃挊Zuciyata ce馃挊
Tareda Alkalamin
鉁嶐煆�
馃挊Lufhat ce馃挊
[6:00PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣2⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Inna inasan Na shiga gidansu" Besty..mamaki ne yakama Inna najin abinda *SAJEEDAH* tafada wai zata shiga gidan Alh Siddi, itada ba ma'abuciya shiga gidan bane musamman ma idan *SADEEQAH* batanan, ran tako faditake toh" lafiya meza tajeyi yanzu da daddare?..
"a hankali Inna tace' lafiyadai ko?.. tace "eh "inasan Na gaida Mama ne,
shuru Inna tayi tana nazari, Chan sai tace' toh" kice' ina gaidasu" tace toh" tareda mikewa da sauri Sajeed shima yamike yace Aunty *JEEDAH* zanraka ki'
Jitayi gabanta yafadi da sauri tace' Kai Jeed nan DA gidan su" besty shine saikara kani kayi zamanka kawai aiyanzu ma zandawo,
Zama yayi yana gunguni Inna tace' kyaleta ta tafi bari nayi maka tatsuniya kaji Dan' Inna, dariya yayi tareda cewa Aunty *JEEDAH* sai kindawo tace toh" Sannan tafita.
yayinda tabar Inna Ciki tunani aranta KO fadi take Ayya "yarinyar nan yau meke damun ta itada bata iya zuwa unguwa sai tareda Sajeed, amma yau nan da gidan Alh Siddi shine bazata jeda shiba toh' meyasa?...
Koda tafita bataga "Baba daman tasan bazata ganshiba, tunda dama baya bude kiyos din da daddare saidai yaje gurin mlm Barau yayi fira, idan sha daya tayi sai yadawo gida ya kwanta.
Don haka direct tanufi kofar gidansu"
*SADEEQAH*
"A tsaye ta iskeshi yadan jingina da katangar gidan, kasan cewar "akwai hasken lantarki shiyasa tagane shi, yana sanye da T-shirt baki wando Kuma fari sai kamshi yake zubawa, suman kan'nan bakikir a cukurkude sai faman walkiya takeyi tasha gyara,
wani irin ajiyar zuciya sukayi "alokaci daya Sannan Kuma suka sakarwa juna lallausan Murmushi, yace' OK muje suna cikin tafiya yace "ainayi zaton "KO bazaki samu zuwaba ne?.. Saboda najiki shuru, tace "a ah zani mana nadai tsaya shiryawa ne kawai yace "OK.
Jitayi gabanta yafadi saka makon ganin wata dalleliyar bakar moto dasuka nufa, da sauri tace yah *SEERAJ* wannan motar fa tawace?..
Dai-dai lokacin daya ke kokarin bude wa da key, yace' motar wani abokina ce" yabani aro kisan wani lokaci da daddare sai abun hawa yayi wuya,
Shiyasa na'aro saboda muyi saurin dawowa, yace shiga muje dai-dai lokacin yabude motar,
Cikin Sanyin murya tace toh" tareda shiga saidai tarasa meyasa taji gabanta yana faduwa, bayan tashiga sai shima yaje yashiga tareda tada motar suka tafi,
Cikin nutsuwa Da kwarewa *SEERAJ* yake tuki, yayinda bakajin karar komai daga karar a.c mota saiko karar bugun *ZUCIYOYIN SU*, musamman ma *ZUCIYAR* *SAJEEDAH* datafi matsanancin bugawa,
domin kuwa wannan shine Karo nafarko "arayuwarta da ta taba tafiya, tareda wani da namijin daba muharramin taba, Kuma ba tareda "Inna tasani ba,
jitayi jikinta yayi sanyi saka makon tunawa da karyar datayiwa Inna,
"aranan tako fadi take toh" idan wani abu yafaru fa?..jitayi gabanta yafadi,
"Adai-dai lokacin da *SEERAJ* yayi fakin "agefen titi bayan
Sunyi tafiya menisa sosai, "ahankali tadago Kai ta kalleta shi, yayida sukar hada idanu yasakar mata kyakkyawa Murmushi me kunshe da wani manufa,
Itama Murmushi tayi tareda dukar dakai kasa yayinda taji gabanta yacigaba da bugawa, cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* lafiya naga katsaya?
Yace' lafiya lau kawai "inasan mudan sha sweet ne kafin muje, da sauri tace' wani irin sweet Kuma yah *SEERAJ*?.. yace irin sweet din nan da Saurayi DA budurwa suke sha, musamman ma masoyan da suke matukar kaunar junansu irin mu, harma da idan sundan kadai ta su biyu,
Jitayi gabanta yacigaba da matsananci bugawa cikin tsoro tace' yah *SEERAJ* wani irin. Sweet ne wannan da Saurayi DA budurwar suke sha?..
Wani irin shu'umin Murmushi yai "aranshi KO fadi yake aiyau saina tabbatar da abunda "akefadi akanki da gaske ne kalarku daya da kawarki KO" "a ah,
Yace ah irin kiss din'nan mana da romance
kindai gane "ai yakarasa fadi tareda daga mata gira, yanzu kam *SAJEEDAH* jitake kamar kirjinta zayafaso rigarta yafito Saboda tsabar bugawa,
Cikin rawar murya me cike da tsoro tace' wlh niban iyaba bansan ma "anayin irin shiba, yace ah karki damu zan koya maki dai-dai lokacin da yakai hannun shi yakama nata yarike,
jikinta ne yadauki rawa tace "a ah don ALLAH yah *SEERAJ* kabiri banaso, cikin zafin nama irin nazu Na maza yafinciko ta tafado saman kirjinsa, haduwar jikinsu yasa gaba daya jikin su yadauki rawa musamman ma ita, yayinda yake kokarin hada bakin su gurin daya ita Kam KO" Karin kwance kanta take aikam Allah yabata sa'a ta kwance kanta
Yayinda *SEERAJ* yakeji kamar 'ana kara fizgarshi zuwa gareta, "aikam hannun shi yasake kaiwa zuwa gareta daniyar yasake rungumota, saidai cikin rashin sa'a hannun sa yasauka "akan dukiyar Fulanin ta,
Saukar hannun shi saman duniyar fulanin ta yayi dai-dai da taukewar numfashi, *SAJEEDAH* jiyayi kamar wutar lantarki yajashi da sauri yadauke hannun shi tareda zuba mata idanu gani yai idanun ta sun kafe kuma bata numfashi cikin tsoro yace?..
Turkasa
Aha
muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
[6:04PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣3⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
*"SAJEEDAH* shuru da sauri yadafa kafadar ta "aikam sai ta tafi luuuuu tafada jikinsa, jiyayi gabansa yafadi harsaida yaji "antar cikin shi yakada,
idanu yarintse tareda furta YA SALAM yayinda yaji wani irin mummunan tashin hankali yaziyar ceshi, wanda tunda yake "arayuwar shi baitaba shiga irin saba sai yau,
Da sauri yabude idanu shi tareda girgiza ta yana kiran sunanan ta da "iyakacin karfin shi, "amma ina tayi nisa domin ko" batajin kiran shi,
duk da sanyi a c motar hakan bai Hana shi jin wani matsananci gumi dake tsatsufo, mashi tunda ga tsakiyar kanshi har zuwa tafin kafar shi ba,
Kiran sunan ta yake yana bubbuga kumatun ta tareda fadin don ALLAH kitashi, ni wasa nakeyi maki pls *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh tsakani da Allah nake SON KI bazan CUCE KIBA, ba'abunda zanyi maki dama fakawai Zan gwada kine, sai faman surutu yake Wanda kanaji kasan baya cikin nutsuwar shi,
Yayinda ita kam bata Masan yanayi ba tunda KO" Dan yatsanta bai motsaba ballan tana numfashi taya dawo, gaba daya hankalin shi yatashi matukar tashi da karfi yafurta Na shiga uku ni *SEERAJ* mena aikata yau?..
Jiyayi wata *"ZUCIYA* tace mashi *KISAN KAI* yayida wata *ZUCIYA"* ta amsa DA bata mutuba' suma tayi da sauri yace' yesss bata mutuba suma tayi, da sauri yamaida ita jikin kujera yajingina ta,
DA sauri yakai hannun shi kujerar baya yana laluben gorar ruwa, aikam ya lalubo gora har uku saidai kam duk wadda yadauko babu ruwa acikin, cikin tashin hankalin yafurta oh my god tareda dafe kai, can kuma sai yadago ya tada motar dakarfi yafizgeta,
gudun yake sosai yanayi yana kallon ta amma har lokacin KO" motsi batayi, saida yayi tafiya menisa sosai Sannan yayi fakin agefen titi Sannan yafito tareda kulle motar, wani shigo siyarda kayan masarufi yanufa yana zuwa yace abashi ruwan gora,
Me shago yace yallabai wani irin za'abaka? da sauri yace' bani kowani irin ne amma dai me sanyi nakeso, yace' toh tareda miko masa gorar faro watar, da sauri yaciro walet a "aljihun wandon shi yazaro dubu daya yamika masa tareda karban goran ruwan, cikin zafin nama yajuya yanufi mota meshago yanafadin yallabai ga chanjinka amma Ina baimasa yanayi ba,
Yana zuwa yashiga motar tareda fizganta dagudu saida yayi Dan tafiya kadan Sannan ya tsaya, da sauri ya bude marfi goran ruwan ya bulbula mata "afuska aikam firgigi tafarka tareda sakin nauyayyan "ajiyar *ZUCIYA*,
Hannun tasa tana share ruwan tareda sakin wani irin kuka mai ban tausayi, kuka take sosai yayinda jikinta ya dauki rawa cikin kuka take fadin don ALLAH, yah *SEERAJ* kayi hakuri wlh ni ba iya irin shiba kumani ba yar'iska bace',
Sai kuma takama kofar motar tana kiciniyar budewa tace kabude Mani "intafi gida bazanje asibiti ba, shi kam kuri yayi mata da idanu yana kallon ta tausayin tane yaka mashi yayinda yaji wani irin Sonta da KAUNAR sun sake ninkuwa "a *ZUCIYAR* shi fiye dawanda yakeji Da,
Yayinda yaji wani irin tsanar kanshi ya darsu *A ZUCIYAR* shi "aranshi kuwa fadi yake meyasa nayi maki haka?.., meyasa *ZUCIYA TA* batagane cewar kedin kamilalla ba ce har saida Na yarda da shawarar S A NASKO?.. meyasa meyasa...
Kukan tane yakatse mashi zancen zucin dayake, ahankali yace' don ALLAH *JEEDAH* kiyi hakuri ba'abunda zanyi maki, tace' toh" kabude Mani intafi gida bazani asibitin banace KO" dole ne?.. jiyayi kirjinsa yabuga, domin dakarfi tayi tayi maganar Wanda tunda yakeda ita baitaba jin tadaga murya haka ba,
Da sauri yace' toh" tareda tada motar tace' mlm bude Mani nace" kayi Zan fita, cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri daga nan zuwa gida akwai nisa sosai amma yanzu zamu isa kinji?..
Banza tayida shi tareda komawa tajingina kanta da kofa, tana cigaba da Kukanta mai tsuma *ZUCIYAR* me saurare Kuku take me cikeda DA NASANI biyoshi, "aranta KO" fadi take alhakin "Inna ne ya kamani na karya datayi mata, "agogon motar ta kalla yanuna mata karfe 10:40pm gabanta yasake faduwa,
"aikam takara sakin wani sabon kukan, shikam *SEERAJ* kallo daya zakai mashi kagane baya cikin nutsuwa,
domin kuwa sai zuba Uban gudu yake akan titi ba kaukautawa, yayinda yakeji kukan *SAJEEDAH* har cikin *ZUCIYAR* shi tamkar Ana chin'na masa garwashin wuta, gumi kam hmmm nabar muku sani domin kuwa gaba daya rigarsa tajike sharkaf,
"A haka suka isa yanayin fakin tana kokarin fita saidai taji kofar gam, ahankali ta kallon shi tareda cewa bude mani infita, cikin sanyin murya yace don Allah *SAJEEDAH* kiyi hakuri wlh ban.. katseshi tasakeyi dacewa kabude Mani nace,
Da sauri yace toh" tareda bude kofar yafita Sannan yaza gaya yabude mata kofa, saida tafito Sannan tayi mashi wani irin kallo Wanda narasa gane kowani irine, saidai tuni shikam yagane kallon tsana tayi mashi, Sannan tace ban yafeba tareda wucewa da sauri
tanufi gida,
Bin bayan tayi dakallo har tashiga lungun gidansu,Sannan yaje yashiga motar tareda fizgarta dakarfi a 360 yabar unguwar.
"Ashe duk abunda kefaruwa akan idanu Inna ne tun lokacin dayayi fakin,
_*Nikam nace wayyo SAJEEDAH yau sunan ki Sorry agurin inna*_
"Abunda yafaru kuwa bayan firar *SAJEEDAH* daga gida, shine bayan Inna ta gama yiwa Sajeed tatsuniya saibacci yakwashe shi, tana nan zaune shuru har tsawon wani lokaci bataga *SAJEEDAH* ta dawoba gida ba, hakanan saitaji hankalin ta bai kwanta na don haka saita tada Sajeed takaishi daki bayan tafitoh"saita saka hijab tanufi gidan Alh Siddi,
Shahin Mama yanufa bayan sungaisa sai Mama tace yasu" *SAJEEDAH,* kwana biyu bamu gantaba tunda kawarta batanan, gaban Inna ne yafadi tayi dariyar yake tace" sunan tafiya, sundan taba fira Sannan Inna tace saida safe dama nazo gaidaku ne, Mama tace toh" mun gode saida safe sannan tafita gida.
*ZUCIYAR* ta cikeda tunanin idan *SAJEEDAH* taje tana shiga gida Baba yana shigowa, tace sannu zuwa yace' yauwa harsu" *SAJEEDATU* sunyi bacci ne?..tace' eh Sajeedu ne yai bacci ita tashiga gidansu *SADEEQAH,*
yace' toh" sun taba fira kadan Sannan Baba yaduba tsohon agogon hannun irin me kacadin nan Nada, yaga karfe goma shadaya saura mitin biyu, yace Saratu kije kikira *SAJEEDATU* tazo ta kwanta dareyayi, Inna tace' toh" tareda fita toh"su kuma adai-dai wannan lokacin suka iso,
tana gani *SAJEEDAH* tafito daga mota sai tayi sauri komawa gida batareda tabari *SAJEEDAH* taganta ba, yayinda Inna taji gabanta saifaduwa yake Baba na ganinta yace' Ina *SAJEEDATU?..* tace' gatanan zuwa,
Da sauri tashiga gida Baba yace *SAJEEDATU* "atafi'a kwanta hakan dareyayi, toh"tace tareda shigewa dakinsu suma su lnna suka shiga nasu" dakin,
lnna ce' tafito hannun ta rikeda buta kamar zata ke waya saidai kuma bakewa yawar zatayiba, domin kuwa dakin *SAJEEDAH* tanufa isketa tayi tana kokarin cire abayar, amma jinshigar Inna dakin yasata fasa,
DA sauri takoma gefe ta tsugun'na yayida jikinta sai rawa yake, faduwar gabanta yatsananta gawani irin kunyar Inna dataji yakamata, domin kuwa gani take