Showing 30001 words to 33000 words out of 48065 words
Chapter 11 - ZUCIYATACE HAUSA BOOKS COMPELET BY ESHAAT SMILER.txt
๐
๐ZUCIYATA CE๐
_Based on true life Story_
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
2โฃ4โฃ
WRITTEN BY
๐ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐
OR
๐MEENAT๐
________________________
*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
โ๐ฝ
"Kul! kasake marinta lafiya me tayi maka haka?.. Cikin takaici hanashi sake marin ta da Ammi tayi yasauke hannun shi, Sannan ya watsamata harara tareda mika mata hannu yace bani key dakina.
Dagudu tanufi gurin Ammi tana kuka yayinda ta rungume tana cewa, yi shuru muje naji dalilin dayasa ya mareki" suka nufo gurinshi, shikam *SEERAJ* tuni yabaje "akan kushin yajingina bayan shi tareda daukan hannu wanshi duk biyu, yamayar baya ma'ana yayi filodasu idanun shi rufe yadauki kafa daya yadora akan dayaz yayinda yake kada fafafun "ahankali babu abunda yada meshi tamkar bashi yayi Marin ba.
Zama Ammi tayi kusada shi tareda zaunar da *ZUBEE* kusada ita, kallo daya Ammi tayi masa tafahimci RANSHI "abace yake, domin tunbai Kai haka ba take gane idan RANSHI yabaci,
Sai yarufe idanu yayi shuru duk lokacin data ganshi haka takanji badadi don haka, KO" yanzuma data ganshi haka sai taji ba dadi .
"Ahankali tace Ina daga kichin naji saukar Mari har biyu yanzu Kuma nafito, zaka Kara mata wani marin me tayi maka haka?...Cikin bacin rai yabude idanu tareda cewa my Ammi nafasa "auran *ZUBEE*.
Ba Ammi ba hatta da *ZUBEE* saida gabanta yafadi yayinda taji tsoro ya kamata, har batasan lokacin datadago Kai ta kalleshi ba yayinda shikuma ya watsa mata harara, Da saurin Ammi tace Kai! kasan "abunda kafada kuwa?... batare da ya kalleta ba yace "eh my Ammi nafasa aurenta domin itadin batada ce da rayuwata ba.
Cikin bacin rai tace "eh haka ne toh" saidai kuma idan kamanta da abunda kafada "anan gurin toh" niban manta ba domin kuwa cewa kayi tsakanin mu babu "alfarma saidai umarni KO?...batajira yabata "amsaba tacigaba dacewa, sai nikuma nabaka Umarni yayinda Kai Kuma ka tabbatar manida cewa zaka cikamani shi ko?..
Cikin sanyi murya yace "eh domin yaga "alamar ranta yafara baci, tace toh" yanzu Kuma sai "akaga bankai matsayin daza'acika Mani Umarnin bako?.. da sauri yace my Ammi nifa ba nufina kenan bada?.. tace toh" meye nufin ka nacewa kafasa auren *ZUBEE?..*
yace shin "amatsayin ta Na wacece zata zama mata agareni shin ba itace mace ta farko dazata fara kare Mani mutunci naba?...Ammi tace tabbas itace, yace toh" yaza'ayi Kuma "ace itace mace ta farkoda zata fara zubar manida mutunci a idon mutane saboda me toh?..Ammi tace kamar yayafa?
Cikin bacin rai yace my Ammi "Wata yarinya ce tazo gurina nataimaka naje nakai babanta "asibiti bayada lafiya, to" wai Kuma bayan ta nuna mata inda nake kawai saita rufemu 'adaki don iskanci Kuma shine tawuce da key din
toh" akan wani dalili zatayi Mani haka, mene ne nufinta Na rufemu "adaki "eh? jifa yadda tasa naji ciwo gurin bude kofar yanuna mata hannushi rai bace.
Da sauri Ammi takama hannushi tareda cewa subhanallahi "aini ba kulaba, ah lallai *ZUBEE* baki kyauta ba Sam wannan aiba dabi'ar kwarai bace, gashikinsa dan'uwanki yaji ciwo sannan kuma baki gudun mutumin yasamu matsala saboda rashin kai shi asibiti dawuri?..tace Ammi toh" ai yar...harara *SEERAJ* ya watsa mata me kunshe DA gargadin cewa muddun kika kuskura kikace' *JEEDAH ce* saina karyaki harda yimata misalin da hannu.
"Aikam dasauri tayi shuru yayinda Ammi tacigaba dacewa karki sake irin haka kinji ko?.. kai tadaga alamar toh" tace toh" bashi hakuri tace Sorry yah S P batareda ya "amsa ba yace dallah bani key na nidai, Ammi tace Ina key din?.. tace yana daki toh jeki dauko masa abun shi tace toh tareda mikewa tanufi daki.
tace sannu yace yauwa my Ammi sannan tace kai kuma Baban Jordan "aiba haka "akeyi ba, idan tayi maka laifi fada mun zakayi saina yimata fada bawai kace kafasa aurenta ba shin bakasa auren ku yanada yadaga cikin barina ba ummh?..aranshi yace my Ammi Zan cika maki burinki ba dan *ZUCIYATA* nasabo saidon farin cikin ki'.
"Afili kuma sai yayi murmushi yace ki kwantar da hankalin ki my Ammi burin ki zaya cika insha'Allahu, dama dai raina ne yabaci Da abunda tayi mani shiyasa nafadi haka. karki damu my Ammi badai aurena da *ZUBEE* shine farin cikin ki Da cikar burinkiba?..tace "eh Babana yace toh" ki kwantar Da hankalin ki za'ayishi Da izinin Allah.
tace Allah yasa Babana yace ameen tace toh" ya Baban yarinyar ka kaishi asibitin?.. yace "eh nakai shi harma anyi duk abunda yakamata sun ma bashi gado, tace Allah sarki toh" Allah yabashi lafiya yace Ameen. Sannan tace Don Allah kuma "a cigaba da taimakon mabukata yace insha'Allahu my Ammi,
"Anacikin haka saiga Abba yafito(kasan cewar yana gari) dasauri *SEERAJ* yasauka kasa tareda gaida Abba ya'amsa, dai-dai lokacin da yazauna kusada Ammi, murmushi tayi tareda cewa kafito?..yace hayaniyar kuce tafito dani meke faru wane?.. nan Ammi tafada masa "abunda yafaru, Abba yace "ah *ZUBEE* bata kyata ba.
saigata tadawo hannun ta dauke da key, gaida Abba tayi sannan tamika mashi key yakarba tareda hararar ta, Murmushi Abba yayi tareda yiwa *ZUBEE* fada, yamike yana cewa Abba my Ammi zanje nayi wanka, sukace toh" sai kafito yanufi sha shinsa, yayida ita kuma tamike tace Alh barina duba masu shirya breakfast yace toh" miko mani jarida can tabashi, sannan suka nufi kichin tana sakeyiwa *ZUBEE* fada kam abunda tayi baidace ba karta sake yin haka.
_*Yan'uwana biyayya ga iyaye abune mai mahimmanci "arayuwar mu, muyi musu biyayya koda ZUCIYAR MU bataso hakan zaya sa ZUCIYAR SU tayi FARI,har suji DADI susa mana ALBARKA wanda ALBARKAR takine shi "arayuwarmu ALLAH kabamu ikonyiwa iyayanmu biyayya Ameen.*_
Bayan yafito wanka saita shirya cikin wani yadi sky blue me Kyan gaske, wanda kallo daya zakai mashi kagane tsadadde ne yafesa turaruka masu sanyin kamshi Sannan yadauki key mota tareda wayoyinsa sannan yafito.
Direct kinchi yanufa gurin Ammi tana ganin shi tace' har kafito?... yace "eh my Ammi Zan fita, tace "ah bazaka tsana kayi breakfast ba?...gashi "an kusa gamawa yauma dai su kulu sun makara guri shirya breakfast din, yace "aiba dadewa zanyi ba zandawo tace toh" sai kadawo yace toh"tareda fita.
๐๐๐๐๐๐
Da Sallama yashiga gidan *SAJEEDAH* ta amsa tareda mikewa daga zaunen datake kasan cewar tashin shi takeji ta, sanyetakedadayadagacikin abayar dayasaimata tun wancan lokacin, saidai wannan jace sabani waccan baka dama mayafin babban don haka shiga yafa, kallon tayake fuskarta fayau ba kwalliya Amma dai saiyaga tayi mashi kyau.
Murmushi tayi tareda dukar dakai kasa wani irin kunya taji yakamata saka makon kallon dayake yimata, Cikin sanyi murya tace sannu da dawowa *yah SEERAJ* yace yauwa *my JEEDAH* kinyi kyau sosai barina yi maki hoto, dasauri tarufe fuska tana dariya tace kai *yah SEERAJ* ahaka?..
yace yesss let me snaps u my dear pls remove u hands, dariya tayi har beauty point dinta yalotsa "ahankali tacire hannun saidai baduka ba hakan sai yabada style, dasauri ya dauketa tareda cewa *my JEEDAH* "aikam tayi kyau sosai nan da nanya'ajiye hoton "agaban wayar, sannan yace kin shirya kenan mutafi?.. tace "eh OK muje tace toh"
tareda dukawa zata dauki buhun baggo datasa kayan da zasu bukata, sai yayi saurin dauka dasauri tace Lah *yah SEERAJ* kaida hannun ka yake ciwo kawo na dauka, yace lah *my JEEDAH* barina dauka dawannan hannun yafadi yana kwaikwayon maganar ta me sanyi.
Dariya tayi tareda rufe fuska tace kai *yah SEERAJ* shima dariyar yayi tareda fara tafiya yac' Oya muje tace toh" tareda bin bayan shi, yace *my JEEDAH* naga book da school uniform dasu Zaki asibiti?.. tace "eh gobe zamu fara exam, shine zanyi karatu kuma ni gaskiya tsoro nakeji bazan iyakwana gida nikadai ba dariya yi dai-dai lokacin da yabude mata mota. "ahankali yake yin tuki da hannu daya kasan cewar daya hannun daya yanke yanayi masa ciwo sosai KO" kwana zayayi saiyayi dabara.
Shuru tsakanin su bawanda yacekomai can sai yace' *my JEEDAH* wai tun yaushe ne baba bayada lafiya?.. tace hmm yanzu fa yakai wata uku, yace Kai! *my JEEDAH* har _three month_ baba bayada lafiya amma ban saniba, gaskiya nidai baki kyauta mani ba. Cikin sanyi murya tace kayi hakuri *yah SEERAJ* kasan duk abunda Allah ya shirya zaya faru toh" faba babu maka wa sai yafaru.
Yace hakane toh"Allah yabawa baba lafiya tace ameen dai-dai lokacin dayake shiga ciki asibitin,yauwa *yah SEERAJ* me "doctor yace yanada mun "baba? yana kokarin yi parking yace mata befadaba tukun saisunyi test din jininsa da fitsari, Ahankali tace toh' ni "abun tsoro yake bani,
yace tsoro kuma? ke daza kiringa yin Addu'a toh" amma meyasa kike jin tsoro?... tace saboda gani nakeyi kamar ciwon koda kedamun shi Kuma kaga shi idan tayi tsananisa kaji "ance sai anyima Mutum dashen, shiyasa nakejintsoro shikam *SEERAJ* gaban shine yafadi yayinda yasaki baki yanakallon *SAJEEDAH* Cikin mamaki.
Dasauri yace ke waya fada maki?..tace a school "a fada mana alamonin masu ciwon koda Kuma kaga duk alamomin ciwon Baba, irin na masu ciwon koda ne kaga yawan fitsari Kuma Da jini sannan yawan barci, sunada yawafa alamomin Kuma duk ciwon baba yanuna su shiyasa nakeji tsoro *yah SEERAJ*.
Dasauri yace kidai najin tsoro Addu'azaki ringayi kinjiko?.tace inayi,yace toh" muci gabada yi masa insha allahu zayaji sauki tace toh" Sannan su kafito daga motar, suka nufi dakin da'aka kwantarda baba.
Koda suka shiga har alokacin Baba be farkaba sun iske Sa'a ta'iso, *SEERAJ* yace yauwa sa'ade aikinki yayi kyau ta gaida shi ya'amsa tareda cewa Ina Hajiya Inna wuro rigimanmiya?..tace tana gaida kai wai yaushe kazo?..yace jiya kice mata ina nan zuwa anjima,tace toh" ni zan tafi yace OK" Sa'ade nagode tayiwa inna Sallama tafita sai kusan 2:00pm Sannan *SEERAJ* yabar asibitin saidai har wannan lokacin Baba be farka basai dai Likita yace karsu damu zaya iyafarkawa "a kowani lokaci.
๐๐๐๐
Washegari tunda 7:30pm saboda zayakai *SAJEEDAH* school,ta shirya tana zaune gaban baba, hannun shi taga yana motsi can kuma saitaga yabude idanu, dasauri ta'isa gurinshi cikin fariciki tace sannu baba katashi yajiki?..
"Ahankali Yace da sauki dai-dai lokacin da *SEERAJ* yashigo ita kuma inna tafito toilet, dasauri tace inna *yah SEERAJ* Baba yafarka suma dasauri suka isa gurinshi sunayi masa sannu ya'amsa, tareda cewa *SEERAJO* yaushe kadawo?..
shekaran Jiyabari nakira doctor yaduba ka dasauri yafita cansai gashi tareda doctor, *SAJEEDAH* tace baba kayimani Addu'a yau zamu fara jarabawa,yacetoh" *SAJEEDATU* Allah yabadasa'a Cikin farin ciki tace ameen baba.
doctor yace kudan fita don Allah zandu bashi sukacetoh *SEERAJ* yace baba zanje nakai *SAJEEDAH* school amma yanzu zandawo insha'Allahu Baba yace toh" sai kadawo sannan suka fita harda Inna,suna fita dasauri baba yakalli doctor yace?..
Muje zuwa
A
๐Zuciyata ce๐
Tareda Alkalamin
โ๐ฝ
๐Lufhat ce๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
๐ZUCIYATA CE๐
_Based on true life Story_
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐๐ซ๐
๐๐ซ๐
๐
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
2โฃ5โฃ
WRITTEN BY
๐ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐
OR
๐MEENAT๐
________________________
*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
โ๐ฝ
"Likita "Ina fatadai baka fada masu ciwon dayake damuna ba?.. yace "a ah baba ban fada masu batukun na amma yanzu dai idan nafita zanfada masu," da sauri baba yace yauwa likita toh" don Allah karka fada musu.
Cikin matsananci mamaki doctor kamal ya kalli baba saboda jin kalaman shi, "ahankali yace baba meyasa baka San afada masu" Sannan kasan ciwon dayake damunka ne?
"Ahankali Cikin sanyi murya baba yace nasani likita dasauri yace toh" wani irin ciwo ne keda munka?..yace koda KO Likita?..yace baba ya'akayi kasani ko dama ka taba zuwa asibitine aka fada maka kafin "akawoka nan?..
"Ahankali Baba yace "eh likita kwana ki naje general asibitin suka fada mani saida ban fada musu ba, saboda gudun tashin hankali su" nikuma "abunda natsan arayuwata shine tashin hankalin iyaliya shiyasa banaso kaima kafada masu.
Cikin sanyi murya Dr yace baba meyasa kaki fada masu, kasan rashin fadin abunda yahaifar kuwa?..
Kai baba ya girgiza cikeda tausayin kanshi, yace Likita kona fada masu basuda abunda zasuyi mani Wanda UBANGIJI Na bazayayi munshiba, koma nace tuni yariga yayi Mani shi.
domin wannan ciwon jarabawace Wanda UBANGIJI Na tabbatar zani iya dauka shiyasa yadora Mani, saboda haka kagasu" basuda "abunda yasuyi Mani baya ga Addu'a Allah yabani ikon cinye wannan jarabawa idan kuma natafiyane Toh" Allah yabani ikon tafiya ciki salama KO?...
Cikin tausayin baba Dr kamal yace' hakane baba amma dasai kafada, kagada sai "arubuta maka maganin ta kana siya kanasha kaga yanzu rashin fadin da bakayi ba yahaifar da babban matsala,
kuma saboda narashin shan maganinta ne da bakayi kaga sikainin din damukayi maka jiya yanuna gabadaya kodarka ta lalace Wanda dole za'ayi maka dashen ta.
Baba yace hmm Likita kenan ninan dakagani talaka ne wanda bayada komai sai kudirar Ubangiji, kudin dazan siyan magani banida shi toh" balle kudin da za'ayi Mani dashen koda Wanda kuma na tabbatar dashen kodar za yaci kudi masu yawa KO" Likita?..
Yace "eh baba maganar kudin siyan magani bayada matsala Na tabbatar Oga *"SEERAJ* zaya siya maka kamai tsadar shi, koshi kudin daza "ayi aikin baida matsala nasan duk zaya iyabiya kama, saidai inda matsalar take wanda zaya bada kodar shi "adasa maka.
Da sauri baba yace don Allah likita kabar maganar dashen kodar nan, tunda dai ba'abunda zayayiyu bane kaini kodama zayayiyu toh" nidai bazan yarda "a dauki kodar wani "asamani ba domin inaji "ajikinta
wannan ciwon bazaya barniba saboda haka kadaina wannan maganar karsuji hankalin su" yatashi.
Idanu Dr kamal yatsurawa baba cike da tausayin shi yace toh" yanzu baba yakake son ayi,?.. tunda kaga jiya nafara fadawa Oga *"SEERAJ* cewa ciwon koda ne yafara kamaka, shuru baba yayi nadan wani lokaci sai yace toh" shikenan Likita badamuwa saika cemasu shedin ne "amma dai beyi mani yawaba dazaran nafara shan magani zanji sauki kaji KO?..
Saidai don Allah kayi mani "alkawarin bazaka fada masu cewa sai Anyi mani dashen koda ba kaji?.. ahankali yace toh" shikenan insha'Allahu zanyi yadda kace, baba yace nagode nan dai Dr yayi mai abunda yadace yamasa Sannan yafita dakin jikinsa bakwari.
๐๐๐๐๐๐
Bayan *SEERAJ* yasauke *SAJEEDAH* a school, asibitin yakoma direct office din Dr kamal yanufa kamar yadda baba ya bukata haka Dr kamal yayiwa *SEERAJ* bayayi, tareda rubuta masa magunguna masu tsada yace yaje ya siya yakai wa baba yafara sha insha'Allahu za'adace, dasauri yafita daga office din yana yiwa Dr kamal godiya.
Kai tsaye gurin sayar da maganin yanufa bayan yasiya Sannan yanufi dakinda baba yake, da Sallama yashiga dai-dai lokacin da Inna take taya baba saka Riga kasan cewar fito warsa daga wanka kenan, atare suka amsa masa Sallamar. yace sannu Baba yajikin?..cikin sakin fuska yace dasauki *SEERAJO* kadawo yace "eh tareda mikewa Inna maganin yanayi mata bayani yadda za'aringa sha, takarba tana tayi masa godiya tareda samashi Albarka.
Kujera yaja kusada baba yazauna Cikin farinciki yace Baba yajikin?..dariya Baba yayi yace jiki kam Alhamdullah sannu *SEERAJO* dako kari nagode fa nagode sosai Allah yaimaka Albarka, yasaka gama da duniya lafiya, nan dai sukai tasamashi "albarka shidai bece komai, ba asalima cewa yayi Inna kawo magani "akwai wanda za'a bashi yanzu,
tace toh" tareda mika masa yacire wanda zaya cire yamika mata sauran sannan ya ballo, yamika wa baba Inna kuma tamika mashi ruwa yasha, dai-dai lokacin da 'akai Sallama. Sa'ade ce tashiga hannun ta dauke da dakayan abinci suka amsa mata bayan ta ajiye abinci, sannan ta gaidasu suka amsa bata, Dade batayi masu Sallama ta tafi.
*SEERAJ* ne yakalli inda Sajeed yake kwance yana bacci, yace Inna yau Jeed bazayaje makaranta bane?.. tace yaukam Inagani dakyar idan zaya iya zuwa makarantar nan saboda zazzabi kedamun shi, *SEERAJ* yace Ayya tareda karasa wa gurin Sajeed din zama yayi bakin gadon tareda taba jikin Sajeed din, jiyayida zafi sosai, yace Ai kuwa jikin nashi da zafi sosai tace' "eh Ai tunda asuba jikin nan yake dazafi,
Sajeed ne yabude idanu tareda cewa *yah SEERAJ* my friend kazo?,. yace nazo my friend mekeyi maka ciwo?..kamar zayayi kuka yace *yah SEERAJ* JIKINA ne yake ciwo, yace toh" kar kayi kuka tashi ka wanke baki kaci abinci sai muje "Dr ya rubuta maka magani da kasha zakaji jikin ka yabar ciwo kajiko?. yace toh' tareda tashi. haka kuwa akayi shiya taimaka mashi yakwanke baki, bayan yaci abinci sai sukaje Dr kamal yaduba shi, tareda rubuta masa maganin maleriya ce keson kamashi.
Bayan sunje yasiya masa magani Sannan suka koma daki yabashi yasha yace toh" ya kwanta.
yayinda shikuma suka cigaba da fira da baba Da Inna,
Sai gurin karfe 11:00 Am Sannan *SEERAJ* yabar asibitin don anan mayayi breakfast dinsa, bayan ya tabbatar baba yaci "abinci alokacin ma haryayi barci sannan yatafi.
koda ya'isa gida wanka yayi bayan yafito saita shirya cikin wata dakakkiyar shadda dark green sosai, kallo daya zakaiwa shaddar ka tabbatar saida "akazuba makudan kudi sannan "aka dauke ta, "abuga fari don haka sai shaddar tayimasa kyau sosai Kai gaskiya *SEERAJ* akwai kyau tubarakalla masha'allah, baisa hulaba saboda shidin bama abucin sata sosai bane saidai suman tasha gyara sai walkiyata takeyi, gata acukurkude kamar tajariri bayan yagama sai yakwashi wayoyin sa da walat tareda key mota Sannan yafito.
"Afalo ya iske Ammi da Abba zaune suna fira kallon shi sukayi cikin so da kaunar dan tilon dan'nasu, Ammi tace Ina zakaje bakayi breakfast ba kojiya mafa haka kayi?.. Abba yace' sai Ina haka?..yace Abba zanje bosso nena gaida rigimanmiyar tsohuwar nan ne yakare she fadi dayin dariya, dakuwa Abba yayi mashi tareda cewa ungo naka yanzu Hajiyar tawace rigimanmiya?..dariyayayi tareda cewa Allah Abba hajiyar takace sai "a slow.
Abba yace toh" ai shikenan saukin abun dai rigimanmun suna dayawa don gawata nan