Showing 48001 words to 51000 words out of 56602 words
Chapter 17 - YAREEMA JAWAD 1 To end Book Complete Writing by SUMAYYA SALEES SADEEQ -.txt
Jawad yak'i bata dama, sai da tayi tayi ta gaji sannan ta hak'ura ta d'aura kanta a kirjinsa tana jin bugun zuciyarsa. Perfume d'in da ta saka yayi ma Jawad dad'i hakan yasa ya fara shinshina wuyanta yana shakar k'amshin ta, kissing dinta ya fara yi tako ina har ya sauka a kan lips d'inta nan ya fara sha. Jikin Zaljameel banda rawa babu abinda yake yi, Jawad kam ya birkice sai kissing d'in ta yake, cika lips d'in yayi ya kuma hugging din Zaljameel yana buga bayan ta, saboda kukan da take.
"Please Ya Jawad ka sake ni yunwa nake ji". Banza ya mata ya kama hannun ta suka fara tafiya, "Ina kike nema?".
Kallonsa tayi taga kamar bashi yayi maganar ba cuz hanya kawai yake kallo.
D'auke kanta tayi, "kitchen nake nema"
"To gidan ki ne da bazaki nemi mai gidan ki tambaye shi ba, kinsan kuwa ba mutane ne kad'ai ke rayuwa a gidan nan ba amma kika fara shiga inda bai shafe ki ba,da banzo ba Zaljameel kinsan mai zai faru?".
Rike Jawad tayi kam tana girgiza kai, please Ya Jawad take me home, ina son ganin Fulani da Mom, nasan basu san da zamana a nan ba, please ka dauke ni a gidan tun wani abu bai same ni ba, bazan iya zama ba"ta fashe da kuka.
Hugging dinta yayi, jin tausayinta yayi aransa, "Zaljameel keda da Mom da Fulani sai ranar da nai miki ciki ya fito ya zama k'ato kika haife dan dake cikin ki sai muje gare su, a tunanin ki wace irin murna zasuyi?"
A firgice Zaljameel ta kalli Jawad tana hawaye, "Ya Jawad kasan mai kake fad'a kuwa? Please karka mini haka, wallahi zaka kuntata rayuwata, komai na duniyar nan zai daina mini dad'i, taya zan fara rayuwa a gidan nan ni kad'ai Ya Jawad a tunanin ka ka mini adalci?"
D'ago fuskarta yayi ya had'a ta tasa, "I'm here for you Zaljameel, karki damu da komai kinji" Yarda ya mata magana ya bata mamaki d'aga kai tayi ta kalle sa, shima ita yake kallo,sun dau lokaci a haka, sannan Jawad ya hura ma Zaljameel iska a idonta, lumshe idonta tayi tana jin wani sabon yanayi na shigarta,mai da kanta tayi kan kirjinsa tayi luf.
SUMYNBASH CE💋
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMAH JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
(We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers)
A romantic love story
2017
August 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
Chapter 69&70
Jawad wani nishad'i yake ji jin Zaljameel rungume a kirjinsa, "Ya Jawad yunwa nake ji".
"Ok Zaljameel muje muci,an kammala break fast sai kici". Kallonsa Zaljameel tayi, "Ya Jawad waya girka?". Nine mana ya fad'a yana murmushi.
Hararasa Zaljameel tayi, "Haba dai Ya Jawad, ai nasan baka iya girki ba".
" To shikenan Zaljameel zan baki mamaki "cikata yayi ya kama hannun ta suka fita parlour, dining area ya nufa da ita," Gashi nan sai ki duba abinda ya miki " bai jira mai zatace ce ba ya nufi upstairs. Binsa Zaljameel tayi da kallo har ya b'acewa ganin ta. Ajiyar zuciya ta sauke tana jin dad'in yarda Ya Jawad ya fara chanjawa
Jawad wanka ya sake yi ya shirya cikin wata light blue shadda, half jumfa, tayi masa kyau, ya fashe jikinsa da perfumes ya d'auka key da phones d'insa ya sauka k'asa.
. Bayan ta gama break fast ta koma main parlour ta zauna tana tunanin gida, ita duk takaicin ta phone d'inta ai da tayima Zahra waya ta sama mata mafita, tsaki taja ta dan kishingid'a tana tunanin maganar Jawad, "Ba mutane kad'ai ke rayuwa a gidan nan ba" tashi tayi zaune tana duba gefenta, dan tayi matuk'ar tsorata, gani tayi parlour ya mata girma gashi kamar za'a kamata, mik'ewa tayi tana shirin fara gudu taji mutun a bayanta, a razane ta juya suka had'a ido, ganin sa a shirye yasa gaban ta ya fad'i, cikin rawar murya ta fara magana "Ya Jawad ina zaka je haka?" kallonta yayi yana mamakin abinda ya bata tsoro yayi crossing hands yana murmushi "Aurena kike da zaki tambaye ni inda zani?" Zan fita ne zaga gari, akwai matsala ne? ".
" matsala d'aya ma kenan, wallahi Ya Jawad bazaka barni a gidan nan ka fita ba, gaskia sai dai mu tafi tare, ka maida ni inda ka d'akko ni", ta fashe da kuka.
Jawota Jawad yayi ya rungume ta tsam a jikinsa yana shafa gashin kanta sigar lallashi, "Zaljameel ki zauna mana, babu abinda zai kamaki, abinda na fad'a miki d'azu I'm joking fa".
Mak'e kafad'a Zaljameel tayi "Ni dai a'a gaskia sai dai mu tafi tare" ta cigaba da kukanta, kukan dake ratsa duk wani sassa na jikin Jawad, bayason jin kukan Zaljameel ko kad'an, zama yayi a kujera tana manne a jikinsa yana jin son Zaljameel na kuma k'aruwa a zuciyarsa.
"Zaljameel ki barni naje mana, kinga baki da kayan kwarai, ko da wannan kayan na jikin ki zaki fita, kayan ma da bakisan na waye ba kika d'auka kika sa a jikin ki". Wayyo Mom! Fulani "ta fad'a a tsorace, Ya Jawad kayan waye?" naki ne Zaljameel" ya fad'a yana yana shafa bayanta "Nawa kuma?" Yeah naki mana Zaljameel , na dad'e da siyansu "
Tashi tayi a jikinsa ta kalle shi, sun dau time suna kallon juna, shagwabe fuska Zaljameel tayi," Ya Jawad ina da hijab sai na saka"
"Ha Zaljameel mai yasa rigima ta miki yawa, ni babu inda zani dake sai dai na fasa fitar" Kwantar da kanta tayi a kafad'ar sa "Yawwa Ya Jawad, haka nake so".
Shiru sukayi for some minute, a haka Zaljameel tayi bacci, kallonta Jawad yayi, kwanciya yayi ya gyara ma Zaljameel kwanciya itama a kirjinsa yayi hugging d'inta a haka bacci ya d'auke shi.
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMAH JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
(We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers)
A romantic love story
2017
August 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
Chapter 71&72
1:06pm
Zaljameel ta farka daga bacci, jin ta tayi jikin Jawad yayi hugging d'inta kamar mai tsoron kada wani ya kwace masa ita, murmushi tayi ta shafi gefen mans pride d'insa, "wicked man, Allah yasa da gaske ka you change ur habit, heart d'inka ya zama clean makar beautiful face d'inka" takai bakinta zata masa kiss taga ya bud'e idonsa ya zuba mata su cikin nata, da sauri ta fara k'ok'arin mik'ewa daga jikinsa dan ji tayi kunya ta kamata, rik'eta Jawad yayi yana murmushin nan nasa gwanin birgewa.
"Oya kiyi kissing d'ina mana ya kika fasa?".
Shagwabe fuska tayi, "Haba Ya Jawad, ni fa ba kissing d'inka zanyi ba, mans pride d'inka kawai nake kallo".
Murmushi Jawad yayi ya shafa gefen fuskarsa, "Ok ya birge ki ne?".ya fad'a yana kallon jikinta, gani yarda ya zuba ido a wajen yasa Zaljameel ta tsargu, a hankali ta kalli inda Jawad ke kallo, ji tayi kunya ta kamata, ganin rabin breast d'inta a waje, sauri tayi ta gyara rigar sannan ta dungurema Jawad kai ta wani b'ata rai ".
Dariya Jawad keyi ya kama hancin Zaljameel yaja har sai da tayi k'ara" Wato Zaljameel bakyajin magana ko? Dungure mini kai kikayi? ".
Harararsa tayi," Ha Ya Jawad ka gode Allah dungure maka kai kawai nayi". Binta yayi da kallon mamaki, "Lallai yarinyar nan kin fara raina ni, ina ganin sai kinji nauyi na sannan zaki shiga hankalin ki".
Kallonsa tayi" Nauyi kuma? Meye nauyinka? ".
Dariya Jawad yayi har sai da white teeth d'insa suka fito ya wani lumshe ido," Zaki sani ne ranar dana d'aura miki ".
Tashi tayi ta fara zumb'ura baki cike da shagwaba, hannun ta ya rik'e shima ya tashi.
" Ina zaki ki barni "kallon mamaki ta masa ta kama baki" OMG, yau naga ikon Allah, ya Jawad dama tare muke tafiya ne ban sani ba? ".
Harararta yayi," Aa yau dai zamu fara ".
Wall clock ta duba 1:40 pm, fito da ido tayi waje," Ya Jawad duba time, tun d'azu na tashi ka hanani sallah ko?" kalla yayi ya mik'e da sauri, tare suka hau upstairs kowa ya shige room d'insa.
Zaljameel toilet ta shiga tayi wanka ta d'aura alwala, ta fito d'aure da towel, wardrobe ta nufa ta fara duba kayan da Jawad yace nata ne, gaba d'ayan su babu kayan kwarai, half best ta d'auka, maroon sai tree quater black, ta ajiye a gefen bed, doguwar riga data zo da ita a jikinta ta saka ta sa hijab d'inta dan duk ta wanke su saboda sallah.
Bayan ta idar ta gabatar da komai na ibadah ta mike ta nufi mirror, shafa tayi tayi simple make up ta saka kayan ta duba kanta a mirror ta tufke kanta da ribbon maroon, ta feshe jikin ta da deffrent perfumes, fita tayi a room d'in ta nufi room d'in da Jawad ya shiga, tana murd'a handle d'in ya bud'e, ji tayi wani k'amshi mai dad'i ya daki hancinta, sai da ta lumshe ido sannan ta bud'e tana k'arema room d'in kallo, frames d'in dake manne, Fito da ido tayi ganin pictures d'inta tayi kala kala, baki ta bud'e tana kallon ikon Allah, dan ita wasu pic d'in ma bata san dasu ba. Mutuwar tsaye tayi dan jikinta ya gama sanyi, mai pictures d'inta keyi a room d'in Ya Jawad? Me hakan yake nufi "Sonki da k'aunar ki mana" zuciyarta ta bata ansa, ji tayi idonta ya cika da kwalla ta zubama pic d'in Jawad ido, wanda yayi murmushi, hawaye take tana murmushi, dama da gaske Ya Jawad yana sonta, amma mai yasa bai tab'a fad'a mata ba, izzarsa da k'asaitarsa sun hanashi bayyana abinda ke ransa, tana tsayen nan taji yana k'ok'arin bud'e door d'in toilet, da sauri ta goge fuskarta ta fara tafiya zata bar room d'in.
"Zaljameel" taji ya kira sunan ta, tsayawa tayi ba tare da ta juyo ba, ta cigaba da hawaye, ganin bata da niyar juyawa yasa Jawad ya taka har inda take tsaye, yayi hugging dinta ta baya,ya d'aura kansa ta cikin wuyanta ruwan kansa na diga a wuyanta, ajiyar zuciya ta sauke jin saukar ruwan, cigaba da kuka tayi.
In a romantic voice Jawad ya fara rad'ama Zaljameel magana a kunnen ta " Baby Zaljameel meya saki kuka"Ji tayi wani abu ya tsarga mata tun daga kai har k'afa Ajiyar zuciya tayi, ta cigaba da kuka,juyo da ita yayi cike da tashin hankali, dan baya k'aunar kukan Zaljameel.
Harshe yasa yana lashe hawayen nata har ya sakko kan pink lips dinta da yaji lipstick ji tayi jikinta ya fara rawa ta ta fara ture Jawad amma yaki bata dama, d'aukar yayi chak ya sauke a bed d'insa, still yana shan bakinta, tun tana k'ok'arin kwatar kanta har ta kasa jikinta yayi sanyi ta fara maida masa martani, sai da ya tabbatar ya mantar da ita damuwar da take ciki sannan ya d'aga ta ya kwanta gefe yana maida nunfashi.
Itakam Zaljameel rigar ta daya d'aga take k'ok'arin gyarawa tana maida nunfashi itama, sosai Jawad ya saukar mata da kasala hakan yasa ta kwanciyarta itama. Matsowa yayi dab da ita ya fara magana.
SUMYNBASH CE 💋
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMAH JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
A romantic love story
2017
August 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
Chapter 73&74
"Zaljameel my wife,menene yasa kike kuka haka?kinsan yarda kukan ki ke tab'a mini zuciya? Jinsa nake har raina, please Zaljameel wipe ur tears",
Bata kalle shi ba ta runtse ido tana jin zafin Jawad, Dama yana sonta, amma ko da wasa bai tab'a nuna mata ba, sai ma wata k'irk'irarriyar kiyayya da yake nuna mata, juya masa baya tayi ta cigaba da kuka.
Jawota yayi ya d'aura ta a saman kirjinsa yana shafa bayanta, k'ok'arin kwatar kanta ta fara yi,ya kuma k'ank'ameta, "Ya Jawad ka cika ni mana".
Murmushi yayi,a hankali ya fara magana kamar mai rad'a!.
"wai wannan fushin na menene?"
Zumb'uru baki Zaljameel tayi, "Ni ka rabu dani".
Kara hugging d'inta yayi, "wallahi bazan cika ki ba indai baki fad'a mini ba".
Ganin bashi da niyar cikata yasa Zaljameel ta fara magana cikin kuka "Ya Jawad mai pictures d'ina keyi a room d'inka?"
In a romantic voice, Jawad ya fara magana, cuz baya tunanin a yanzu zai iya yima Zaljameel b'oye b'oye dan ta riga ta gane sirrin dake rasa. "Zaljameel" "Na'am" ta amsa tana sauke ajiyar zuciya.
"Sonki da k'aunar ki su suka sani jera pictures d'inki a room d'in nan, a duk lokacin da naji kewar ki nan nake zuwa na saka pictures d'in nan a gaba ina kallon beautiful face d'inki,tun ranar da aka haife ki zuciya ta ta kamu da k'aunar ki, kinsan yarda naji lokacin da Areef ya kirani ina egypt akan kin yarda dashi zaki aure shi? Dakin ganni Zaljameel dakin tausaya mini, ramuwar gayya yasa na kira Zahra na sanar da ita zan aureta, Zaljameel kinsan tsawon wane lokaci Zahra ke neman soyayya ta akan na amince da ita amma nak'i yarda dan bata da gurbi a zuciyata, amma nayi kasadar taho da ita na nuna ta a matsayin itace zab'ina, tunda nake ban tab'a yima mahaifina musu ba a duk abinda ya bani umarni sai a kan auren ki, na hak'ura ki auri Areef saboda naga shine zab'inki, nafison farin cikin ki fiye da nawa, bana tunanin ina da sauran farin ciki idan babu ke, wallahi Zaljameel can't do without you ". Ya d'aga fuskarta yana kallon yana yin ta, hawaye take tana murmushin jin dad'in kalaman Ya Jawad, rumgumeshi tayi ta had'a fuskarsa da tata, hancinsu na gogar na juna.
" Ya Jawad i'm speechlees, Ya Jawad I love you, wallahi I really love you,ban tab'a tunanin ina sonka ba sai ranar dana ganka dana ganka da Zahra, wani irin kishi ne ya taso mini da ban san inada shi ba, ji nake kamar na shak'e Zahra, a lokacin banson dalilina nayin hakan ba, sai daga baya Ya Jawad nasan na fad'a tarkon sonka, sai dai ko k'ad'an banson ka gane hakan saboda gudun wulakanci ".
Wani sanyin dad'i ya ratsa zuciyar Jawad, jinsa yake kamar a wata sabuwar duniya, Zaljameel ta furta masa tana sonsa, wannan ranar is unforgatable to him, bakinsa yasa a nasa ya fara kissing, sun dau wajen 5mint suna faranta ran juna,sannan suka samu nutsuwa.
Tashi Jawad yayi zaune yana godia ga Allah daya nuna masa wannan ranar, Zaljameel ya kalla da idonta ke a rufe tana murmushi, murmushin yayi shima ya nufi toilet,wanka ya sake yi ya fito, sai dai bai tarar da Zaljameel ba a room d'in ba, shiri ya fara zuciyarsa fal nishadi.
Zaljameel kam Jawad na shiga bathroom ta nufi room d'inta, itama zuciyarta fes, tana godia ga Allah daya mallaka mata Ya Jawad a matsayin mijinta mai k'aunar ta.
Bathroom ta shiga itama ta fesa wanka, tana fitowa ta nufi wardrobe ta shirya cikin, wata doguwar riga ash mai dogon hannu, an mata tsaga tunda ga k'asa zuwa cinya, tufke gashin kanta tayi da yellow ribbon, feshe jikinta tayi da perfumes masu k'amshi ta d'auka wani earing mai kyau ta saka light make up tayi ta kuma kallon kanta a mirror, sosai tayi ma kanta kyau, murmushi tayi ta fara tafiya taji an bud'e door d'in room d'inta, zubama door d'in ido tayi, Ya Jawad ne ya shigo, sanye yake da tshirt black da white trouser, hannayen sa ya bud'e mata ya mata alama da ta taho, murmushi tayi ta fara takawa a hankali, cikin sigar shagwaba ta k'arasa wajen Jawad, fad'awa tayi jikinsa Jawad ya rumgume ta.
A kunnenta ya rad'a mata, "Baby Zaljameel kinyi kyau sosai, kamar in d'auke ki na gudu".
Dariya ya bata "Haba Ya Jawad, ka gudu dani ka kaini ina? Naga dai ai gamu tare a gida d'aya ko?"
D'ago kanta yayi ya shafa cikin ta, "Zaljameel cikin nan yunwa yake ji, muje nayi feeding d'inki" yaja hannun ta suka nufi waje.
Tsayawa tayi, juyowa yayi yana kallon ta cik'e da mamakin abinda ya tsayar da ita "Zaljameel akwai matsala ne?"
Girgiza kai tayi, "Ya Jawad, mai zamu ci bayan banyi girki ba?" Akwai masu girki Zaljameel, nasan sun kammala komai yanzu mu tafi ".
Hannun ta yaja suka sauka k'asa, dining suka nufa.
Ya labarin gidan sarauta.
Hankali kowa a tashe yake, Mai martaba sarki mahaifin Jawad ya aika a kira masa Jawad ya masa tatas Fulani take sanar dashi yarda sukayi da Jawad,hankalin sarki ya tashi, dan hukuncin da Fulani ta yanke baya tunanin shine mafita, sai dai ta riga tayi "Ina Jawad d'in sarki ya tambaya?" Ai tun ranar da dana fad'a masa maganar ya dad'e yana kuka a parlour na daga baya ya fita, to tunda ga ranar na tambayi kowa a gidan nan sunce basu k'ara ganin sa ba, har Areef ma baisan inda Jawad ya nufa ba.
Sosai aka zuba malamai akan suyi addu'a Allah ya bayyana inda Jawad da Zaljameel suke, dan yanzu su biyu