Showing 1 words to 3000 words out of 35296 words

Chapter 1 - MIJIN TACE Book 3 Hausa Novels by hafsat Sodangi.docx

MIJIN TACE

3

NA

HAJ. HAFSAT C. SODANGI

(Mrs. Abdullahi Yunus Dabai)

HAKKIN



MALLAKA

Hakkin



Mallakar



littafin



na



Haj.



Hafsat



Chindo

Sodangi



ne.

(Mrs



Yunus



Abdullahi



Dabai)

17/1/2013

07035586299

GODIYA

Godiyar



ga



Allah



take,



Subhanahu



wata'ala,

Masanin



yau



da



gobe,



Gwani



Mai



Hikima,



wanda



yayi

halitta



tasa



duka



bibiyu,



mace



da



namiji,



ya



kuma

halicci



mutum



da



aljan



don



su



bauta



mishi.

Tsira



da



amincin



Allah



su



kara



tabbata



ga

cikamakin



Annabawa



Shugaban



Manzanni,



Annabin

tsira,



Annabin



karshe



Muhammad



(S.A.w),



da

Alayensa



da



Sahabbansa,



da



wadanda



suka



bi



ma

tafarkinsa



na



gaskiya



har



zuwa



ranar



karshe



Alkiyama.

Bayan



haka,



ina



mika



godiyata



ga



Makaranta

littattafaina,



wadanda



kullum



sakonninsu



basu

yankewa



a



gare



ni,



suke



ma



kara



min



hima



wajen



ganin

na



fiddo



musu



da



sabbin



takardu.

Na



gode



da



hakurinku



a



kaina,



na



kuma



gode



da

kulawarku



kan



rubutuna.



Ubangiji



ya



saka



muku



da

mafificin



sakamako.

Na



gode.

Hafsat



Chindo



Sodangi

17/1/2013

2

SADAUKARWA

Sadaukarwar kullum ta Iyayena ne saboda kulawarsu

da tarbiyarsu a gare ni.

Alhaji Chindo Muhammad Sodangi, da Hajiya Fatim

a

C. Sodangi, Allah ya saka muku da mafific

sakamakonsa, amin.

TUKUICI

Tukuicin littafin na wana ne.

Mallam Lawal Chindo Sodangi

(N.S.I.T.F. Abuja) da Amaryarsa

Zuhuriyya Ibrahim Usman

Ubangiji ya baku zaman alfiya da kwanciyar hankali,

amin.

YABO

Babayo Yusuf Dabai

Ahmad Bello Sodangi

Na gode

FATAN ALHERI GA

Hajiya Aisha Garba Mai Kwano

Hajiya Lubabatu Illelah

Hajiya Fatima Usman Muhammad (Nigerian Defence

Academic Kaduna)

Na gode.

3

JINJINA

Jinjinar taka ce Abba.

Aliyu Chindo Sodangi da Amaryarsa

Saliha Yusuf (Ardo).

Ubangiji ya zaunar da ku lafiya, ya kuma rufa muku

asiri, amin summa ámin.

KUNA RAINA

Hajiya Maryam Dan Hassan (Mami)

Hajiya Aisha Balarabe (Jazan)

Hajiya Hafsat Mustapha

Fatiman Hamzą Isah (Batulu)

Hujiya Mariya Saleh Tsafe

Hajiya Fatima Abbas Salmanduna

Na gode.

GAISUWAR SADA ZUMUNCI GA

Hajiya Sameerah Gambo Dage-dage

Na gode.

INA SONKI

Asma'u Bello Nazir

Allah ya raya ki da Imani.

INA SANE DA KU

Na'ima Nura Bashir Galadanci (A.K.T.H. Kano)

Fatimah Yusuf Hashidu (Mrs Hon. Jibrin)

4

Sumayya Ibrahim

Sumayya Baba Idris

Fatima Ibrahim Zaria

Alawiyya Ado Unguwar Dorayi, Kano

Na gode

BAN MANCE DA KE BA

Hajiya Atti Manzo, Marubuciyar littafin nan

na(Sarauniyar Zuciya)

Allah ya kara basira.

GAISUWAR BAN GIRMA

Hajiya Bilkisu Ibrahim Na-Bature

(Mrs Salisu Ahmad Funtua)

Allah ya kara lafiya, amin.

MANUFA

Bana nufin habaici ko yi da wani cikin lamarin

rubutuna, yi kawai nake yi don isar da wani sako. Na

roki masu ganin kamar an yi da su, don Allah suyi

hakuri.

Na gode.

5

Littattafan SODANGI:

- Uwar Miji

- Naga Ta Kaina

- Wayyo Duniya

- Rabon Kwado...

- Cikar Alkawari

Tabbataccen Al'amari

Yi wa Wani...

- Abu Naka...

- Nufin Allah

- Garin Banza...

Gani Gare Ka

- Me Za Mu Ce Da Maza?

- Biyan Bukatar Rai

Kifi Na Ganinka...

- Da Kamar Wuya...

- Daga Kin Gaskiya...

- Shamaki

- Mai Uwa...

- Hattara

Mata Da Kicin Dinsu

- Mata Masu Duniya

- Duk Daya

Kyautata

- Ayi Dai Mu Gani..

- Wacece Ni?

Wata Fuskar...

- Mijin-Tace

6

MIJIN-TACE. 3

Tuni zuciyata ta tsayar min da cewar ba zan

bi Ado ba, don kuwa na gane zabin da zai

fi dacewa da ni shi ne zabi na zama da Mahaifiyata

da dangina, ba zai yiwu in tafi in bar innata cikin

bacin rai da bakin ciki da damuwa da kewa mara

misaltuwa ba.

Kowa yasan Innata, yasan babu abinda take so

irina. Shi da kanshi Ado ya tabbatar min da cewar

tsananin son da Innan take yi min ne ya sanyata

saurin yafe mishi laifukan da yayi mata a baya,

kafin auren namu.

Ta kuma yi gaggawan maida shi da a wurinta,

ta hanyar kyautata mu'amalla a tsakaninsu, ta

girmama al'amarinshi ta hanyar bani umarni na in

kyautata mishi.

To in kuwa har haka ne shi da kanshi yasan

wannan, to ai shima bai kamata ya zartar min da

hukuncin tafiya kauye ba, in dai ba hakan yana

cikin ajandar su ba ne shi da Mama. Tunda dama

da gayya Marnan ta zabe shi ta ce a ba shi ni.

Don haka ban yarda da su yarda na dari bisa

dari ba, don haka ba zan bishi ba, zan zabi zaman

gidanmu ne in rabu da shi yayi tafiyarshi, in rabu

dashi in rabu da fitinar Mama, ba zan taba yarda

7

soyayyarshi ta wata uku da yaudare ni ba in rabu da

Innata, in rabu da ita cikin &unci da bakin ciki

bayan nasan soyayyar da take yi min ita ce ta

gaskiya, ita ce ta asali, ita ce wacce bata karewa

saboda babu algus ko wani magudi a cikin ta, don

ba yi min ita take yi don taga wani abin sha'awa a

gare ni ba.

Ado kuwa fa? In ma har da gasken ne yana

sona, to ya fara son nawa ne a daidai lokacin da

watan amfanina ya kama a wurinshi, ya fara sona

ne a daidai lokacin da aka bashi shawarar karbar

aurena tunda tun zuwana gidanshi sau daya ban ga

wata alamma da ta nuna yana nufin nuna min tsana

ko kiyayya ba.

Tun zuwana a cikin kokarin shawo kaina yake,

don ya samu zaman lafiya da kyakkyawar

mu'amallah a tare da ni, amma kafin wannan

lokacin babu irin wannan mu'amallar a tsakaninmu,

in kuwa haka ne to zan iya cewa da wata lagwada

da ya hango wacce ya gane in yayi wasa ya rasata

kanshi ya yi wa asara.

Ta hanyar tsiya da nuna fin karfi kuma yasan

ba zai taba samunta ba, tunda ni da shi ai kar-ta-

san-kar ne, ya sanni na san shi, don haka yayi

gaggawar watsar da makaman fada ya nemi hanya

8

ta rarrashi da kyautatawa ba gare ni ni kadai ba, har

da ita me haifiyata da kuma sauran dangina.

In kuma har nace Ado ya canza ra'ayin shi ne a

kaina ya janye daga taimakon 'yar uwarshi kishi ta

hanyar wulakantata don su kara sanya mahaifiyata

cikin karin bakin ciki kan wanda suka saba sanya

ta? To ba sakarci yayi ba, don kuwa nasan maza da

yawa za su iya yin irin nashin a kaina, tunda ko da

ban taba daukan kaina na jefa cikin kyawawan

matan da kyansu ya kai ya kawo ba, saboda ganin

kyawawan yan uwana da nake tare da Su, su Aliya

da Atika, wadanda su din dukkansu farare ne so, ga

su kuma da dogon gashi tunda su kama da Innata

suka yi.

Na sani tun ina yarinya 'yar karama nasha jin

Innar tawa tana gaya min cewar ba fin ki komai

suka yi ba, ai bakar fata ba muni ba ne, Babanku ai

kyakkyawan mutum ne, ban kara yarda da hakan

ba sai da na girma na zama cikakkiyar budurwa, na

ganni a tsaye sanbal har ban bukatar sanya dogayen

takalma, saboda tsayin nawa ya ishe ni.

Sai dai kawai in yi hakan wani lokaci don

nishadi, ga ni da kyawawan idanuwa masu tsananin

fari da wadatacciyar girar ido da gashin idon,

sannan ni din ba 'yar siririya ba ce, ina kuma da

9

cikakken kirji gami da damammen ciki da ya sanya

kudurina ya samu damar fitowa, gashin kaina ba

mai tsayi ba ne, amma a cike yake gashi kuma da

laushi.

Ga shi bakar fatar tawa tasha gyara saboda Inna

bata yarda in shafa wani mai ba tare da ta zauna

tayi mishi hadi na musamman ba, ba wai don fatar

ta canza daga launinta na bakin ba, a'a sai dai don

ta kara laushi tayi kyau.

Sannan kuma ga ni ma'abeciyar tsabta da

kamshi a kowane lokaci, sai nake ganin tamfar

wadannan dalilai su ne suka janye Ado suka yi

dalilin da suka hana shi jarumtakar ci gaba da

taimakon 'yar uwar tashi fadan kishin kamar yanda

ya saba, sai yaga maimakon yayi hakan a karshe ya

rasa ni, gara mishi ya rike auren shi in yaso ko ma

menene zai biyo baya bai damu ba.

To in kuwa haka ne, ai son nashi yana da dalili,

sabanin na Inna da shi makaho ne, yin shi kawai

take yi sona kawai take yi a kowane hali nake kuma

ba za ta daina ba, don haka ba zan bar ta in bi wani

Ado ba.

Haka nan don nace ba zan bishin ba, ba wani

laifi nayi ba, zai je ya samu wata a gaba. Sannan

cikin dangin shi zai koma ban da haka ma juna biyu

10

ne da ni, zan haifan mishi da ko 'ya yazo ya dauka,

wannan ba karamar riba ba ce a wurinshi.

Sannan zai tafi ne tare da iliminshi da yayi

arnfani da dukiyar ubana ya nema, ai ko da ya

dawo mishi da abubuwan shi da ke wurinshi bai

dawo mishi da ilimin ba, ya rike wannan balle ace

shima ya ajiye Babana ya samu ya rabawa nashi

ya'yan da sakarci ya hana su yin karatu.

Don haka ba zan bishi ba, ko don in dandana

mishi bakin cikin rasa ni bayan ya soni ba zan bishi

ba, tunda bai so ni a lokacin da ya dace ya sonin ba,

ya so ni ne bayan ya taimaki 'yar uwarshi sun

gallawa Inna, sun gana mata azaba ita da 'ya'yanta.

Ya so ni ne bayan na gama wahala a hannun

Mama, na gama azabtuwa da azabar dukanta, bai so

ni a lokacin da nake bukatar taimako ya taimake ni

ba, don haka ba zan bishi ba. Sannan na riga ia

sani ko ban bishi ba ba zai sake zama tare da Mama

ba har yayi mata irin biyayyar da yayi mata ba a

baya, don kuwa ya riga ya kamu da sona

matsanancin son da ya ba shi dama da kuzarin iya

yin fito-na-fito da ita kaina. Don haka ko don in

dandana musu wannan takaicin dukan su ba zan bi

shi ba.

Ina cikin wannan zancen zucin, kalaman Mama

11

suka katse ni, suka dawo da natsuwata ga kallo da

sauraron ainda ke faruwa a tsakar gidan namu.

Daga ido nayi na kalli Ado a dalilin jin irin

kalaman da Mama ke yi mishi.

A durkushe yake irin durkuson da yafi kama da

ace dan kiris mutum yake jira ya ruga a guje,

makwal wuyanshi sai kai kawo yake yi a tsakanin

wuyanshi, yayin da idanuwanshi suke kaina ko

Rifta su baya yi.

"Dama ka hakura ka fidda ranka a kanta, ka

kwantar da hankalinka ka samu natsuwa da yafi

maka, don kuwa ba za ta bi ka kauye ba, uwarta ma

ba za ta yarda ka daukan mata ita ka kaita kauye

ba.

Sun dai cuce ka ne kawai suka yi maka irin

surkulle-surkullensu da tsatsube-tsatsuben su suka

mallake ka suka yi maka dandani-haukaci, saboda

sun san baka taba sanin mace ba sai akan yarsu,

don haka suka kidimaka, to ba ita kadai ba ce a

haka. Kar kaga kanmar ba za ka sake samun irinta

ba, dubu suna nan kamarta wasu ma sun fita da

yawa ma kuwa."

Bata Yahya ya kalli Mama cikin wani irin

yanayi da yafi kama da na jin kunyar kalaman nata,

ya ce "Ke madajan wadanne irin kalamai ne

12

wadannan ki ke furtawa a cikin mutane na rashin

mutunci da rashin ganin girman mutane?"

Ta ce, "Ah'ah, bar ni kawai in gaya mishi

gaskiya, in ya hadiyi zuciyata a kanta ya mutu ma

to shi kadai ya yi wa kanshi asara, tunda uwarshi

kam ai ta riga ta dade da mutuwa, ni kuma ya riga

ya nuna min iyakata a kanta, ya watsa min kasa a

ido, ya kunyata ni ya tozarta ni a gaban makiya

kuma abokan gaba yasa su sun yi min dariya, to ai

babu wani abu a tsakanina da shi a yanzu tunda an

yi mishi ingiza mai kantu ruwa ya yarda.

Wai har ni ka ke dawowa da kayayyakina da

suke wurinka akan wannan ja'irar yarinyar,

shu'uma, yarinyar da kwanannan ta gama yi maka

gori a kan kauyancinka, tana fadin ta godewa

Ubangiji ita gidan ubanta gida ne mai albarka,

kowa yazo cikinshi zai ci arziki ya koshi ya murje,

ya goge, yasa sutura ya fita daga kauyancinshi.

In ba wanda ya san shi ba babu mai kallon shi

ya gane ina ne asalin shi yake? Shi yasa ita ko

bakunta bata barin gidan ubanta taje yi a na wasu.

Ba Humaira ba ce ta furta maka wadannan

kalaman?" Ta zuba mishi ido tana kallonshi, sanin

da nayi cewar gaskiya ne daga bakina maganganun

suka fito yasa nima na zuba mata nawa idanuwan

13

ina kallonta.

Tsana ne karara ya bayyana a idon Mama, zai

yi wuya a yau in har da akwai sauran wani abu

naso ko tausayi a tsakaninta da shi, to me yayi

mata? Ko kuwa don kawai ta ce ya saki aurena ya

ce a'a?

To in har haka ne yasa a yau Mama ta tsane shi

to anya Mama tana yin so kuwa? Ko kuwa dai ita

din takan so mutum ne kawai a gwargwadon irin

amfanin da take yi da shi? Ai baka tozarta ni ba

kanka ka tozarta ka tsiyata kanka don ka burgeta, ta

cc zata bi ka ba kuma zata bi kan ba kai ne ka zabe

ta ka bar ni amma ita ni ba za ta zabe ka ta bar

uwarta ba, ko kuwa Humaira?

Ta juyo da kallonta gare ni, za ki iya yin rashin

hankalin zaben namijin da ba shi da tabbas ki bar

iyayenki uwa da uba tunda kin san su ba sa son

tafiyar taki? Ado ai dan kauye ne, kauyen kuma

babu wanda bai san shi ba, a nan sai ko ke din

sussuka ne da surfe gami da nika kafin aci abinci

gidan su Ado kuma wani irin gida ne da giran shi

ya hana shi yin fasali.

Don ko katangar arziki basu samu arzikin yi

mishi ba, gasu da wani irin yawa mara sha'awa,

sannan wai don rashin adalci duk mutanen gidan

14

nan suna ci ne a tukunya guda daya mace daya

kuma ke tuka shi, ko karya nayi nuku?

Ta zuba mishi ido tana kallonshi, ya girgiza kai

a hankali cikin natsuwa nuna alamar ba karya tayi

ba, gaskiya ta fada, ta gyada kai nuna alamar

gamsuwa da amsar da ya ba yar tare da fadin kin ji

ba? Shina ya ce ya karya nayi bà.

Kalaman batanci da tozartawa da Mama ke'ta

faman furtawa a kan Ado, anyi-anyi da ita koama ta

daina ta ki, sai suka sanya ni canza ra'ayina naga ko

ba zan bishi ba to ba a gaban Mama kuma zan faii

hakan ba, tunda na gane abinda take son ji daga

gare ni keren, don taji dadin tozarta shi ta yanda

zai kunyata yayi bakin ciki.

Ke Hajiya da kin bar yarinyar nan ta zabi

abinda ta zaba, don musan abinda muke ciki." Bai

sauraronta shirun nata ba balle ya gane tabi

umarnin nashi ko bata bi ba? Ya dawo da zancen

nashi gare ni.

"Ke Aisha wanne ki ka ga za ki yi? Za ki bi

mijin naki ne ko ba za ki bishi ba?" Na daga ido

cikin natsuwana kalli Mallam Harisu

makwabcinmu da yayi min wannan tambayar, na

ce mishi "Zan bishi Baba."

Ina fadin hakaa dakin ya dauki kabbara mai

15

karfi tare da hamdala, daga wurin Ado da Liman,

Mama kuwa kurma ihu tayi da iya kacin karfinta,

tamfar wacce wani mugun abu ya samu, tana fadin

ita kam ta shiganga, to bara kada ta mutu ta bar rai

a duniya, wayyo!! ita magadan an kwace mata dan

uwanta an shiga tsakaninsu an rabata dashi, ina ma

dai ace taji kashedin da wannan yarinyar tayi mata?

Baba Yahya ya ce, "Kaltume ba? Ni da kina ji

da mugun nufi iri-iri da ba ki aiwatar da shi ba,

amma ga ki nan ga irin abinda ki ke shukawa."

Babana ya yi maza ya mike a fusace a'a Alhaji,

kar ka ce zaka yi wa Mama baki, in dai akan

wannan ja'irar yarinyar ne, ai gata nan ga wanda ta

zaba din, ba dai a kanshi ta wulakanta ni ba? Na ce

kar ta zabe shi ta zabe shi?

To in ta bi shi suka tafi ta tafi kenan har abada

ba za ta sake tako min cikin gidana ba, kuma ma in

naga dama inyi mata baki ta lalace tabi duniya,

kowa ya huta, tunda ban ga amfaninta ba, tunda

tasa Mama take irin wannan kukan.

Nima da iyakacin karfina na soma kuka ina

birgima ina shure-shure, Babana zai yi min baki ina

zan shiga ni 'yasu? Hankalina yayi matukar tashi,

na rasa in da zan sa kaina in ji dadi, na rasa wanda

zan matsa kusa da shi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login