Showing 6001 words to 9000 words out of 45833 words
Chapter 3 - ️MUSAYAR RUHI Complete book By Npeedy A Aji .txt
" daga haka tamiqe tafita binta hanan tayi dakallo sannan tadubi Ammi tace " Ammina nifa gaskiya wannan jakadiyar banfa yarda da'itaba tafiye gulma " Murmushi Ammi tayi tace " ay bama itakad'eba akwasu dayawa kede shi'anin gidan sarautar se ahankali " tsaki Ansar yaja yamiqe yace " Allah yasa nakama mata tana gulmana wallahi daga ranar senasaka ancanzamata kamanni " daga haka yabar parlour afusace girgiza kai Ammin tayi tace " shegiyar zuciya kamar Husain shide hassan babu ruwanshi " murmushi Hanan tayi tace " hakane amma shikuma akwai jin kai da miskilanci " murmushi Ammin tasakeyi tace " ay wannan jinine Hanan sarauta gaba da baya kinga kuwa dole ayi jin kai " murmushi Hanan tasakeyi tace hakane kam
a part d'in Hammat doctor yake duba Hamut tundayazo yakeyin aykin har dare amma kamar babu nasara misalin 9:pm doctor yadubi Hamut da Hammat yace
" gaskiya sede kayi haquri nayi duk abinda yakamata nayi amma wa'innan jijiyoyin sunriga sun mutu kwata kwata bazasu sakeyin ayki ba kayi haquri zanbaka magani zakadenajin ciwon marar k......" kafin yaqarasa Hamut yamiqe yace banabuqatar maganin naka nagode Hammat kasallameshi kasa akaishi masaukinshi zuwa safe yakoma china kuje kudawo inason magana dakai "
ganin yadda ranshi ya'baci yasa Hammat yin abinda Hamut yace bayan yasallameshi yadawo zama yayi kusada Hamut d'in idanunshi sunyi jah sabida tsananin 'bacin rai kafin Hammat yayi magana Hamut yadubeshi cikin damuwa yace
" d'an uwana ayau inaso kanunamin qarfin dangantaka nasan babu alfarma agaremu tsakanin ni dakuma kai amma ayau zanroqeka alfarma nakumasan zakayimin ita sabida girman alfarmarne yasa naroqeka nasan duk abinda nikeso kaima shi kakeso natabbatar dahakan ayauma zansake tabbatarwa!!!!!!!!!!! Hammat Inaso kayi auran sirri kaida matata Hamidat ko ita banaso tasan haka idan kayi haka zan......."
" dakata Hamut bazanyiba bakuma zan iyaba kai kasan banida ra'yin mace balle matarka Hamidat yarinyar danayi matuqar tsana ina gaskiya bazan iyaba "
miqewa Hamut yayi yashare hawayen fuskarshi yanufi hanyar fita ja yayi yatsaya yace " tabbas ayau natabbatar dacewa Hammat bazai iya yin musayar ruheey da Hamut ba kasani idan narasa Hamidat tabbas nima zakarasani dama iya haka qarfin dangantakarmu take dukda rayuwa damukayi a ciki d'aya kuma lokaci d'aya dama ba uwa d'ayace tahaifemuba dabazanji damuwaba dan kaqi ceto rayuwataba to amma kasani tabbas zantafi nabarka " hannu yasaka zai bud'e qofar Hammat yayi saurin kamo hannunshi dubanshi yayi yadda hawaye suka wankemai fuska sharemai hawayen yayi yace " zanyimaka duk yadda kakeso amma kasani zuciyata bazata ta'ba son Hamidat ba "
ajiyar zuciya Hamut yasauke yace " hakan nikeso duk ranar dakasota bazan iya yafe makaba inaji ajikina zanwarke nangaba in sha Allah zansaki Hamidat saki batare dakowa yasaniba zamuje ad'aura maka aure da'ita ayau tunda batada iddata akanta zandawo nace mata namayar da'ita kuma nasamu lafiya zakazama miji agareta amma nasirri duk dare zakajemata amatsayin nine kuma yazama dole kakusanceta amatsayin nine tabbas zanji babu dad'i cikin zuciyata amma hakan zaifimin sauqi akan ace wanine ta'aura duk ranar dana warke zakasaketa tadawo gareni komi dad'ewa "
rumtse ido Hammat yayi yace " tayaya Hamut idan bata ganeni takomiba zata ganeni ta yanayi dakuma launin idanuna Hamut tayaya zan'iya kusantar yarinyar dakabama zuciyarka tun tana 'yar qaramarta k........" dakatar dashi Hamut yayi dafad'in zan'iya sadaukar dakomi akan farincikin Hamidat kuma kai d'an'uwanane idan wanine yayi hakan to wallahi sena kasheshi sannan maganar lauyin idanu natanadi ledar dazakasama idanun naka yanayi kuma kayi qoqarin setashi yadawo irin nawa idan kayi haka zancigaba da rayuwa akasin haka kuma mutuwa zanyi zanje nayima Ammi bayanin komi ita kad'e nikeso tasani sabida banta'ba 'boyemata komiba bakumazanfara akan wannan ba "
Comments and shire please
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 9 & 10*
*Y* ana fita yanufi wajan Ammin yana shiga Hanan da Ansar dake parlour sukayi saurin miqewa suna gaidashi bai kallesuba baikumace komiba abinda bahalinshiba yana shiga yasamu Ammi tsaye da'alama tana cikin tunani sosai zama yayi sannan yace " Ammi " saurin juyowa tayi sabida ko sallamar shi batajiba sabida tana cikin tunani saurin zama tayi agefanshi kafin tayi magana yayi saurin cewa " shima wannan doctor yacemin bazan warkeba Ammai nikuma har yanzu bancire raiba inaji ajikina zanwarke ko Ammi? " yaqarashe fad'ar hakan cikin rawar murya " saurin kamo hannunshi Ammi tayi tashiga lallashin shi ajiyar zuciya yasauke mai qarfi yace
" Ammi yaya zanyi banaso kowa yasan matsalata bayan ku shine nayanke wata shawara idan har akayimin hakan zansamu sauqin rad'ad'in zafin da zuciyata keyi idan kuma bansamu hakanba tabbas rayuwata tanacikin hatsari Ammi inaso Hammat ya'auri Hamidat amma auran Sirri batare dasanin kowaba koda ita Hamidat d'in banaso tasani koda Hammat zeje mata inaso yaje amatsayin ni bayan nasamu lafiya seyasaketa tadawo gareni idan akayi hakan shikenan babu wanda zaisan inada wannan lalurar kinji Ammi banason auran yawuce gobe sabida kinga nanda kwanaki 6 zasusake tasar da wannan banzar al'adar "
ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hassan karson Hamidat yasaka kafarayin abu cikin rashin tunani kana raye shima Hussain yana raye kuyi tarayya da mace 1 d'aya gaskiya hakan babu tsari Hassan nasan kishima bazai barka kazauna lafiya ba son dakakeyima Hamidat yakai matakin dazakayi mugun kishi akanta kagakuwa hakan zai'iyajawo muku rashin jituwa kaida d'an'uwanka bazanso hakaba kuntashi babu maijin kanku tun yarinta bazanjuri ganin akasin hakaba bayan girmanku kacanza wani tunanin kaji wannan tunanin naka baiyiba "
miqewa yayi zaifita cikin zafin zuciya saurin dakatar dashi Ammi tayi dafad'in " dawo kazauna Hassan ashe akwai ranar dazakanunamin fushinka akaina Hassan karkasa naji cewa Hamidat batadace dakaiba idan har zaka'iyayin fushi dani akan lamarinta to tabbas zance bakudaceba inama hamidat tanasonka kamar yadda kakesonta datarufamaka asiri data zauna dakai natsawon lokaci ahaka dakarfin buqatar tata yagudu daga gareta sabida tsananin soyayya amma babu komi itama tanada uziri mai qarfi sabida kowace mace da'irinta naji zanyarda kasaki Hamidat Hussain ya'aureta amma inada nawa sharad'in nafarko yazama dole kasanar ma Hamidat kalmar saki taji da kunnanta sabida sakin yahalarta dama batada idda akanta sannan kasan yadda zakayi kar wanda yaji labarin sakin sannan karubuta takardar sakin kakawomin kuma kasan yadda zakayi tajikamar kaine kasake mayar da'ita amatsayin mata sannan kuma yazama dole kakoma bedroom d'in sama sabida gujema abinda idanunka zasugani kosuji tsakanin Hussain da Hamidat sannan yazama dole kaguji ta'ba koda hannunta sabida tatashi daga matsayin matarka a lokacin sharad'i na 2 wanda kuma shine maiwuya agareka nasani amma idan kace a a tonima zance a a inaso ka'auri Hanan kuma nima agobe nikeso "
" zaro ido Hamut yayi yadubi Ammi yace " ni na auri Hanan Ammi dan Allah kicanza wani sharad'in bazan iya yin wannan ba matsayin qanwa nad'auki Hanan bayan wannan babu wani kuma gata tayi yarinya dayawa Ammi kinsan banason auran qaramar yarinya batun yanzuba sannan kuma tayaya zan'iya duban Maimartaba dasauran mutane nace zanqara aure bayan kwanaki 2 kacal dayin aure na dole za'ayimin tambayoyin dabani da amsarsu sannan kinsan al'adar Family mu bakata'ba auran wadda ba nijinmuba kuma kinsan Hanan bajinimubace dan Allah Ammi kicanza wani sharad'in naji duk wanda kika fad'i akan Hamidat duk zancikasu in sha Allah amma wannan akwai matsala "
zama Ammi tayi tace " duk nasan dahaka kai babu ruwanka kabarni dakomi kuma ay dakake maganar Hanan tayimaka yarinya sosai aykai yanzu yarinyar yadace dakai sabida itace bazatadamu dawani haqqi nata na auratayya akankaba hasalima tsoran lamarin zatad'ingayi idan baka kulatabama natsuwa zatasamu kaga kenan har zuwa lokacin dazakasamu lafiya bazata nuna qosawaba sannan naji kacigaba dad'aukar Hanan matsayin qanwa zanfijin dad'in hakan dan nasan bazaka tsanetaba idan kasamaranka cewa qanwar kace tun tuni nakeson ka'auri Hanan amma senaga hankalinka yanakan Hamidat kuma kazurfafa sosai shiyasa nabarka nafarayin tunani akan Hussain amma shi inajin shakka akanshi bashida yatsani Hanan sosai fiye dakima nikuma banason Hanan tasha wahala ko kad'an itad'in Amanar zuciyatace Hassan "
saurin kallon Ammi Hassan yayi yajinjina kai yace " amma Ammi nifa gaskiya koda nawarke banajin zan'iya yin mu'amalar aure da Hanan gaskiya zanji kunyar lamarin qanwata wadda narena haba Ammi meyasa baki kai tunaninki kan Ansar ba shine dede ita kuma sun shaqu sosai "
mirmushi Ammi tayi tace " nafika sanin haka ni zuciyata kai taza'bar ma Hanan ba kowaba sannan magana kan bazaka'iya sauke mata haqqintaba bayan kasamu lafiya wannan bayanzu yakamata kayanke hukunciba kajira zuwa lokacin sekabani amsa asannan ne zangamsu daduk maganarka idan ka'amince danawa sharad'in tonima na'amince danaka kuma zanji dakomi "
tashi tsaye Hassan yayi be dubetaba sabida baiji dad'in sharad'in nata na 2 ba yace " na amince " daga haka yanufi hanyar fita dede lokacin Hussain yashigo duban fuskar Hassan yayi yaga babu walwala ajiyar zuciya yasauke cikin zuciyar shi yace " Allah yasa Ammi bata amince dawannan mugun tunanin nakaba " zama yayi a'inda Hassan yatashi yace " Ammi kinji wani banzan tunani da Hamut yayi ko hmmm tayaya zan'iyayin hakan? " dubanshi Ammi tayi tace " ayko yazama dole kayi sannan inaso kasa aranka cewa aure ne zakayi nad'ind'ind'in da Hamidat banawani lokaciba kamar yadda Hassan yake tunani nasan daga lokacin daka auri Hamidat kishi zaisa Hassan yafarajin son hamidat yana raguwa cikin zuciyar shi zuwa wani lokaci zai manta da'ita daganan semusanar dakowa komi shiyasa nabashi umarnin auran Hanan dan kar yayi 2-0 " miqewa Hussain yayi yace
" maine Ammi Auran Hanan ga Hamut ina Ammi zakisaka yarinya taqara renamu yarinya qarama gaskiya ni kam bangoyi bayan hakaba sannan bazan iya yin auran dindindin da Hamidat ba sabida banasonta ko kad'an kuma bazan sotaba wallahi badan karfin soyayyar danikeyima Hamut ba dabazanyi wannan auran sirrin ba amma zatagane shayi ruwane wallahi senayi maganinta kuma ni bazan iya auranta na dindindin ba yana warkewa zansaketa suqarata can koma yabar sonta nikam babu ruwana " daga haka yanufi hanyar fita girgiza kai Ammi tayi tace
" jeka masifafan banza kawai aykai dama ba'ataba dedetawa dakai kwata kwata bakada fahimta wannan zuciyar taka maizafin tsiya Allah yanunamin lokacin dazatayi sanyi natabbata dakaine nasakama irin sharad'in Hassan bazamu kwashe lafiya ba ni bansan ina kakakwaso wannan zuciyar banzarba da shegen taurin kai ga kafiya kayimata duk abinda kagadama ita taja dama ance idan bakayi sharar masallaciba tokayi tarumfar kasuwa dama kaine dede Hamidat d'in "
sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin zafi sosai yana fita yadubi inda Hanan da Ansar suke kiransu yayi sukataso cikin sauri babu magana yafalle Ansar damari yace " maganar mekukeyi kasa kasa kamo kunnan Hanan yayi yamurd'e daqarfi har sedataji kamar zata saki fitsari sabida azabar zafi qara tasaki hakan yasa Ammi saurin fitowa kafin taqaraso Hammat yayi magana kasa kasa yadda Ammin bazatajiba " idan har Ammi ta tambayeki akan cewa kinason Hammut kikace eh to wallahi sekinyi nadama " saurin sakinta yayi yafita daga parlour kafin Ammi taqaraso kuka Hanan tasaki dede lokacin Ammin taqaraso rungumeta tayi tashiga lallashinta itako kanta yad'aure tarasa gane mai Hammat yake nufi tayaya zatace batason Yayanta wanda tafiji dashi duk cikin su
tofa yaya kenan kuyi haquri dawannan sunqi bamu wuta wannan kad'e nasamuyi sabida babu wuta shima sedanakai cajin wayar in sha Allah gobe zanyimuku Akwai banbanci idan basubamu wutaba zankai carjin in sha Allah kuyi haquri badaga ni bane daga nefa ne naso page d'in yau yafi haka yawa to amma yaya zanyi tunda babu carji awayar Affuwan
sannan gawata sanarwa wata baiqar Allah wato Zarah bala tayi alqawarin biyama mutun 2 kudin book amma wanda yayi sharhi mai kyau akan book d'in duka biyu bawai wannan book d'in kad'e ba zaku'iyayin sharhin akan ko wanne book d'in daga Mugun Sartse return har Musayar Ruheey Allah yabama mai rabo sa'a
Comment and shire please
_Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻
[8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️*
*NA*
*NPEEDY A AJI*
_(MARMIY ZARAH CE)_
```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE```
*1. NAYI RAYUWA DASHI*
*2. SANADIN ACCIDENT*
*3. SAKAYYAR CUTA*
*4. RUFAFFIYAR ZUCIYA*
*5. MUGUN SARTSE*
*6. FURUCI....*
*7. JUYI BIYU*
*8. HAYATUL MAHAYAT*
AND NOW
```MUSAYAR RUHI```
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
*Page 11 & 12*
*S* akin ajiyar zuciya Hanan tayi cikin sanyin muryarta tace Ammi babu komifa ay idan dasabo nasaba da halin yaya Hammat " zame jikinta tayi daga na Ammi ahankali kai tsaye bedroom tanufa bin bayanta da kallo Ammi da Ansar sukayi cikin sauri Ansar yataso yanufo Ammi cikin damuwa yace Ammi wai yaushene zamu tafi Skul mubar qasar nan baki d'aya muhuta da zalincin Yaya Hammat " wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke sabida se yanzu tama tunadacewa Sarki Jabir yasanar da ita maganar tafiyar su Hanan Skul anan kusa gakuma wannan lamarin to yaya kenan duban Ansar tayi cikin kulawa tace " karka damu nan kusa zakutafi tunda Maimartaba yayi min maganar tun kwanaki dasuka wuce yakumace saura kadan komi yagama kammala ammafa bawaje d'aya zakuyi karatu da Hanan ba " zaro ido Ansar yayi kafin yasakeyin magana Ammi tadakatar dashi da hannu sannan tanufi hanyar fita daga part d'in Kai tsaye part d'in Sarki Jabir tanufa takuwayi sa'a yana ciki d'ago idanunshi yayi yadubeta sannan ya'amsa sallamarta idasa shiga tayi tazauna gefanshi cikin girmamawa suka gaisa sannan tanumfasa da'alama wani nazari takeyi bai katsetaba kimanin 10 minutes sannan tafara dacewa
" Maimartaba wani babballamari ne yakawoni nikam narasa mafita sabida lamarin yacikaro da wannan babban boyayyan sirrin namu Wanda babu wanda yasanshi daga Allah sekuma ni da Kai Hassan yazomin dawata magana nikuma nayiwata subutar baki akan lamarin Wanda idan hakan takasance tofa yazama dole wannan boyayyan sirrin namu yafito fili fitowar shi kuwa wata babbar matsalace wadda zata haddasa tashin hankali cikin masarautar nan sannan musamu babbar matsala Ni da Kai wajan Mama shine nazo muyanke shawarar datadace "
Miqewa tsaye Sarki Jabir yayi yashiga kaiwa da komowa sannan yadubi Ammi yace " Hajiya Kilishi tokuwa koma meye wannan yazama dole abarshi dan banshirya shiga cikin tashin hankali ba yanzu lokacin bayyana wannan sirrin baiyiba idan lokaci yayi nida kaina zan bayayyana komi sanar dani wane lamarine Hamut yazomiki dashi ? "
Sake sakin ajiyar zuciya Ammi tayi sannan tashiga sanar dashi wannan lamarin duka sosai Sarki Jabir yashiga kallonta cikin alamar
tuhuma sannan yace
" Tayaya hakan zata yiwu hajiya Kilishi ? hmmm kodama babu wani boyayyan sirri tayaya kike ganin Hamut zai iya jure kallon Hamidat a matsayin matar Hammat ta sirri bayan kinfikowa sanin yadda yake azabar sonta inada tabbacin bazai iya jurewaba me kike tunani idan lamarin ya bayyana bayan wani lokaci mai jama'ata zasu d'aukeni karfa kimanta cewa ni Sarki ne ko yaya baikamata asameni dawata 'barakaba sannan kisan wani abu idan har muka amince dahaka tofa babu shakka wata lalurarce zatakama Hamut badda wadda yake ciki yanzu sannan a qarshe kisani Hanan batadace da Hamut ba idan kikayi duba da wannan sirrin wannan lamarin bazai ta'ba yiwuwaba kibarni da Hamut nasan maizanyi shikuma Hammat dama baso yakeyiba Hanan kuma nanda 1 week zata tafi Skul itada Ansar lokaci d'aya zasutafi amma kowa waje daban Ansar Saudiyya zashi sabida hakan yake ra'ayi itakuma Hanan batada za'bi shine naza'bar mata dakaina ita Turkiya zata dan haka kufarayin duk wani shirye shirye "
Daga haka yabar parlour binshi da kallon Ammi tayi tsayin lokaci tana zaune sannan tamiqe takoma part d'in ta tana shiga tasanar dasu Hanan maganar tafiya Skul sosai kowa yayi murna cikin farinciki Hanan tace
" To Ammi amma maiyasa ba'a had'amu waje d'aya ba ni Turkiya shikuma Saudiyya ? zamufijin dad'i idan waje d'aya muke "
Murmushi Ammi tayi tace " to anki had'aku d'in salon kuji dad'in yin shiririta ko kamar yadda kukeyi nan dubi Ansar yaci ace tuni yarigaki tafiya Skul amma sabida shiririta yatsaya wai shi dole seya jiraki kinga kenan idan aka had'aku shiririta zakuyi " Ammi nagama fad'in haka tanufi bedroom dede lokacin Hammat yashigo ganin shi yasa Hanan saurin juyawa dakatar da ita yayi dafad'in " zonan Hanan " jiki babu kuzari tajuyo tanufoshi zama yayi kafin ta'iso gareshi yace
" Had'omin abinci kuma saura kiyimin shirme " babu musu tanufi kitchen abinci kala kala tahad'o mishi dan tasan halin shi kafin yazauna yaci abinci dawuya amma idan yazauna yanaci sosai bakamar Hamut ba dabayason cin abinci mai nauyi cikin natsuwa ta'aje komi agabanshi sannan tashiga bubbud'e mishi cikin sanyin murya tace " wanne zakaci yaya " dubanta yayi fuska tamke yace " yau kuma wata sabuwar fitsararce kikazomin da ita ? zakizubamin abinci ko senayi ball dake ? "
Cikin rawar jiki tashiga yin abinda yace faracin abincin yayi cikin yanayi kamar bayaso tsayin lokaci sannan yagama har yakammala cin abincin Hanan tana gefanshi kamar kodayaushe har seyagama sannan takwashe kayan yauma haka bayan takwashe kayan tanufi kitchen Ansar yadubeshi cikin d'anjin shakka yace
" Yaya Hammat nanda 1 week zamutafi Skul nida Hanan ni Saudiyya itakuma Turkiya sake tamke fuska yayi sosai yamiqe cikin sauri yanufi bedroom d'in Ammi shiko Ansar duban Hanan yayi yace " zuwa rana irin tayau zamuga wanda yaya Hammat zai dingayima zalinci " batare da Hanan tace komiba tanufi bedroom Hammat yana shiga Ammi tadubeshi tun kafin yayi magana tace
" To uban masifa maikuma yafaru ? " sake tamke fuska yayi yafesar da iska daga bakinshi sannan yace " Amma Ammi baikamata nasan lokacin tafiyar yaran nan Skul ba sede naji lokaci d'aya kuma asama gaskiya hakan baiyimin dad'i ba "
Sosai Ammi take kallonshi cikin mamaki kafin tace " to ay banice zakayima wannan tambayar ba mahaifinku zakayima tunda shine yashirya komi nima sede naji yace nan da 1 week zasutafi kuma