Showing 30001 words to 33000 words out of 33792 words

Chapter 11 - YAR MAKAFI 1 to END by Nabilancy Love .txt

25 Dec 2024

3084

kunyata ta zakace hakan kome?


Yakalleta ido cikin ido yace "aranar da kk fara yiwa uwata rashin kunya aranar nima naxama hakan.


Yana gama fadin haka yashura takalmansa yafice yabar gidan


Agaban kawayenta akai hakan dan haka saita kara kulewa


Ana gobe suna kuwa suka kule adaki suna kitsa mugun abu


Domin mamin ke gayawa lubna cewar angano mata wani boka acan zariya akan dutse zasuje in tayi arba,in domin bazata juri ganin ana wulakanta taba.


Sai asannan hankalin lubna yakwanta


Allahu Akbar kabiran Allah kenan kana taka yana tasa awashe garin suna dai ba.a tashi da jaririya baby jeedh ba domin tun asuba rai yai halinsa


Sai tashi sukai sukaga ba numfashi


Ashe da gawa suka kwanama


Dama da mura atare da ita donma uwar batada lurane amma ko adaren da ummiey xeey ta taba jikinta taji da dumi datazo barka


Aiko dai mejego tasha kuka kamar ranta zai futa


Ko maminta saida tazubda hawaye domin sunci buri


Aminatu ma taji ba dadi


Shikansa ma,aruf saida yaji xuciyarsa ta tsinke don yaji son jaririyar aransa ba yanda xasuyine Tunda Allah yafisu sonta


Momy da dady sunzo har gidan sunyi gaisuwa da jajantawa


Haka abokan ma,aruf sunxoxxo


Dr lurwan ma yaxo da matarsa zee


Maman Aminatu ma da murjanatu da babar murjan sunzo


Wannan shine zuwan maman na farko gidan tunda idonta yabude aiko dai tayaba da kyau da tsarin gidan Aminar


Sai yamma suka tafi gida suna tare da momy asashen aminar sunashan hira abinsu


Lubna taga samu taga rashi har rama tayi na yini guda idanunta sun rufta tayi xuru xuru bataci komoba aranar


Har ranar da jeedda tayi kwana uku da rasuwa bata daina kukaba....




*Su Lubna sai hakuri Allahn daya bada akecin buri yakarbi kayansa Allah yajikanki baby jeeddah*




๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ
๐Ÿคฃ๐Ÿคฃ๐Ÿคฃ
[7/27, 6:28 PM] FRESH UMMIEY XEEY: โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ
๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ—
*'YAR MAKAFI...*
โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ
๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ—




```written by.....```
*FRESH Uโ“‚MIEY XEEY*
Da
*NABILANCY LUV๐Ÿ’˜*


*Kadan daga cikin masoyan "yar makafi sauran kuyi hkr abin dayawa wadannan ma writers ne* kada kuce munyi sonkai ๐Ÿ˜† lolz


*khadija candy*๐ŸŒน
*khadee waziri*๐ŸŒน
*Fateey tambary๐ŸŒน*
*Nusaibah*๐ŸŒน
*Ummu Aleesha*๐ŸŒน
*Ayush*๐ŸŒน
*Aisha*๐ŸŒน
*HAJJA*๐ŸŒน
*YBK*๐ŸŒน
*MAMAN SHAKUR*๐ŸŒน
*Khaleesat haidar*๐ŸŒน
*Ummu xuwairat*๐ŸŒน
*and so so so on.... we HRT you๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน*




*PAGE 105..110*
_SEMI FINAL๐Ÿ‘Œ๐Ÿผ_




BAYAN sadakar bakwai kafa ta dauke sannan baki suka koma garinsu


Mami ma aranar tayi shirin tafiya


Dr ma,aruf ko lekowa baiba balle suyi sallama yana fitowa daga sashen Aminatu yashige motarsa yafice gun aikin sa


Saijin tashin motarsa sukai


Lubna tayi kwafa tace " mami kinga irin wulakancin mutumin nan ko, walh nagaji da wannan wulakancin da yake min nikam gara murabu kawai yafiyemin.


Mamin takaiwa bakinta bugu tace " kul nasake jin haka daga bakinki burin namu bai cikaba xakice hakan.


To tsaya kiji ma dabarar danake shirin hada miki donki samu ma,aruf ahannu da iyayansa


Kinga idan mukai asirin da Amina tabar gidannan bayan munkashe abinda ke cikinta sai ayi asirin da zaixamo komi saida ixininki zaiyi haka murufe bakin iyayansa balle su gane har suje su karya kekuma inkin haifi namiji kai koda macece sai musan yadda xamuyi muga munsa masa guba a abinci yamutu inyaso kinga kin mallake komi nasa kenan


Lubna tayi shiru ta xurfafa dogon tunani " kuma fa hakane "




Da murnarta tace da mamin " wai! Aiko dai harna hangoni naxama miloniya mami dan walh mutumin nan yanada kudi sbd yanzu har kamfani yakedashi agefe guda banda karin girman da akai masa agun aiki.


Mami tace "yanzu dai inna tafi baxan dawoba sai kinyi kwana ar,bain da haihuwa zanzo mutafi zarian gun hatsabibin bokan da akai min kwatancen.


Lubna taji dadi sosai taringayiwa mami godiya naganin yanda takeson taga tayi rayuwa mekyau agidan miji ( Allah yakyauta lubna wato dan,uwanki kk so ki kashe ko ? To Allah yatoni asirinku)




Awashe garin da maminta takoma garinsu ita kuma aranar ta tashi hankalinta naganin ma,aruf yadawo dakinta da kwana (oh ! Su lubna jarababba abari ayi ar,bain mana ko sati uku๐Ÿค”




Taringayi masa waya bai dagaba ta tura masa sakonni tace kamar hakan


_Yaya yau fa asashena kake domin yau zan karbi girki banyarda kakai kwana na ga wataba inkuma baka dawominba to kaida Allah ban yafeba_




yana ganin sakon yayi tsaki ya goge


Yagano yau lubna akwai abinda takeji zaikumayi maganinta




Alokacin daya dawo gidan kai tsaye sashen Aminatu ya wuce ko kallon part din lubna bai ba


Tana zaune afalo tana kallon mbc 2


yai mata sallama ta amsa tareda tasowa dakyar ta tareshi


Tarumgumeshi tana masa welcome da hotkiss agoshinsa


Yai mata kyakykyawar runguma ajikinsa yarukota ahankali suka koma kan 3siter suka zauna


Ta tashi da nufin takawo masa ruwa me sanyi yai saurin zaunar da ita yace "zauna kawai na yafe nasan me xakiyi kuma nace kirage wani abin yanzu kinyi nauyi banison kina aikin wahala my madam.


Tayi murmushi tace " kai habibi kabarni nai aikin lada mana kadaina hanani cikin da har yanxun baikai bakwai ba kawai dandai kafata tanamin nauyi ne kuma ai ana son mudinga motsa jikinmu kada kasa naxama malalaciya mana.


Yace " to aiban gane bane amma nikam baniso kisha wahala gaskiya


Ta cire masa kot din jikinsa ta dauki jakarsa tayi daki dasu


Bayan yaci abinci suna xaune wajen tara na dare taga anata kiran wayarsa yafi biyar bai dagaba


Tagaji ta dauko da nufin mika masa saiya girgixa kai


Ta duba taga lubna ce


Tace dashi "why!? Metayi maka ne?


yace " neman rigima takeyi


Zinariya banison rabuwa dake kinamin abinda nakeso inajin dadinki gashi lubna nashirin rabamu wai ita adole ayau saina dawo dakinta nikuma banyi shirin hakanba uphead kawai tasamin doka nikuma bata isaba haka kawai zata katsen farin ciki alhalin ita bata isa sani farin cikinba


Aminatu tace " haba dear meye laifin macen da take bukatar mijinta kada kaga aibunta itanma _may be she is missing you alot_ kayi hkr kakoma mata ayau din meye aciki....


ya katseta da tsarewar ido yace "wato kingaji dani ko?


ta girgixa kanta da sauri tace " no, kawai dai banison ashiga hakkintane tunda ta bidi mijinta kada adanneta dayawa


Yace "har yanxun fa mejego ce ita ko sati uku fa batayi da haihuwa ba kawai dai tanason taga nashiga takurane


Nan Aminatu taita rarrashinsa tana tausarsa domin Lubna dai bata daina yo wayarba har saida yadaga da tsawa yace mata gashinan zuwa kana ta hakura


Bai shiga sashen nataba bama saida yatabbatar yasami farin ciki daga zinariya kuma lokacin daya je dakin natama har tagaji tayi bacci wajen 11pm fa


Kota kanta baibi ba yakwanta abinsa a can gefe guda agadon


Saida safe taganshi wajen 7 ta tashi sallah shiko ma harya fara shiri don yafito wanka daure da towel yafito yanufi kayansa yaciro a drower yasaka


Tabishi da kallo kawai lallai tagane ayanzu adole yake zaune da ita kuma zatayi maganinsa


Tashige toilet don dauro alwala


Yabita da kallo yana tsaki anyi asara dai mace ba rikon ibada sallar asuba sai safe alfijir yaketo hhhhmnn ibada ai sai zinariyarsa


Da yayaje gun Aiki tunanin zinariyar sane yadameshi bini bini sai yayo mata waya yaji lafiyarta


Irin nuna kulawar dayake mata ne yasaka taji aduniya tagama samun jindadi batajin akwai macen datayi dacen miji irinta domin tasani sanin kanta akwai bambanci atsakaninta da lubna tasan tasha gabanta agun miji da dangin miji da iyayansa


Akwana atashi dai watan haihuwar Aminatu yatsaya sai mama tayowa Dr ma,aruf waya kan cewa ko zai aminta tadawo da Aminatu gabanta sbd haihuwar farice


Ma,aruf baiyi alkunyaba yace "mama kiyi hkr walh baniso inyi nisa da aminatu akusa dani dan Allah ayimin alfarma abarta ta haihu agidana momy xata bata kulawa tamkar kina kusa da ita


Mama ckn tausayawa tace masa "to shikenan ma,aruf anbarta Allah yasauketa lfy.


Yace " amin nagode mama. Sukai sallama yakashe


<><><><><><><><><>
Alokacin da Lubna tayi kwana arba,in da haihuwa ne suka ajiye agenda itada mami naxuwa xaria


Meeting point dinsu atasha ne


Da sassafe lubna tafito ta tafi tasha don haduwa da mami ranar ma,aruf ba.a bangarenta yake ba


Dama tayi masa karyar xataje dubiyar kawarta Aziza tahaihu anmata operation


Tasan kuma baya daukarta amota balle yace zaikaita Har can hankali kwance tafice






Sun isa zaria lfy yayinda suka sami zuea har gun bokan dake kan wani tsibiri


Inkaga halittar bokan babu kyan gani bakine kirin ga katon baki wawakeke ga kunnuwa kamar girman fankassu ga idanu manya manya jajaye hancinsa rusheshe ga muryarsa gwangwaran dayai magana saikaji amsa kuwwarta


Babu tsoro atare dasu tunda sun saba ganin hakan


Bayan sun zayyane masa abinda yakawosu ne boka yanemi makudan kudi ahannunsu ba musu suka dire masa don lubna tazo da uban kudi tun aranar da ma,aruf xaibar dakinta tayi taiming ta saci dubu dari akudinsa ckn durowarsa dataga yashiga toilet tasan inba tsayawa yai yakirgaba da wuya yagane don kudaden masu yawan gaskene.




Mami tace da boka "muna so ne akadata daji in ankashe dan dake cikinta sannan kuma shi ma,aruf din yadawo ahannun lubna yaxamo sai abinda tace dashi arufe bakin iyayansa kada suga komi balle su tashi da addu,a


Boka ya kyalkyace da mummunar dariya dasaida suka toshe kunnuwansu yace " angama kutashi ku koma.




Yabasu wani turare da maganin da zata saka masa a abinci yace sujira nanda kwana biyu zasuga abinda xai faru itakuma lubna ayau da dare xata haifi bakwaini amma matacce.


Da murna suka bar gurin bokan


Lubna hankali yakwanta taringa hangota tahau karagar mulkar ma,aruf komi yadawo hannunta


Lumshe idanu taringayi ackn mota har wani bacci me dadi yasureta


Dayake motar hayane itanma mamin baccin ne yakwasheta da tafiya tayi nisa


Motar shiru wasu na bacci wasu sun nutsu


Yayinda drivern keta kwarara gudun wuce sa.a


Da tsautsayi kuwa ya gwabzawa wata trailer yaxo yin over taking nan wata mota dake binsu abayama ta buga musu duka suka kife kuwa


Hhhmmm Ansha wuya anmummutu domin motar bayansuma babu wanda yai rai


Garama motarsu lubna mutum takwas sun mutu mutum biyar sun jikkata ckn matattun harda maminta don bata farkaba sai akiyama tun baccin data koma


Allahu Akbar haka duniyar take dama mutuwa ba iya xuwar maka aduk irin halin da kk ciki ko taxo maka kana tafe ko kana kwance ko kana xaune ko aikin Alkairi kona tsiya


Mukam muna rokon Allah dayasa muyi mutuwa mekyau Allah yasa mudace amin


Lubna tasamu karaya akafa kanta yabugu sosai


Ba ita tasami farfadowa ba ma sai ckn dare a asibitin Aminu kano ta ganta


Ta dawo hayyacinta dan haka saita firgita taringa kuka tana kiran maminta


Wata likita tajata ajikinta tana bata hkr "kiyi shiru sis Allah yayiwa maminki rasuwa har ankaisu makwanci tun daxun ke kuma kigodewa Allah ma da kk ganki araye


Lubna ta rushe da kuka tana fadin "wayyo mamina kintafi kinbarni nashiga uku.


Ta yunkura zata sauko agadon saitaji karafa akafafunta


da sauri likitar ta rikota takomarta tace mata "kiyi ahankalifa kinsami karayane akafafunki neel dinki sun tsage baxaki iya tafiya da kankiba har sai anyi mk aiki.


Nanma ai dada tunxurata likitar tayi bata saniba saitasa hanni aka ta fashe da kuka


Kanta yasha bandage


Likita tace " da kinyi shiru baiwar Allah domin wannan kukan bakomi xai harfar mikiba sai ciwon kai.


Wani likita yashigo dakin da nurses na take masa baya


Yakalli likitar dake dakin yace " sis zee ta farko ashe patient din taki.


" eh walh tafarka gatama sai fama nake da ita takiyin shiru.


Likitan yamatso kusa da lubna yakalleta anutse yace "baiwar Allah kiyi shiru domin takima ahaka tayi kyau sbd wasu ma kamanninsu ne ya canxa keko gashi har mijinki da yaxo yagane ki banda kanki da kafafunki babu inda muka ga ciwo wasu ko suna can suna iface iface sunfita hayyacinsu ma don wanima daxu akai asibitin mahaukata dashi


Lubna ta dafe kirji jin wai ashe mijinta har yaxo asibitin


Tace da likitan " kace mijina yazo likita ya akai kukasan shine mijin nawa?


likitan yace " eh to indai sunansa Dr ma,aruf to shine don mun sami nambarsane awayarki da aka kawoki sannan ma dayaxo yace tabbas ke matar sace kafin yaxone ma yai mana tirjiya yace shikam baisa matar da ta tafi zariya ayau


Da aka kirashi da layinki ne harya yarda yaxo


Kuma daya ganki har hawaye yaxubda munbashi wayarki da wasu kayayyaki da jakarki suna gunsa yanzuma yana can waje shida danginsa bari muje muturo miki shi.




Gaban lubna yafadi hankalinta yatashi yau yaxatayi asirinta yagama tonuwa tunda har ma,aruf yaji cewar zaria taje itada tace masa dubiya zataje gidan kawa


Gashi jakarta na gunsa fatanta Allah yasa baiga magungunan da boka yabata ba......






*Awwnnn Ummiey xeey and Nabilancy*
[7/27, 6:30 PM] FRESH UMMIEY XEEY: โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ
๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ—
*'YAR MAKAFI...*
โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ โ™ฆ
๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ— ๐ŸŽ—




```written by.....```
*FRESH Uโ“‚MIEY XEEY*
Da
*NABILANCY LUV๐Ÿ’˜*




*ALHAMDULILLAH*
_Muna godiya ga Allahu Subhanallahu wata'ala da Ya bamu ikon gama wannan labari *YAR MAKAFI* Allah Yasa mu amfana da abinda yake cikinsa wanda yake daidai._
_Kuskuren dake ciki Allah Ya yafe mana Ya kawar da hankulanmu daga aiki dashi._


*Special thanks to*
Zauren Uโ“‚miey xeeyโฃ
Taskar Nabilancyโฃ
Novella's lodgeโฃ
Musan kanmuโฃ
Excellent writers and lots moreโฃ
*Our fans baki bazai Iya zayyanuku gaba daya ba domin kuna da yawa....Allah dai yabar so da kauna*




*LAST PAGE....... 110...115*
*๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š*




Nurse dinne taje ta kira Ma'aruf, Da sauri ya shugo Su mummy da Aminatu suna biye dashi, kallo daya tai musu hankalinta yai mugun tashi, Nan take nadama yazo mata, Wato Aminatun da mummy data tsana yau sune sukai mata rana
Aminatu ne ta kalleta Tace" sannu Lubna, Allah ya tsare na gaba, cikin kuka.Lubna tace" Ameen nagode
Ma'aruf kuwa wani banzan kallo yai mata A zuciyarshi yana tsanar halayenta,


<><><><><><><><><><><><><><><>
Bayan kwana biyu ma'aruf ya bada kudi akai mata aiki a kafa, Duk da bazata Iya tafiya kwata kwata ba SBD ta sama karaya sosai, Aminatu kuma tana mai tausayin Lubna, Domin kwata kwata batai ma kanta adalci ba
Lubna Kullun cikin kuka da bakin ciki Ga maminta da take goyan mata baya yanzu bata nan, ita kam kaiconta rayuwa baya mata dadi


Lubna na Kwance, a gadon asibiti, ta rasa yanzu ya zatai, Ga maganin da suka amso yana cikin Jakarta, kuma yana hannun ma'aruf ya ajiye a cikin matarsa, Saida Aminatu tazo gaisheta tace" dan Allah ki amso mun jakata a wqjen ma'aruf, Aminatu tace" to shikkenan Ta tashi ta Tafi tai wa ma'aruf din magana


Kallonta yayi Yace" ke meyasa bazaki fita harkanta ba, Aminatu tace" se kai mata uziri ai da lafiyanta qalau INA ruwana da ita, nan ya bude back site din cikin motar ya dakko jakan, Ji yai gabanshi ya fadi, then before ya mika wa Aminatun jakan ya bude,
Aiko yana Budewa yaga wani Abu a bakin Leda, Ma'aruf ya bude ya gani Yace" kai.......!!!


Aminatu zo muje, cikin ward
Suka nufa Ma'aruf na tafe Aminatu na binshi a baya, Sukai sa'a ba kowa, Lubna dake kwace yanda taga Ma'aruf seda hanjin cikinta ya kada. Zuwa yai gabata Yace" asirinki ya tono meye wannan?
Gabantane ya fadi gham tace" uhm Magani ne, Ma'aruf Yace" banza makira, Yaudai asirinki ya gama tonowa, Bazaki fadamun ba?
Tai shuru se hawaye ke zobu mata tace" Dan Allah Ku yafemun, Ma'aruf ka yafemun Aminatu ki yafemun tun ba'aje ko INA ba na Ga karshe na.




Ma'aruf wani dogon

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login