Showing 66001 words to 69000 words out of 82053 words

Chapter 23 - Ni Da Shugaban Kasa Complete Book Reefat Yahya .txt

10 Jan 2025

4847

ta taka xuwa inda yake tana kallon jikinsa tace
"BB baka ji ciwo bah"
"No am ok"
Yana mata kallon so..falon Suka karasa ya xauna masu aikin gidan Suka shigo suna gyaran wanjen.waleed ya hau saman cinyarsa ya xauna yace
"Abbana kaga bro sultan ya iya karatu Amma ni Mamana bata koya min"
"Don't worry soon kaima anti maima xata koya maka idan ta koma gidan mu da xama"
" lahhh..da gaske xata koma gidanmu"
Sultan ya juya yana murmushi yace
"Uncle bash aurenta xaka yi? ...ohhhooo.. Shiyasa take kiran waleed da sweety"
Dariya sosai bash yake umaima kuwa haushin sultan ya cikata nan ta tashi xata kama shi ya gudu bayan bash ya tsaya kamar daga sama Suka ji Muryar mr president yana cewa


"Don ya fadi gaskiya shine zaki dake shi"
😱😱😱 ckn mamaki Suka juya shuairat ta shigo fuskarta dauke da murmushi nan kuwa umaima ta ruga a guje Suka rungumi juna.




Ku biyoni....
[2/21, 2:42 PM] Reefat: πŸ’žNI DA SHUGABAN KASAπŸ’ž
*87*
BY *Reefat yahya*


*salam readers ina mai Baku hkri akan postinng din page 81 da wata tayi wacce bansan ko wacece bah( don't mind she is just trying 2b popular ne😜😜) but pls a kiyaye ban amince wata/wani ya canza min story bah duk wanda ya sake yi Allah ya isa kuma I'll take serious action about it..tnx fans.Lov u all😘😘*




8pm jirginsu na private ya sauka a babban kamfanin mr president daga nan driver ya saukesu gida bash kuwa gidan iyayensa ya wuce ...
Washegari sun hallara wajen cin abinci, umaima ta fito ta jawo kujera ta xauna tare da cewa
"Morning dad..morning mom"
Shuairat ce ta amsa
"Morning ya gajiya"
"Akwai fah...wannan ma flight kenan , Allah nayi bacci mai nauyin gaske"
"Yawon da kikayi a can ai is not easy"
Umaima ta marairaice tana kallon dad tace
"Dad shine ko hi babu"
Yana kurban tea ya kalleta yace
"How r u"
"Am fine dad how was nyt"
"Alhamdulillh"
Shuairat tana kallon sultan tace
"Boy ina alkawarin mu"
Murmushi sultan yake tare da cewa
"Mom ban manta bah..kin manta ke kika gaya min cewa idan babba yana magana kada na sa baki "
"Hakane my boy Ashe dai baka mantuwa"
"Morning anty umaima "
Ta shafa kansa tace
"Morning mom's boy"
Daga nan Suka cigaba da karyawa...wayar mr president ne ya hau ruri numban daddynsa ne nan ya daga tare da sallama


"Daddy Nah"
"Boy an tashi lfy"
"Lfy alhamdulillh ya momsi "
"Lfy kalau ya iyali"
"Duka suna nan lfy "
"Masha Allah..dama xancen yaran nan ne gode idan Allah ya yadda muna nan tafe "


"OK Allah ya kawoku lfy"
Daga nan Suka ajiye wayan tare, umaima wacce ta kura masa ido kirjinta na dukan 3-3 shuairat ma haka ..ya lura dasu Amma ya share ya cigaba da cin abincinsa daga bisani yace
"Gobe su daddy zasu zo tare da wannan mutumin "
😳😳😳
Umaima ta xare ido ckn firgita ta juya tana kallon shuairat. Shuairat tayi karfin hali tace
"Kana nufin....
Hannu ya daga mata yace
"Bana son jin komai..ba sharawa nake nema bah"
Daga nan ya tashi ya haura staircase xuwa floor dinsu, umaima kam hawaye sharr..wani na bin wani shuairat ta rasa ya xatayi tace
"Calm down princess evrtin will b fine"
Ckn Muryar kuka tace


"Wani irin fine mom..kina jin abinda dad ya fada, nidai shikenan an rabani da masoyina😫😫"
ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi shuairat ta hau lallashi daga bisani tace bari taje gun mijinta.
A can dakin mr president yana kwance yayi nisa ckn tunani ..har ga Allah shima yafi son ganin farin ckn umaima yafi son ta auri bash ko ba komai ya dade yana tare da basheer yasan halayensa mutumin kirkine ga rikon Amana ..amma wancan yana Lagos basu taba ganinsa bah basu San halayensa bah , kawai babu yanda ya iya adua shine mafita Allah ya xaba musu mafi alheri.shuairat CE ta shigo tare da sallama dakyar ya amsa domin shima yana ckn damuwa a hnkli ta karisa kusa dashi ta xauna yana kwance yana kallon ceiling daga ganinsa xaka San cewa yana ckn matsala tayi shiru ta rasa abun fadi , ta matso kusa dashi ta Dora kanta bisa kirjinsa tana jin karan bugun zuciyarsa.sun dau 5mins batare da wani yyi magana bah ..peck ta masa a kirji sannan ta daga kanta tana mai kallonsa ckn wata murya mai sace xuciya ta fara magana


"Swt hrt...duk da bansan meyake damunka bah..but ina son ka kwantar da hnklinka ka mika lamuranka ga ubangiji shi zai magance maka komai ckn sauki xai sama maka mafita, saboda haka bana son ganin kana daga hnklinka plss...
Yaji dadin kalamn nata ya juya idanunsa suna kallon kyakkyawar fuskarta yace


"Hakane my lady...Allah shike maganin komai, u knw wat? Ina son ganin farin ckn umaima but baxan iya rejecting offer din daddy na bah"


"Yeah..nasan kana son ta auri yaya but baka da ikon yin hakan, sabida daddy mahifinka ne baxe ji dadi bah idan ka nuna rashin amincewarka"
"Daz wat am thinking Aysha..Allah bana son auren nan da xaa hada"
Shuairat ta jawosa a jiki ya kankameta kamar xeyi kuka yace


"Ita marainiya ce nafison ta auri Wanda xe riketa har abada ..nasan halayen basheer na xauna dashi na tsawon lokaci bamu taba samun sabani dashi bah...
"Is ok swt hrt Allah xai kawo mana mafita don't worry ok! I promise xanyi magana da daddy insha Allah xamuyi nasara "
"Ok...Allah yasa"
"Ameen..Nagode Ayshata I Lov u so much "
"Lov u more swt hrt"
Daga nan ta tura bakinta ckn nasa sun fada duniyar masoya...


Umaima tayi kuka mai Ban tausayi sultan tun yana bata hkri har ya gaji ya daina.dakinta ta shige ta kulle kofa ta cigaba da kukan ganin bashi da amfani yasa ta Ciro wayarta ta kira bash bugu 2 yayi picking tare da cewa
"Baby Nah..I rily miss u"
Nan ta fashe masa da kuka ckn tsananin tashin hnkli yace
"Baby wats wrong.. Tell me don Allah wani Abu aka miki ne?
Kukan takeyi dakyar tace
"Ina son ganin ka"
Murmushi yyi yace


"Oh bby shagwaba..I tot is somtin serious fah, kawai kice kin fara missing dina "
Bata ce komai bah ta cigaba da kukan da take ya sake cewa
"C'mon is ok mana! Kukan ya isa haka pls..ok toh gani nan xuwa ynxu shikenan koh"
Kai ta gyada tamkar yana ganinta daga nan ta kashe wayar..


-40minz later-
Bash ya kirata akan cewa yana garden din gidansu yana jiranta , hijabi kawai ta Dora akan doguwar rigar dake jikinta ckn sanyin jiki ta karasa babban garden din gidan nasu Wanda yake dauke da manyan bishiyoyi da flowers masu kyau ga kuma swimming pool a gefe...yana xaune akan wasu fararen kujerun da aka tanada a lambun yana ckn suit ash color da red shirt a cki ya mata kyau sosai ta kura masa ido tana kallonsa har ta karasa tare da sallama shima kallonta yake ya tashi ya tsaya ita kuwa ta sunkuyar da kai tana mai kallon kasa ckn tsananin mmki yace
"Subhannallhi..bby kukan ne yasa idanunki Suka kumbura haka? Y...??
Shiru tayi ya cigaba da kallonta ya sake cewa


"Tlk to me pls"
Wani sabon kuka ta fara yi nan take bash ya rude hnklinsa ya tashi ya fara tambayarta me yake sata kuka..ta sagaita kukan tare da cewa


"Gobe zasu zoh.."
"Su waye"
"Daddy da wannan mutumin "
"Wani mutum?
"Wanda xai aureni ...xasu..
Bata karasa vah bash ya jawota ta fada jkinsa ya rungumeta sosai tamkar ya maidata cknsa hawayene Suka fara bin kumatunsa jikinsa har rawa yake ita ma kukan takeyi da karfi bash yace


"No...!!! Bazai yiwu bah...babu wanda xai rabani dake ..no!! It can't hpn I will Neva allow dat to hpn , u r my wife insha Allah"


πŸ˜³πŸ˜³πŸ˜³πŸ€”πŸ€”πŸ€”tohfah....Allah yasa...
Wayyo xaa raba laylah n majnoon😫😫😫😫😫😰😰


Fans kun amince da hakan????
[2/21, 2:42 PM] Reefat: πŸ’žNI DA SHUGABAN KASAπŸ’ž
*88*
By *Reefat yahya*




Mr president ne yayi gyaran murya tare da cewa
"Ina son ganinku"
ckn tsananin jin kunya bash ya raba jikinsa da na umaima nan Suka bi bayan mr president.. Falon kasa Suka xaune Kansu na kallon kasa daga nan ya fara magana
"Bash na zauna tare da kai na lokaci mai tsawo bana taba bata min rai ko cin amanata bah, kai mutum ne nagartacce naso ace ka auri umaima don nasan ko bayan raina xaka rike iyalina bare kuma ynxu an xama daya..but unfortunately daddy yaxo min da wata magana mai girma Wanda ni kaina banso ace hakan ta kasance bah, amma da na duba cewa shi mahaifina ne bani da xabin da ya wuce na amince da hukuncinsa domin ko ni kaina idan ya umarceni da yin wani abu baxan tsallake bah talkless of ya'r da na Haifa..so am very sorry kuyi hakuri Allah ya zaba muku mafi alhri..umaima tashi ki koma ckn gida"
Ya mike ya haura sama ba tare da kara fadan wani Abu bah...ckn raxana bash ya daga kansa sun kurawa juna ido , umaima wacce idanunta sun cika da kwalla tunda dad ya fara magana hawayen suna gangarowa daga nan ta tashi ta fice tana kuka.
Bash ya share minti 30 a falon ya rasa me Ke masa dadi a nan duniya..baisan yyi nisa ckn son umaima se ynxu da xe rasata, dakyar ya tashi jiki ba karfi ya kama hnya tfy yake tamkar xai fadi jiri yake ji , hka ya cigaba da takawa a hnkli har ya kai inda yyi parking motarsa ya budeta a hnkli ya shiga cki ya hada kansa da siteri hawayene Ke fita a idanunsa ya dde ckn wannan yanayin daga karshe ya tada motar maigadi ya bude masa gate ya tafi, umaima wacce Ke kallonsa ta tagar dakinta nan ta fada gado ta cigaba da rusa kuka babu mai rarrashinta.a can bangaren mr president ma ya shiga dakinsa jiki a mace shuairat ce take kwantar masa da hnkli da kalamai masu sanyaya xuciya.


Bash bai tsaya ko ina bah sai gidan iyayensa dakin mama ya shige ya fada saman gado yana kuka wiwi kamar maceπŸ˜†πŸ˜† mama ta fito daga dakin mijin nata taxo daukar abu a dakinta turus tana ta tsaya don ganin mutum akan gado ckn tsananin mamaki tace
"Lafiyanka kuwa"
Babu kunya bash ya tashi xaune yace
"Mama xasu rabani da umaima"
Mamakin nata ya wuce na farko domin kuwa bata taba Sabin cewa basheer yana kaunar umaima don ko alamar hakan bata taba gani bah duk tsawon xaman da sukayi da ita umaimar
"Wace umaima kake nufi?
"Umaim de wacce kika sani "
"Dama kuna soyayya ne da ita"
Ya tura baki ckn shagwaba yace
"Haba mama let's b serious.. Wani xaa aura mata bani ba fah, pls do somtin Allah ina sonta"
Hhhhh sabon salo wai namiji da suna hajara..bash da ya kasance yaro mai tsananin kunya yau shi yake fadawa mamansa wai yana son wata! Ikon Allah..wani Abu se soyayya so Baka San kunya bah..hmm


Mama tayi jugum ta rasa ta ina xata fara ita dai har ynxu mamaki take kan wannan lamarin dakin mijinta ta wuce nan ta sanar dashi halin da ake cki don shima ya sakko daga fushin da yake kan xancen Karin auren..tare Suka dawo dakin yana nan xaune ya buga uban tagumi take tausayinsa ya mamaye xukatansu baba ya rike hannunsa ya fara magana
"Haba babana...kayi hkri ka daure shi namiji da juriya aka sanshi , kuka baxai warware matsala bah pls stop crying"
Yasa hannu yana share masa hawayen ya cigaba da cewa
"Meyasa tun da dadewa baka sanar dani cewa kana sonta bah..but kaga ynxu is too late don...
"Pls baba is not too late..pls do somtin bana son rasa ta ka taimakamin"
Tausayi sosai ya basu..baba yace
" is ok toh..stop crying zanyi magana da shi daddy ok"
Kai ya gyada masa yana goge hawayen da Suka bata fuskarsa, haka Suka cigaba da lallaba shi dakyar yayi shiru ya daina kukan da yake, baba yace masa ya tashi ya koma gidansa firr yaki yace musu a nan xai huta xuwa yamma bayan kuwa tunda ya dawo ko gaisuwar arxiki bata hadashi da shukrah bah.


*washegari*masu aikin gidan mr president sun dafa abinci kala2* sun gyara ko ina a ckn gidan se qamshin tyraren wuta da airfreshners Ke tashi a can kitchen kuwa qamshin girkine..gidan yayi fes ya kara kyau shuairat tayi wanka ta shirya sultan da salman ckn kaya masu kyau se xuba qamshi suke , umaima tayi wanka tayi kwalliya ba laifi tana bin shawarar da shuairat ta bata.mr president kuwa fararen kaya ya saka har da babban Riga shuairat tana xolayarsa wai surukai xasu xo gaisuwa su mr president an tsufa..murmushi kawai yayi har ynxu de baya ckn walwala wannan ma don shuairat tana yawan jansa da magana ne tana son ganinsa ckn farin cki.
10am jirginsu ya sauka mr president tare da driver Suka je airport ckn jin dadin ganin Dan nasa ya karasa sukayi huggin din juna daga can gefe kuma wani dattijo ne tare da dansa ba sai ka tambaya bah mr president ya gane cewa surukin nasa ne, ckn girmamawa Suka gaisa daga nan Suka shige mota driver yaja Suka wuce gida.kyakkyawar sauka aka musu bayan sun ci abinci Suka koma falo daga nan shuairat ta shigo tare da salman da kuma sultan.. har kasa ta sunguna Suka gaisa da daddy da kuma mahaifin yaron shi kuma ya gaisheta ta amsa ckn sakin fuska ta tashi xata koma cki daddy yace
"Ah..ina zaki kuma, munxo Neman auren ya'rki ai kema magana ta shafe ki don haka yi xamanki "
Babu gardama ta xauna a can nesa daddy ya karbi salman yana masa wasa sultan kuwa yana manne da mahaifinsa.shuairat tana Satan kallon yaron yana da kyau ba laifi Amma be kai basheer Nash girma da kyau duka... Daddy ya kira umaima a waya babu bata lokaci ta fito ckn natsuwa ta gaisa dasu gaba daya daga nan ta koma kusa da shuairat ta xauna daddy yace
"Kuje Ku tattauna Ku daidaita kawananku..gashi Ann sunansa ismaeel "
Umaima tayi shiru bata ce komai bah, shuairat ta xunguri kafarta ba tare da wani ya lura da hakan bah nan umaima ta tashi tana wani nokewa wai a dole kunya take ji..falon baki Suka nufa tana gaba yana baya ta bude musu ta nemi kujera ta xauna suna mai fuskantar juna.
Yabi ta da ido tanada kyau sosai shikam ya amince da zabin iyayen nasa ita kuwa tana satar kallonsa ba laifi yana da Dan kyau Amma ko kadan baki burgeta bah hasalima haushinsa take ji don shine silar rabuwarta da Rabin rayuwarta wato basheer!
"Umaima.. Sunana ismaeel kamar yanda kika sani, nayi makaranta nayi degree ina aikine a *NPA* dake can Lagos"


"Aw..daz gud Allah ya taimaka"
ta kirkiro wani murmushn da bai kai har xuci bah..ba karamin daurewa take bah har take kulashi tana yin hakan ne don bin umarnin shuairat..
"Dafatan xaki bani hadin kai mu xauna lfy don faranta ran iyayenmu"


"Ohh..kana nufin tilasta maka ake son yi..kenan baka son auren?
"No..ba tilastani akayi bah, bin umarnin iyayena ne "
"Just tell me idan kana da wacce kake so kada ka boyemin"
"Ah.ah nidai na amince da auren ki domin kin kwantamin a rai..u have all d qualities dat I want"
Murmushn karfin hali take masa wani sa'in kuwa ta faki idonsa ta watsa masa harara karar bude Kofa da akayine ya jawao hankulansu umaima tana daga kanta sukayi ido 2 da bash 😳😳😳😳😳😳


Muje xuwa
[2/21, 2:42 PM] Reefat: πŸ’žNI DA SHUGABAN KASAπŸ’ž
*89*
By *Reefat yahya*




*pals need ur pryrs pls...Allah ya biya min bukatata idan alheri ne ....Lov u all*




Fuskar basheer babu annuri ko kadan ya hada girar sama da ta kasa yana kallon umaima ismeel ya juya don ganin me umaima take kallo bash kam ko kallo bai isheshi bah gun umaima ya dosa ckn wani irin murya yace
"Ina son ganin ki ynxu"
Ya juya xai tafi tayi karfin halin cewa
"Uncle bash ga ismaeel nan , ismaeel dis my uncle basheer"
Kafin bash yayi magana ismaeel ya tashi ckn girmamawa ya mika masa hannu babu yanda ya iya dole ya mika nasa nan Suka gaisa daga nan bash yayi gaba abinsa umaima ta tashi tamkar wata munafuka ta kirkiro murmushn dole tace
"Amm..yi hkri pls 10 mins ina xuwa"
"Olryt no p"
Daga nan ta fice yana nan tsaye a bakin kofa daga waje sai cika yake yana batsewa tana fitowa bata kula dashi bah kawai jin an fisgo hannunta yasa ta firgita ta juya Suka hada ido dashi idanun nan nasa sunyi ka kamar jini ze fita da karfi yake Jan hannunta bai tsaya da ita bah se ckn dakin baki ya wurgata saman gado ita kam tsoro ya cika xuciyarta don bata taba ganinsa ckn wannan yanayin bah nan kuwa hawaye ya fara fitowa a idanunta ta fara kuka Mara sauti ..wani wawan tsawa ya daka mata seda na fadi a kasa😜😜 ckn daga murya ya fara magana


"Shiru! Shiru nace.. Just keep quite my fren, ina can ina rashin lfy xan rasaki Ke kuma kina nan hnkli kwance kuna soyayya koh"
"BB am...
Hannu ya daga bai bari ta karasa maganar bah ya cigaba da cewa
"U have notin to say umaima.. Kin nuna min halinku na mata halin yaudara da cin amana n ...
"Dakata ..kaima ka nuna min halinku na maza halin rashin hakuri da kuma mugun zargi, did u even kia to ask me ya akayi na xauna ina magana dashi...da xan so wani baxan xauna na bata shekaru da dama ina xaman jiranka bah ..dama Ku maza haka halinku yake, excuse me pls"
ta tashi xata bar dakin bash yayi Saurin rike mata hannu ta kwace sannan ta gyara tsayuwa fuskarta na kallon gefe jikinsa ya mutu da jin kalamnta shikam kishi ya rufe masa ido har ya fara ganin tmkar soyayya suke da ismaeel musamman idan ya tuna murmushin fuskarta a wannan lokacin da ya shiga ya samesu..Muryar umaima ce ta katse tunanin da yake


"Idan baka da abun fadi ni xan tafi cos na bar bako shi kadai"
Yayo kanta kamar xai cinyeta yace
"Baki da hnkli ne..wai meyake damunki ne

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login