Showing 36001 words to 38921 words out of 38921 words
akeyi?"
Zama yayi amina ta bashi babyn namiji,kallon yaron yayi gaban shi na fadiwa domin yaron sak shi harta blue eyes din
Gashi nan da nan yaji soyyayar yaron
Dr sageer ne ya katse shi da cewa "Amina kira farida ko ta fito daga wanka"
Tace"yaya"
Bayan minti biyar sai ga Amina ta dawo tace"wai tana zuwa"
Yace"OK "
Fadila ko shiyawa tayi cikin doguwar rigat atampa tayi kyau sosai
Tana fitowa tace"ina bakon namu ne?kullum a na bani labari...."
Ai IMRAN najin muryarta ya dago da sauri ya kalleta,ganin fadila ce da gaske yayi saurin mikawa Amina yaron ya mike tsaye
Itako rike kai tayi ai a take ta fadi sumammiya
Da gudu IMRAN ya taro ta Dr sageer yace "me ke faruwa ne a nan?"
IMRAN yace"dama kai ka boye min mata?"
Magana Dr sageer ke son yi amma IMRAN ya mike a fusace ya kai me naushi
Yace"meyasa kayi min haka sageer dama da gaske kake kana son ta tun tana yariya?"
Kuka Amina ta fara yi cikin kuka tace"kayi hakuri ba laifin shi bane,kuma bai aure maka mata ba,ni na bige ta da motar,kuma bayan nan mun ta cigiya amma bamu samu yan uwanta ba watan ta biyu a comma kuma ko data farfado bata hayyacinta"
Ajiyar zuciya IMRAN ya sauke yace"yaran nan fa,nasan ya'ya na ne"
Amina tace "da ciki muka since ta"
Tashi Dr sageer yayi ba tare da yayi magana ba ya goge jinin da ke bakin shi,
Haurawa sama yayi sai gashi ya fito da kayan aikin likitoci,duba fadila yayi yace"zata tashi nan da awa days
Rungumeshi IMRAN yayi yace"tanks man"
Murmushi dole sageer yayi,dan ba karamin so yake yiwa fadila ba,sai zufa yakeyi
Waya IMRAN ya ciro a aljihu ya kira mummy ya fada mata ya gan fadila kuma ta haifi yan biyu mace da namiji
Yace"mummy ashe da ciki fadila ta bar gida"
Murmushi ne ya subucewa mummy tace"alhadullillahi zan zo anjima"
Yace"no mummy ki bari yau zamu dawo"
Jira nake ta farfado
Mummy tace"farfadowa meya sameta?"
Yace"ba komai it normal mom"
Tace"toh sai kun dawo yanzu zanje in sanar da hajiya"
Yace"OK"
Daddy ne ya kalli mummy yace" menene naga kina cikin farin ciki ne"
Tace "ba dole ba an gan fadila kuma yau ta haifi yan biyu"
Shima murna ne ya bayyana a fuskarshi yace "kina nufi fadila na?"
Tace"eh alhaji"gyle ta dauka zata fita yace"ina zuwa kuma"
Tace"gidan hajiya zani in sanar da ita a nan zan yi wa ya'ta girki dan nasan nan zata sauka
Dadi ne ya kama daddy ganin hajiya ta sauya hallayenta ta ajiye maganar kunya gefe
'Bangaren zubys ko tana tafiya a titi da mahaifiyarta sai kawai ta fara cire kayan jikin ta
Ai sai ta fara surutai tana fadin muguntar da tayi bama wa fadila kadai ba
Cikin tashin hankali umma ta fara niman taimako amma babu wanda ya.taimaka mata
Ai da gudu zubys ta sallale titi,ummi taje binta wani mota yayi raga raga da kafafun ta ya gudu
Bayan awa daya IMRAN ne zaune da jaririya a hanunshi yana kallon kamarta da kausar
A hankali fadila ta fara bude ido ta sauke shi a kanshi
Da sauri ta dauke kanta tare da fashewa da kuka
Rungumeta yayi yana cewa"ki yafe min mata ta"
Ture shi tayi zaiyi magana sai ga wayar ummi ya shigo wayar shi
Yana d'agawa tace"bama fadila please "
Yace"OK tare da mika mata
Tana jin muryar ummi ta fashe da kuka cikin kuka tace"ummina nayi kewar ki"
Ummi ma kukan takeyi,mummy ma sai kallonta take yi tana tunanin ya zata hada ido da fadila
Ummi tace "ki shirya Ku dawo yau wallahi baza mu iya barci ba ba tare da mun gan ki ba fadila ummi"
Tace"toh"
Ummi tace"ga mummy Ku gaisa"
Ai da sauri ta kashe wayar,mummy sai hello take amma shiru,hawaye ta farayi dan tasan da gan ga fadila ta yanke
Ummi tace"kiyi hakuri hajiya komai zai wuce,wanan dama ne da zaki nunawa yar ki so"
Feena tace"bari nima in kira yaya mu gaisa da fadila"
Kiran noban shi tayi Dr sageer ya dauka
Tace"hello yaya bama FAD"
Kallon wayar Dr sageer yayi,ya kuma mayarwa kunni kafin yace"ba yaya bane yan mata yana,ciki yana had a kaya"
Dafe kirji tayi kafin tace"toh ta yanke wayar"
Kiran anty rukkaya IMRAN yayi ya sanar da ita an gan fadila kuma ta haifi yan biyu
Tace"wow ashe ita ne da gaske,toh ina kuke yanzu"
Address ya bata tace"gani nan zuwa"
Nan ta sanarwa mami,mami tace"suje tare Abbas kanin anty rukkaya ya sauke su a gidan cikin farin ciki ta shiga a fall ta tarar da fadila da gudu taje ta rugumeta
Kuka ta sake tace"ina kika shiga ne haka munyi kewar ki"
Itama fadila tace"nima bansan ya akayi Nazi nan ba"
Mami tace "ikon Allah Ku da ya kamata kuyi far in ciki miye na kuka?"
Wanka mai kyau mami ta sake yi wa jariran ta taimakawa fadila itama tayi
IMRAN yace"IMRANFAD shirya muje gida"yi tayi kamar bata ji ba Dan run da ta farfado bata kulashi ko yayi magana bata amsawa
Mami tace"Ku bar tafiyar nan sai gobe ta samu karfin jiki"
IMRAN yace"ana jirar mu a gida"
Mama tace "hada ni da ummi taka" kiran ummi yayi tare da mikawa mami wayar
Bayani mami tayi mata ummi tace "toh ba damuwa"
Mummy tace"meya faru?"
Ummi tace"wait sai gobe"jiki ba kwari mummy tace"toh Allah ya kai mu"dan ba haka taso ba
Washe gari suka shirya komawa Nigeria harda Amina da anty rukkaya Dan tace sai bayan suna zata koma yobe
Dr sageer yace "zai biyo su nan da kwana biyar"
Nigeria
Maman
Noorul
Hudahββ
Luv u my fans
, pls share
ππππ
IMRANFAD
ππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest.
Dedicated to masoyan wanan littafin
π
Ώ9β£9β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Nigaria.
Suna sauka a Nigeria a airport su tarar da Abba da daddy suna jiran su
Fadila na ganin Abba bata San da ta rugumeshi tana kuka
Abba yace"yi shiru baby ai kuka ya kare sai farin ciki"
Da dabara Abba ya zame ta jikin shi
Kallon daddy tayi ai da sauri ta rungumeshi tace"ka gafarce ni daddyna wallahi bansan meyasa na manta Ku ba"
Daddy yace"shhhhsh is OK my stubborn daughter ko da wanne aka dawo oho"
Turo baki tayi tace"ni daddy iam not stobborn ko Abba na?"
Abba yace"of cause my dear you are not "
Su dai anty rukkaya sai kallonsu take
Amina tace"nifa daddy ba za ayi min welcome ba an ga fadila an manta mu
Daddy ya kalleta dan be santa ba kawai yace"welcome my dear daughter "
IMRAN yace"watoh Ku an muku magana amma ni tun jiya ko unfa ba a ce min ba"
Fadila ta harare shi tace"Abba muje gida ina son ganin ummina"
'Bangaren su ummi kuwa mummy ta hada abinci kala-kala kallon ummi tayi tace"hajiya kina ganin fadila zata yafe min"
Ummi tace"me zai hanata ke ba mahaifiyarta bane?"
Ummi ko pepper soup na kafarsa ta hada
Zahrah najin kara mota tayi ihu da gudu taje wake
Feena na wanka taji ihu zahra da sauri ta daura towel jikinta duk kumfan sabulu hijabi ta ta fita
Mummy ko najin muryar fadila ta fara dariya tace"hajiya wallahi itace hajiya Allah na gode ma da kabani wanan daman"
Fadila na shigowa ta rungume ummi tana kuka
Tace"ummi ina kika tafi kika barni inata kewar ki,nasha wahala ummi dani da kausar ummi kullum sai na kira sunanki"
Dago ta ummi tayi ta wanka mata mari,ko a falon sai da yayi mamaki,itako fadila ta rike kuncinta
Ummi tace"meyasa baki sanar dani damuwar ki ba kuma kullum sai munyi waya dake?ashe dama baki dauke ni mahaifiyar ki ba"
Girgiza kai tayi tace"ummi ba haka bane ki yafe min"da sauri ummi ta rungumeta cikin kuka tace"fadila kar ki kara tafiya ki bar mu please"
Jikin mummy ne yayi sanyi ta fara babe-rabe daddy ne ya kalleta yayi mata signal alamun ta karasa dan ya lura da yanayin ta
Fadila tace"ina kausar?"
Feena tace"tana cikin daki na tana wasa"
Su amina ko mamakin gata fadila suke
Mummy ne ta karasa tace"fadila ni baki yi kewa ta bane?"
Ai yi tayi kamar bata ji ba,mummy taje zata rungume ai da sauri ta haura sama,duk suka bi ta da kallo
Mummy ko barin wurin tayi ta shiga kicin,zama tayi a kasa tile tana kuka
Ummi ta ansa yara,direct daki fenna taje ta gan kausar na wasa da gudu ta karasa ta rungume ta tace"ina fatan basu ji miki ciwo yi miki komai ba"
Feena ta shigo dakin tace"I miss you sis,I miss you a lot my dear "
Fadila tace"i miss you more dear"
Daukan kausar tayi suka bar dakin
Mummy ko kuka take yi sosai a haka IMRAN ya shigo ya sameta
Goge mata hawaye yayi yace"mom nima bata kula ni"
Mummy tace"you won't understand dear,iam her mother but a I hot her a lot dear I won't be able to forgive myself"
Yace"mom I understand give her some space please understand dat IMRANFAD has gone through a lot,but please be a mother to her"
Murmushi dole mummy tayi tace"inshaallah dear"
Yace"toh muje dininga"
Suna zuwa suka tarar da Iowa a falon zaune
Ummi tace"fadila ga sakwara kici"
Tace"wow my favorite ummi nagode da kika yi min sakwara
Murmushi ummi tayi tace"ai bani nayi ba mummy kin tayi miki"
Ai fadila najin sunan mummy ta ajiye plate ummi tace"ya haka kuma?"
Tace"ummi bazan ci ba yana kumburan min da ciki"
Mummy na so tayi magana sai IMRAN ya girgiza mata kai
Shiru tayi,zuciyarta na kuna
Zahra tace"toh me zaki ci ai har da shinkafa a ka dafa"
Fadila tace"abin da ummina ta dafa min shi zan ci"
Ummi tace"ai ni na dafa shinkafar"
Tace"toh a bani"mummy ta ji dadi domin ita ta dafa ba ummi ba
Anty rukkaya ko da amina cin sakwarar suka yi tas
Da misalin karfe 8:na yamma fadila na kwance dakin ta da kausar feena ta shigo tace"yaya wai ki je yana niman ki"
Fadila tace"je ki ce bana zuwa"
Feena tace"please kije kiji mai zai ce wallahi abubuwa da suka faru ba laifin shi bane aiki asiri"
Tace"can ta matse musu shi da matan nashi"
Feena tace"ai ya dade da dakin ta"wani dadi fadila taji amma tace"oh haka akayi duk irin soyayyar da sukeyi?"
Kiran IMRAN ya shigo wayar feena tana dagawa tace"bata zuwa"
Yanke wayar yayi ya mike yace "me yariyar nan ke nufi ne?"
Fita yayi yaje d'akinta fenna na ganin shi ta bar dakin
Yace"IMRANFAD me nayi kike hukunta ni haka?fad nasan nayi miki ba dai-dai ba amma please karki yi min haka uwar ya'ya na,wallahi ba a haiyacina haka ta kasance ba please ki gafarce ni"
Hawaye takeyi tace......
Maman
Noorul
Hudahββ
Luv u my fans
Pls share
ππππ
IMRANFAD
ππππ
By maman noorul
Hudah
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
πG.W.F.π
Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.
Dedicated to MY BROTHERS REUBEN AND SAMUEL
Last page
π
Ώ1β£0β£0β£
Bismillahir Rahmanir Rahim
Cikin kuka tace"kar ka kara kira na matan ka dan ka dade da sakina"
Yace"haba IMRANFAD kema kisan da ina haiyacina bazan sake ki ba pls ki yafe min FAD"
Tace"na dade da yafe ma amma bana so ka kara kirana matar ka"
Yace"haba IMRANFAD me yayi zafi haka ne? Kema kin san ke kadai ne matar IMRAN zuwa nayi mu sasanta a daura mana aure "
Dariya tayi tace"ni ba aure ne gabana ba,makaranta zan koma"
Yace"kina nufi Baki son aurena kenan?"
Tace"eh banso,me zan nima Allah ya bani ya'ya uku ai sai dai ince Allah ya raya mun su"
Yace"nashiga uku na"sungunawa yayi ya rike kafanta,yace'dan Allah ki min rai"
Rintse ido tayi jin saukan hawayen shi a kafanta,jan ye kafarta tayi a hankali
Tana so tayi magana sai ga amina ta turo kofa da jaririya tace"yariyar nan ta fiye kuka"
Amsanta tayi ta kalli IMRAN tace"ka fita zan shayar da ya'ta dan kasan bai hallalta ka ga jikina ba"
Kallonta yayi a ranshi yace"lallai yariyar nan da gaske take"
Bayan kwana biyar da dawowan su fadila Dr sageer ya zo a gidan su IMRAN ya sauka,kuma har yanzu fadila bata kula IMRAN da mummy kullum sai ta zo gidan amma da fadila ta ganta zata bar wurin ko mummy ta bi ta sai ta bar dakin
Ummi tace"feena tashi ki kai wa bakon nan abinci yana flat din waje"
Toro baki feena tayi tace"ummi ba ga zahra ba ni design din suna za a min"
Ummi tace"kai ki dawo kafin a gama wa fadila"
Tace"toh"
Tray din abincin ta dauka ta fita salama tayi ya amsa tana shiga ya lumshe ido jin kamshin tularen ta
Tace"ina yini Dr "
Yace"lafiya yan matan ya gida"
Tace"lafiya"har zata fita yace"zo mana yan mata"
Tace"design fa za a yi min Dr "
Yace "in baki zauna ba zanyi fushi"
Haka kawai ta sinci kanta da kin son b'ata mai rai"
Zama tayi,shima zamar yayi ya fuskanceta yace" yaushe zamu yi aure?"
Rufe fuska tayi da tafi hanunta yace"iam serious,iam seriously in love with you,infant it was love at first sight dear"
Shiru yayi yace"talk to me"
Tace"Dr kana sani jin kunya"
Yace"hakan na nufin na samu karbuwa kenan ko?"
Fita tayi da gudu,murmushi yayi
IMRAN ne zaune yayi tagumi abin duniyar ya ishe shi Dr sageer ya shigo yace"ya naga ka cikin damuwa?kai da ya kamata kayi farin ciki"
IMRAN yace"hmm baza ka gane ba,fadila taki sauraro na"
Dr sageer yace"nasan tana sanka domin ko da take cikin damuwa da memory lost aka kira sunan ka da kausar sai ta motsa,amma ban taba tunanin matar ka ba ce"
Yace"baza ka gane ba babu wanda zai iya predicting FAD"
Yace "kayi ta addu'a komai zai dawo dai-dai inshaallah,nima fa na samu mata ka sanar da Abba"
IMRAN yace"ina maganar mata ta kana maganar wata"
Dr sageer yace"in bazaka fada ba ni zan fada mai da kaina ai nima Abba na ne"
Tsaki IMRAN yayi ya bar Turin
Washe gari kowa yayi busy ana aiki suna su anty rukkaya ana soya nama wayar ta yayi kara,tana dubawa ta gan Abbas kaninta
Dagawa tayi tace"hello"
Yace"anty na iso gani a kofan gida"
Tace"toh shigo mana"
Ba karamin kudu mummy ta kashe ba wajen dinkuna kayan da fadila zata sa da kayan rabo
Washe gari yara suka ci sunan su sageer da rukkaya amma ana kirasu da amra da afra
Ba karamin dadi anty rukkaya taji ba da wanan kara ba,Dr sageer ma sai murna yake kuma ya kashe kudi sosai
'Bangaren zubys ko yau ne kwana ta bakwai da boka ya fadi
Tana bakin titi jirgi yara na mata waka kawai sai ga jirgi ya zo wucewa da gudu ta je ta tsaya gaban shi aiko ya kwasheta,sai dai muce Allah ya jikan rai domin a buhu aka kwashi gabobin jikinta"
Suna yayi anci ansha IMRAN ko sai murna yake yi domin yau fadila ta dan sakan me fuska har Sunyi photo"
Bayan an wase ne da misalin karfe 8:pm ummi taje dakin fadila
Fadila tace"ummi zauna mana"
Zama ummi tayi tace"fadila na zo ne in roki wata alfarma"
Fadila tace"ummi babu alfarma tsakanin mu umarni zaki bani kawai"
Ummi tace"so nike ki yafewa mummy ki"
Kuka fadila ta fara yi tace"ummi na dade da yafe mata kawai dai fushi nike da ita"
Ummi tace"toh dan Allah a bar fushin nan haka ta wahala"
Ummi tace"hajiya shigo ga yar ki"
Mummy dake tsaye a kofa da kin ta shigo da gudu fadila ta rungumeta
Tana kuka tace"mummy ki yafe min"
Mummy tace"no fadila baki yi min komai ba"
A ranar mummy kamar ta maida fadila ciki
Washe gari daddy ya Tara su a nan aka saida maganar auren feena da Dr sageer amina da Abbas kanin anty rukkaya,zahra da yaya feena jamilu nan da wata data
Domin bikin.Dr sageer da amina a gidan daddy za a yi komai kasancewar su marayu,amina ma,yanzu gidan mummy take zama
Abba yace"IMRAN yaje su dai-daita da fadila inta amince a mayar da auren su
Mummy tace"nasan zata amince ko fadila ta?"
Tace"ta amince amma sai ya ta zuwa zance kamar inda dr sageer da Abbas keyi
Dariya Abba yayi yace"fadila case"
Gyera ummi ta farayiwa amare most expecially fadila fomin mahaifiyar feena tace ta bar ma ummi komai
Bayan suna anty rukkaya ta koma yobe,inda mijinta ya yanke shawarar dawowa kano da zama
Da dare IMRAN yayi kwalliya Lamar mace ya zauna a mota ya aika a kira me fadila, tana zuwa ta hade rai
Gyran murya yayi yace"da farko dai sunana IMRAN kuma ina son ki da fatan zaki bani hadin kai"
Tace"sai nayi tunani"
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Inda kullum sai IMRAN yaje zance a mota
Bayan wata data aka daura auren fadila da IMRAN
Sageer da nafeesa
Sai amina da Abbas
Zahra fa jamilu
Sai dai muce Allah ya bada zaman lafiya amin
A ranar da aka kai amare da kin su bayan sun gabatar da nafila IMRAN ya dauki fadila said bayi yayi mata wanka suna fitowa ya zame towel din jikin ta domin yara na wajen nanny
Wasa ya fara da boobs dinta ya fara sucking dinta kuka ta fashe dashi yace"menene?"
Tace"abimda kakeyi wa zubys kenan?'
Murmushi yayi yace"kar ki samu ban taba kusantar ta ba,ko da bana hayyaci na nasan ban kusance ta ba,ke kadai ne zaki San wanan sirrin nawa"
Kafin tayi magana ya hade bakin su waje guda
Bayan ya gama romance ai sai ya hau aiki
A ranar su jiyar da junan su dadi kwana akayi ana Abu data
Bayan shekara goma sha biyu
Hajiya fadila na gani a gidan ummi da AMina da fenna da anty rukkaya
Sai yara dake wasa domin fadila yaranta shida,amina biyar sai feena biyu zahra hudu anty rukkaya uku dan saga bays allah ya bata
Suna cikin hira sai ga mazajen su sun shigo
Barin yaran sukayi batare da sanin ummi ba suka kara haba
Fadila nashiga motar IMRAN yace"matar IMRAN muje gida in baki baby"
Zaro ido tayi tace"a'a bana so"
Yace"na,fada miki said muyi dozen"
Tace"Allah ya Bamu masu albarka"
Nace "amin"
Alhadullilahi nan na kawo karshe wanan novel da fatan na fadakar
Mai sharhi ko gyra yayi min magana ta wanan nobar 09090112846
Said kun jini a novel dina nagaba AMEER
Maman
,noorul
Hudahββ
Luv u my fans
,, pls share