Showing 18001 words to 21000 words out of 38921 words

Chapter 7 - IMRANFAD By Maman Noorul Hudah-1-1.txt

Advertisement

23 Jan 2025

4641

tara su a falonshi


Bayan ya bude taro da addu'a yace"fadila zo ki zauna kusa da Abba ki"


Dariya tayi tace"toh Abba fadila"


Ummi ko sai kallon su take a ranta tace"ai fadila sai da lallashi"


Shiko IMRAN gaban shi sai fadiwa yake


Abba yace"bakomai yasa na tara Ku ba illa in sanarwa fadila abinda bata Sani ba,fadila da kika yi hatsari da kwana biyu na d'aura miki aure da IMRAN,saboda nasan na isa dake kuma baza ki bani kunya ba"


Kallonshi tayi tace"wani IMRAN?"


Yace"IMRAN dai d'an na kuma yaya ki"


Tace"ka ce roman reighns zanyi sauri ganewa"


Abba yace"eh shi"


Bata yi magana ba tayi shiru Wanda hakan ba karamin mamaki ya ba kowa dake falon ba,domin fuskarta ba yabo ba fallasa


Kallonta IMRAN yayi suna hada ido ta galla me harara




Abba ko ba karamin dadi ya ji ba da tayi shiru ba hakan na Nina ta d'auke shi uba kenan


Yace"Allah yayi miki albarka yar Abba"


Tace "amin"


Yace"ki fara shiri nan da wata d'aya zaku koma yobe dan IMRAN ya kula da kasuwanci na na can kuma daddy ya bude me asibiti a can"


Tace"toh Allah ya kai mu Abba"


Yace"Allah yayi muku albarka ya baku zuri'a masu albarka,zaku iya tafiya"


Tashi tayi ta haye sama,ummi tace"Abba ya kamata a yi sha'ani kafin ta tare ko?"


Yace"eh haka yayi ko nawa ake bukata a fad'a mun"


Ummi tace"IMRAN Dan Allah ka rike ta sakani da allah "


Yace......




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IMRANFAD
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest.


πŸ…Ώ4⃣7⃣&4⃣8⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim.


Yace"inshaallah za rike ta tsani da Allah yayi muku albarka"


Yace"amin ummi"


Bayan fadila ta bar falon d'akin ta ta Shiga direct


Ta kwanta can kuma sai ta d'auki wayarta watsaap ta shiga ta fara duba sakonin tana gamawa har zata fita a watsaap sai kuma ta shiga status na feena ta fara gani


Tace"feena akwai son sa status bari muga wane tasa yau"


Tana dannawa sai kawai ta gan hoton ta da IMRAN da kaya iri d'aya feena ta rubuta couples of the year


Zaro ido tayi har da goge wa tace"yaushe nayi hotonan ban sani ba"


Video ne ya fara loading sai kawai ta gan ta da IMRAN cikin ruwa suna wasa har da kiss abin da yafi d'aure mata kai shine ta bashi had'i kai


Cigaba tayi da kallo Wanda duk hotunan su ne


Wayar feena ta dauko dan ta duba amma tasa pattern


Tace"ina da tamboyoyi wanda feena ne da roman reghins zasu amsa"


Tashi tayi taje d'akin shi,amma baya nan wardrobe ta fara dubawa




Kayar da ta suka yi hoto ta fara gani


Rike kayar tayi tana kallo kamar me tuna wani abu


Wani teddy ta hango ai sai ta rike kai,zama tayi bakin gado still hanunta na kai


Can sai na gan tayi murmushi bayi ta shiga ta tsaya tana kallon wuri


Wayar IMRAN ne yayi kara juyawa tayi ta gan wayar a caji


D'aukawa tayi tana ta gan hoton su a screen tsayawa tayi tana kallon hoton dannawa tayi sai ya nuna mata enter pin


Tunani ta tsayayi sai kawai tayi entering IMRANFAD ai sai waya ya bude


Video ta shiga ta fara kallo, nidai ganin ta nayi tana murmushi wani wuri kuma dariya wani wuri kuma sa in gan ta kulle fuska da tafin hanun


Tana cikin kallo ta ji motsin mutum da sauri take ta ajiye wayar


Shigowa ya gan ta tana shirin fita hanunta ya kama yace"IMRANFAD please zauna we have to talk"


Hararar shi tayi tace"there is nothing to talk about"


Hanunta ya d'aura a kirjin shi,da sauri ta kalleshi jin India zuciyar shi ke bugawa da sauri


yace"can you fell the heart beat my wife,please stop punishing me"


Dakewa tayi ta fisge hanunta ta bar d'akin


Tana komawa nasu d'akin ta tarar da feena ta fito wanka


Tace"feena please meya faru bayan accident d'ina Dan Allah ki sanar dani naga status d'inki"


Labarin komai feena ta bata tace"you lost your memory for 8 good month,yaya IMRAN kadai kike yarda da"komai sanda feena ta fad'a mata ta kare dacewa in other to bring your memory back


Yaya IMRAN yayi risky life d'inshi


Tace"yayi risky life d'inshi fa kika ce how?"bayani feena tayi mata


Tace"offense noban 4"


Feena tace" me kika ce?"


Tace"ba komai"


Da dare kasa barci tayi shima haka


Yace"gaskiya bazan iya hakuri ba yau"


Tashi yayi ya zo d'akin ta,tana jin kamshin tularen shi ta rufe ido kamar mai barci


Wayar shi ya haska ya ganta karshen gado ai beyi wata-wata ba ya d'auke ta zuwa d'akin shi


Kwantar da ita yayi,shima kwatawa yayi ya rungumeta a tare suka sauke ajiyar zuciyar


Shafa ta ya fara yi tana jin shi amma tayi kamar me barci


A ranan barci suka yi hankali kwance da asuba yaje masallaci ya dawo ya kwanta suka cigaba da barci,domin ita tana fashin sallah


Sai 9:am ta farka ganin shi tayi gaban mirrow yana drying kai da towel d'aure a kugu shi alamun ya fito daga wanka




Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IMRANFAD
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest.


Dedicated to PHENA PINKLY FANS GROUP


πŸ…Ώ4⃣9⃣&5⃣0⃣


Bismillahir Ramahnir Rahim


Kallon agogo tayi ta gan 9:11 zaro ido tayi tace"I can believe nayi barci har 9 yau"a ranta tayi maganar


Juyowa yayi yace"good morning love"


Hararrashi tayi tace"ya akayi na kwana nan d'akin?"


Sosa keya yayi ya karaso ya zauna a bakin gado yace"ai aljani nan na rana nan ya d'auko ki"


Tace"meyasa kai d'an iska ne...."ka fin ta karasa ya had'e bakin su wuri d'aya,kissing d'inta yake yi san ransa kuma ta bashi had'i kai


Har ya fara kai hanun kirjin ta,tayi saurin tureshi


Tace"nifa bani son iskanci meya haka ne?"


Kallonta yayi yana tunani a ran shi yace"me yariyar nan ke nufi ne?"


(Nima maman noorul hudah tambayar da ke rai na kenan)


Ture shi tayi ta sauka a gadon bayi ta shiga tayi brush da wanka ta fito da d'an guntun towel tana ganin shi ta koma ciki da gudu,duk a zaton ta ya fita ne


Murmushi yayi yace"wani dare ne Jan mage be gani ba?in zaki fito ki fito yariya"yana fad'i haka ya bar d'akin


Fitowa tayi ta shirya cikin doguwar riga gown


Falo ummi taje ta tarar da feena zaune sai rubuce rubuce take


Tace"feena ya dai?me kike yi ne haka?"


Feena tace"wallahi event nike sarawa kisan jibi ne dinner Ku da yaya IMRAN"


Zama tayi tace"ok dame dame za a yi ne?"


Feena tace"dinner walima da reception yau ma baki zasu fara sauka"


Tace"ok"


Mamaki ne ya kama feena dan bata yi samanin haka daga gareta ba


Ummi ne ta zo tace"fadila yau mai gyran jiki nan zata zo gashi bamu da lokaci,mun yi waya da mai design ta hanya za zo tayi miki design da kitso please ki zauna ayi miki kitso nan rabon ki da kitso har na manta"


Tace"ummi kar ki damu nima ina son in yi kitso"ba karamin mamaki ta ba ummi,ummi tace"fadila kina kafiya ko?"


Tace"kalau nike"


Ummi tace"ko kin manta tunanin ki ne kuma?"


Tace"no ummi me kika gani"


Tace"fadila ba lafiya ba,ai tun da Abba yayi miki bayani jiya naga ba ta mana da hankali ba nasan ba lafiya ba"


Murmushi tayi tace"lafiyata kalau ummi"




Abba ne zaune a falon daddy yace"ai jiya nayiwa fadila bayanin komai,amma abin da ya bani mamaki shine bata ta da hankalinta ba,ko musu bata yi ba,duk da ma musu bai taba shiga tsakanina da ita ba"


Daddy yace"hmmm ai dama fadila bata yin musu sai dai fa in kayi mata magana zata nuna ma ta ji amma tana barin wurin abinda ke zuciyarta shi zata aikata,amma nima nayi matukar mamaki da bata ta da hankalin ta da namu ba"


Abba yace"bana jin za a samu matsala"


Daddy yace"toh yaushe zata tare"


Abba yace"cikin satin nan,gobe ma na ji wai zasu yi dinner"


Daddy yace"Allah ya taimaka"


Abba yace"ai hajiya tayi wa hajiya maryam bayanin inda bikin zai kasance"


Yace"toh"


Bayan tafiyar Abba daddy ya kira fadila a waya yace"zo gida ina jiran ki"


Tace"toh daddy gani nan zuwa"


Kallon mai design tayi tace"please bani minti talatin"


Mai design tace"toh hajiya"


A falon shi ta sameshi tace"ina kwana daddy"


Murmushi yayi yace"yar baba haka ake yi sai dai kawai muji kin gudu?toh zo ki zauna kusa da daddy"


Murmushi tayi tace"daddy ba guduwa nayi ba"


Yace"toh ai na gan ki bi miji ne ba sallama"yayi maganar cikin zolaya


Rufe fuska tayi tace"daddy wallahi kana bani kunya"


Bayan ta zauna daddy yace"fadila Allah yayi miki albarka!allah yayi, miki alabarka!!Allah yayi miki alabarka!!!"


Tace"amin daddy"


Yace"ina son ki bi duniya a hankali,ina sane da rashin kula da mummy keyi a kanki,kiyi hakuri tana sonki amma na rasa gane wanan wani iri al'ada ne kin san fulani haka suke abin da ke bani mamaki shine tayi karatu"


Kuka fadila ta fara yi daddy yace"subhanaallah meya faru?"


Tace"daddy wallahi mummy bata damu dani ba,bata tsayawa muyi hira shiyasa nike tafiya ta gidan ummi ,ummi na hira dani har in kwanta jikinta,kuma bata son ganina a damuwa"


Yace"yi hakuri kin ji,yanzu me kike bukata?"


Tace"ba komai daddy"


Yace"nasan alhaji ya gama komai amma ai a masayina na ubanki ya kamata nima nayi miki wani Abu"


Tace"Abba akwai kudi a account dina,in ina bukata zanyi ma magana"


Yace"toh".


Tace"daddy alfarma nike nima"


Yace"inaji"


Tace"so nike ayi football day"


Yace"ya ake yin shi?"


Tace"ranar amarya da ango zasu sa Jersey sai a buga kwallo"


Haushi ne ya kama daddy yace"toh jira ni"


Tace"toh"


Sama ya hawo sai gashi ya dawo da dorina


Tana ganin shi ta ruga da gudu tana dariya


Yace"ki tsaya mana yariya ke nan ba azama da ita sai ta b'ata ma mutane rai"


Direct part d'in mummy ta shiga mummy tace" ke ya haka?"


Tace"daddy ne ya biyo ni"


Mummy tace"zo ki zauna zama tayi


Mummy tace"fadila ki rike IMRAN hannu biyu ban yarda ki b'ata mai rai ba,kuma in kika kashe aure ki kar kima ce zaki dawo nan domin sai na sine miki"


Tace"mummy na gan alama ki fi son IMRAN a kai na kar ki jawo me"


Mummy tace"me zan jawo me?"


Tace"wulakanci a wurina"


Mummy ta bugi bakinta ai da sauri ta mike tace "bari in bar muku gida sai kuyi ta dukan mutum


Tana dawowa aka yi mata kanana kitso da lafiyaye design ba karamin kyau tayi ba,mutane sai yabawa suke yi


IMRAN ne ya shigo da photographer feena tace kefa ake jira photographa ya zo


Tace"ok"


A gurguje taje tayi wanka ta fito mai make up ta fara aikin ta


Feena tace......








Maman
Noorul
Hudah✍✍
Luv u my fans
Pls share
πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IMRANFAD
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest


Dedicated to ANTY RABI HUSSAINI (hasanata)Allah ya,bar mu tare


πŸ…Ώ5⃣1⃣&5⃣2⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


Feena tace"kinyi kyau muje garden"


Tana fita ta tarar da IMRAN zaune da photographa


Feena tace"sai a fara"suna tsayawa feena tace" perfect match domin ba karamin kyau suka yi ba"


Fadila tasa Arabian gown tayi rolling,shikuma jallabiya


Hotuna akayi musu IMRAN sai rungumeta yake bata ce komai ba.


Ana gamawa feena tace"bari Ku canja kaya"


Shiga ciki suka yi this time atampa ne jikin fadila shi yaddi ne mai laushi jikin shi kalar atampa


Haka suke ta hotuna,sai canja baground akeyi suyi da English dress,suyi da India dress


Feena tace"na gaji"


Fadila tace"ai ba gama ba"


Feena tace "an gama mana"


Tace"ai bamu yi da Jersey ba"


Da sauri IMRAN ya kalleta,ta harare shi.


Feena tace"fadila miye haka ne?"


Tace"ko ayi da Jersey ko in fasa zuwa dinner"


IMRAN yace"wallahi baki isa ba"


Ganin zata yi me rashin kunya yace"ko ki shige ciki ko in miki shegen duka"


Tace"hmm kana taba ni za a ga ba dai-dai ba"


Yace"hmmm yariyar nan ta raina ni,dan ina raga mata"


Karasawa yayi inda take yace"zaki shige ko sai na shigar da ke?"


Tace"zan shige amma sai na rama"


Washe gari da safe suka koma gidan mumm gidan cike yake da jama'a d'aki aka warewa mai gyran jiki a gidan ba laifi tana aikin ta


Misalin karfe 10:am akayi walima,anyi wazi mai shiga jiki fadila har da kuka


Da misalin karfe 9:pm aka shirya fadila cikin wata shegiyar orange colour gown tayi masifar yin kyau


Shiko cikin black suit rigar ciki orange sai dai mu ce WOW match from heaven loxl


Har kofar gidan ummi aka zo da mota d'aukar fadila


Motar da IMRAN ke ciki aka saka fadila


Kallonta yake yi yace"IMRANFAD ba gaisuwa ne"


Murgud'a me baki tayi yace"wallahi sai na sha bakin nan"


Had'e bakin su yayi ya fara sosa ai sai ya fara loosing control abokin shi ne da ke ma zauni driver,yayi gyra murya da sauri fadila ta ture shi


Shiko mamakin inda take bashi had'i kai yake,idon shi sun canja kala


Suna isa hall feena ta bude mata kofa,kallonta tayi tace"ya naga jan bakin ki ya goge"


Kallon IMRAN tayi shiko ya kashe mata ido


Feena tace"munafukai suna so suna kaiwa kasuwa"


A ran ta yayi maganar a fili kuma tace"bari a kira make up artist ta gyra miki"


Wayar IMRAN ne yayi kara yana dubawa ya gan Dr sageer ne




Yace"sageer bala da kirki a ce kana best friend dina baka zo biki na ba"Dr sageer yace "iam sorry wallahi bana kasar ina Cameroon ne cikin farida ne yayi girma kuma akwai complications shiyasa ba son barin ta ita kadan


Tace"ok no prob"


Nan fa aka fara kiran amarya da ango


Rike hanun ta yayi suka shiga hall d'in


Masu hoto sai kashewa suke, masu videos yan jarida da sauransu


Zama suka yi aka fara program


Nan na hango FARHAN da salim na(EESHA)sai RAYHAN da Abdul da sultan da Mahmud na littafin (IKLAS)a table d'aya


Gefen mata kuma EESHA ne da Rabi na littafin (EESHA)sai IKLAS da MInal,sai Islam
Na littafin IKLAS)duk sun sha orange lace kowa da gyalle amm EESHA ce kada'i da hijab har kasa


IKLAS tace"anty kina b'ata mana show kullum cikin hijabi sai ka ce matar liman


Rabi tace"hmm bari yaya farhan ya ji ki ai shine sarki kishi duniya"


EESHA tace"toh sa idawa ina ruwan Ku?"


Rabi tace" a ce yara biyar amma mutum be bar kishi ba"


Kiran da a kayi wa amarya da ango ne ya katse musu hira su


Mc yace"amarya da ango su yi rawa,nan dai suka fara takawa said linki ake yi musu


Daga karshe suka yanka cake tare da ciyar da junan su,aka rufe taro da addu'a kowa ya watse


Suna fitowa IMRAN yace"R M D ina zuwa kuma?


Rayhan yace"hotel zamu koma"


IMRAN yace"sai ka ce baki ga wuri a gida"


Dan Allah Ku zo muje ga mota can"


Farhan yace"wallahi ban zuwa ni bana iya barci batare da matata ba"


Sultan yace"ai kasan shegen naci ne da shi kamar gum"


EESHA ko ana fitowa tace"IKLAS mu gudu muje gida mummy mu kwana mubi motar su feena"


IMRAN yace"ai farsha sun dade da tafiya suna gidan ummi"


Misalin karfe 12:am IMRAN ya ajiye fadila a gida har zata fita ya rike mata hanun


Yace"FAD please ki taimaka ki fad'a min matsayi na a zuciyar ki"


Tace"Saudi me kake ai daga jibi zan fara baka mamaki a ranar zaka San matsayi ka a zuciyata,ina da tambayoyi ka tabbatar ka tanadi amsoshin su"




Gaban shine ya fad'i cikin fad'iwar gaba


Yace.......








Maman
Noorul
Hudah
Luv u my fans
Pls share
πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„
IMRANFAD
πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹
By maman noorul
Hudah


🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟


🌟G.W.F.🌟


Home of gorgeous,intelligent,and expert writers,we are the best among the rest.




πŸ…Ώ5⃣3⃣&5⃣4⃣


Bismillahir Rahmanir Rahim


Yace"please FAD kar ki guje ni bazan iya rayuwa babu ke ba"


Ture shi tayi ta fita a mota,tunani yace"ko mai zata yi jibi?"wani zuciya yace' koma menene ba abu mai kyau bane"jikin shi a matukar sanyaye ya bar gidan


Direct d'aki ta shiga nan ta tarar da su EESHA


Sai cewa ake amar baki laifi


Minal tace"toh zauna a baki lecture"


Tace"ina zuwa bari inyi wanka"


Bayi ta shiga tayi wanka tana fitowa ta zauna


EESHA tace"shi aure da kike gani babu komai cikinta Sai hakuri,ki zama mai nunawa mijinki so da hakuri da yanayi da yake ciki,misali yau zaku ci mai dadi gobe mara dadi ana so ki hakura da talaucin shi har Allah ya kawo muku sauki,
Na biyu:ana so ki zama me tattalin dukiyar mijinki,banda albazaranci dayawa mata suna da wanan hali na albarzaci most especially a kan abinci,sai ka gan mace ta dafa abinci daya su kasa cinyewa masadin ta bawa almajiri saura sai ta zubar toh wanan ba hali mai kyau bane please mu kiyaye


Na uku:ki zama mai biyyaya ki guji duk wani abu da zai b'ata mai rai


Na hudu ki zama mai matukar ganewa,ki dunga lura da yanayin da mijinki ke ciki kafi kiyi me magana


Na biyar ki zama mai ibada,wasu mata zaki gan Suna da ibada amma da zarar suyi aure sai su basar,yana da kyau ko so biyu a sati ki tashi mijinki ki da dare kuyi nafila"


Bari mu koma abinda ke raya soyyaya


Na farko ki zama mai safta,kullum ki kasance cikin ado,hakan zai sa ko a ko ina yake zaiyi ta tuna ki


Na biyu:ki zama mai matukar nunawa mijinki so ki cire kunya dan wallahi in baki yi me wata zata yi me a wake,Allah dai ya raba mazajen mu da matan banza (amin)


Karki yarda ki nuna me kasawar ki a gado kullum ki zauna cikin shiri,ki nime shi ba sai ya nime ki ba,dayawa mata suna ganin su fara nunawa namiji sha'war su abin kunya ne, hakan ba dai-dai bane please mu gyra"haka dai suka cigaba da bata shawara da zai amfane ta,karshe dai suka koma hira


'Bangaren IMRAN kuwa yana komawa gida ya kwanta


Farhan yace"ya haka kai da kake ango kayi wani jigum"


Rayhan yace"kila yana tunanin amaryar sa ne"


Farhan yace"IMRAN kana da hakuri,ka bar matar ka tasa wanan kayar"


Salim yace"gaskiya yaya ka fiya kishi"


Sultan yace"yara sun girma amma mutum sai kishi siya"


Shidai AMEER bai ce komai ba,da gani miskili ne sosai


Abdul yace"AMEER meyasa baka fita da matar ka?baka ma san asanta"


AMEEER ya yatmusa fuska yace"Allah ya kiyaye wanan yar kauyen"(hmmm domin jin labarin AMEER Ku biyo ni a littafi na nagaba mai suna AMEER)


Shi dai IMRAN shiru yayi bai ce komai ba


Mahmud yace"ka dai bi yar mutane a hankali da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login