Showing 27001 words to 30000 words out of 38754 words

Chapter 10 - UWAR GOYO COMPLETE BOOK Hausa Novels .txt

Nil   

19 Feb 2025

2012

yiya
zauna shiru yana kallon sama
yana tunani to sai sunsan hanyar da sukabi suka
dauke masa- hankali daga barin tunanin da yake
yi, saboda ba sa son ya fada wani hali, kuma ,da
ma likita ya kafa masa doka a kan yawan tunani,
don ‘jininsa ya hau da yawa, tun a sanda ya ke
asibiti a kwance, shi ya sa ,ma Kannensa suke
'yawaita karanta masa -qur’ani a kusa da shi,
domin ‘ shi qur’ani waraka ne ga dukkan cuta da
ta ke damun mutum, yawan karatun dasuke yi
masa ya yi matuqar tasiri a rayuwarsa, domin
kuwa da'ga cikin abin da yake damunsa a
cikin'zuciyarsa da dama ya samu sauqinSu. ' ‘ '
Kuma bai cika damun kansa da tunani ba, duk da
cewa abu ne mawuyaci ya sake mikewa da
Kafafunsa 'ya yi tafiya, saboda tsananin ciWon da
zogi' da. suke yi 'masa, Wanda tunda yake ‘a~
rayuwarsa bai taBa jin irinsu ba. To gwara :ace
ya rasa komai na rayuwa a kan ya rasa RuKayya,
duk Wani abu da'yake ji a yanzu mai sauqi ne a
kan rashin nata, ina ma ana mutuwa a daWO,
kokuma wani yan'a fansar ran d'an uWansa, sai
dai kash! Hakan ba zai taBa faruwa ba, wanda ya
mutu bashi dawowa gidan duniya
mutuwa ta riga ta raba su, Shi ita kuma sai
a~lahira idan Allah yasa da rabon za su gana."
Ya Ubangijin daya halicci sammai‘ da qassai, ina
roRonka da ka had‘a fuskokinmu cik'm gidan
aljannah, amin”. ~ ’ r ‘
A Iokacin da Abbakar ya yi nisa a cikin tunanjnsa,
ita. kuma Fanne , tana tsaye qikam a kansa
kamar wata gunki, tabudee baki glalala tana
mamakin Abbaka: tare da alajabin maganganun
da suke fitoWa daga bakinsa', wanda-ta'ke jinsu
kamar saukar aradu a cikin zuciyarta , tunda take
bata taba. tunanin jin makamancin wadannan
kalaman daga bakinsa ba, 'domin a yad'da ya ke
wanda ba ya son hayaniya ko ‘rigi‘ma; ta d'auka
maganar ce bai iya, ba shi ya.‘ sa ba ya biye
mata su yi inta nemeshi 'da. wata magana ashe
da ma haka ,mutum matum mara magana ya ke’?
Ita kuwa taya akai tayi saken da Abbakar
ya‘dainajin shakkarta tareda tsorontane ,‘wanda
in da da ne k0 giyar wake ya ke sha ba zai taBa
tunkaranta da irin wannan kalaman nasa
masu‘ciWO ba, babu kuma k0 dar 'a cikin abin da
yake fadan, lallai ya zame mata dole ta tashi
tsaye domin cimnm burinta Wanda ta dade tana
yi, don a yanzu k0 Abbakar yamutu ba ita da
Momi ne kadai zasuci gadonsa ba,
tunda naji ya kira sunan wata tsinanniyar yarinya
wai ita khadija lallai dolene nasan abinyi wajen
ganin na kauda yarinyar daga doron qasa kodon
samun cimma burin nawa cikin sauqi lol
mu hadu anjima saidai yau it lukz like i, m so
busy amman idan na kammala komai in time
zanci gaba karku damu ku kasance tare damu
akoda yaushe
a profile .
Uwar. Goyo
Chapter16
Kai daga dukkan alamu asirin da take yi Wa
Abbakar din ya daina tasiri a jikinsa; tunda ga shi
nan ya nuna mata a zahiti ita a haukarta ta
d'auka ta riga ta gama da shi, wanda ba zai iya
wani kataBus ba, saboda asiran da take sawa
bokayenta suke aika masa‘ da shi, ashe abinha
bahakaban'e, domin ta manta da cewa ta
kashe’maciji ne bata ta sare masa kaiba, saboda
haka tana da aiki ja a gabanta wanda Sai tasha
damara tare da zage damtse da'kuma bud'e
bakin aljihunta‘ a wadanda suke yi mata aiki, don
kawai ganin ta mallaki Abbakar tare da duk, wani
abu da ya mallaka a duniya.
“Domin ni da ‘yata kad'ai nakeso mu gaje
dukiyarsa, tunda da ni aka sha wahalar néma, na
yi haqurin zama da Shi cikin baKin talauci, Wani
irin wahala ne ban shaba. a lokacin da bashi da
komai? K0 da_ takaicin yawan gidajen haya da
muka yi aka bar ni kadai ya? aishe ni, balle' a je
ga ‘batun sauran wahalhalun gida da nasha tun
daga farkon aurenmu har ixuwa lokacin da yayi
kudi”.kuma sai da dadi yaxone za, ace da Wata
za su ci‘ Ina ba zai ba, zai taba yiyuwaba dolene
nai duk wani abu da nasan zai taimakamin wajen
mallakar dukiyar yasa amman bazai taBa
saBuwa ba bindjga a ruwa, kura da shan bugu
gardi kuma da kwace kudi. ' ‘ . _ Zuwa da
Dashiya ya kamata; tayi domin’ ita- kadai ce za
ta iya magance mata wannan matsalar da ta
kunno mata kai, tunda ga shi nan Abbakar ya
furta mata da bakinsa. cewa, akwai‘ qawayentar
‘wanda suke kawo m'asa h'ari, _~wannan ma ‘
wani sabon‘tashin hankali ne a gareta, doinin
kuwa ta sani sarai akwai da yawa daga cikin
qawayenta ‘ wanda suka fita masifa kai hata da
bin bokayen ma, dama ace Abbakar din zai yarda
ne ya gaya mata sunan qawayen nata da suke
zuwa wajen nasa da duk abin zai zo mata da
sauki; sai dai tasan cewa‘ ba zai taBa gaya
mataba, ko da kuwa~ za ta kwana, tana masa
magiya a kai, don shi mutum ne mai zurtin ciki, in
har kaga ya furta‘a'bu, to abu ne mai girma,
kuma mai muhimmanci. -. . * “Fanne tayi nisa
cik"n zancen zuciyan sai ta tsinkayi muryar
Abbakax yana cewa da ita. ._“Ina so ki nutsu ki
yi tunani cikin kwanciyar ~. hankali, za ki gane
cewa wannan abu da ya faru dani akwai darussan
da zaki dauka a ciki masu yawan gaske; a nawa
tunanin wannan jarrabawace da Allah ya dora min
ya ishe ki ishara a iya rayuwarki, don‘daga nan
za ki gane mutum ba a
bakin komai yakeba, haka kuma ita rayuwar
duniya tana da iyaka, duk lokacin da ajali ya zo
wa mutum ba a jinkirta masa ko da kuwa na
sakan daya ne, saboda haka ya zama dole
mutum ya tashi tsaye wajen neman lahirarsa,
ayyukan da mutum zai yi ya shiga aljanna suna
da wuya tare da sauqi, don manzon Allah (S.A.W)
ya ce, ‘kayan Allah yana da tsada, wato shine
aljannah
Ni ina da yakinin cewa, wannan'abu da ya same
ni Allah ubaagijin da ya halicce ni ne yake so ya
jarraba imanina, ba wai kamar yadda 'kike nufi ba
ne, Wanda kike ikirarin sakayya ne Allah ya miki
a kan abubuwanda nake miki na cutarwa, wanda
kuma ba haka ba ne. Bazan kuma taBa _ cewa
haka ba, donin ni na yarda da 'Raddara mai kyau
k0 marar kyau, saboda haka ne a kullu'm kwanan
duniya nake godiya ga Allah da ya halicceni a
cikin jinsin mutane kuma ya saka zan fito a cikin
bayinSa musulmai wanda suke cikin al’ummar
AnnabinSa Muhammad (S.A.W), da yawa daga
cikin Ann'abawa suna cewa, ina ma a cikin
al’ummar Annabi Muhammad (S.A.W) aka halicce
su, domin’ irin gatan da Allah ya yi wa al’ummar
tasa . Ina neman sauqin halin da nake
ciki awajcn Allah, domin na sani Shi kad‘ai nc zai
. iya ya‘yc min wannan laluxar da ta kc damuna:
Wanda da'ma shi ne Ya dora min ba wani abi;n
halitta ba, don ba a so bawa yana cutar da’rai
daga rahama‘: Ubangijinsa, in kuma ma ya bar ni
a haka har izuwa Rarshen rayuwata ya zame min
dole na yi masa godjya, saboda ina tunanin
barina a hakan ma wata ni’ima ce ta Ubangiji, sai
dai ina fatan Allah ya sa ya zamanto kaffara ne
ga dumbln Zunuban da na aikata a rayuwata,
inasoki bade kunnuwanki da kyau ki ji abin da
zan gaya miki, duk da cewa kina ' ganin na
zamanto musaki, nakasasshe wanda bani da ikon‘
taimakon kaina kamar yadda kike'furta, wa insha
Allahu da yardar 'Ubangijin‘ musulunci ba zan yi
bars a bakin titi ba, Allah daya dora min shi ne
ya. san kuma hanya: da zai bullomin da ita na
dinga cin abinci, domin bakin da Allah ya tsaga
ba ya hana shi abin 'da zai ci, kuma idan barewa
tana ciwon ciki a jeji Allah da ya halicce ta shi ya
ke ba ta magani. allah shi ne kad'ai ya kejin
karatun kurma, sannan kuma abu na gaba da
nake so ki 'sani shi ne, Khadija za ta dawo nan
gidan da zama don a halin yanxuu ita kadai nake
gani wanda ta ke" d'ebe min kewar marigayiya- a
anan ne ya kamata ta zauna, tunda ni kad'ai na
rage mata,- ni ne .kuma ya cancanci na ba ta
tarbiyya da kaina, ’domin Shine babban burin
mahaifiyarta
ina ga zatafi samun kwanciyar hankalu ' da
nutssuwar zuciy'a idan tana tare da ni lnsha Allah
idan Allah ya ara min rai har zuwa lokacin da za
ta girma na yi mata aure ba zata taBa yin kukan
rashin uwa ba, don zan zame mata‘uwa da uba a
dukkan abin da zatayi
A yau Fanne ina so na rake ki wata alfarma,
wadda nake fata za ki yi qokari ki yi min ita, ga
Khadija nan na baki amanarta, ina so ki sa hannu
biyu ki amshe ta, ki rike min ita tamkar ‘yar da
kika haifa a cikinki, domin kuwa da ita da ,Momi
duk abu daya ne ya- Yi sanadin zuwansu duniya,
don Allah ko don wannan dangantak'ar da take '
ts‘akaninsu da Momi nake rokonki da kar kicutar‘
da ita, k0 kuma ki dinga nuna mata bambanci a,
tsakaninsu, wanda yin ‘hakan zai iya kawo
rabuwar kansu ita da ‘yar uwarla, Allah ne kadai
Zai sakamiki idanhar kika daure zuciyarki kika yi
min wannan alfarmar,‘ tunda kin ga Khadija '
marainiya cce kuma yarinya ce qarama wadda
bata san inda yakeyi mata ciwo ba. , duk abin da
' kike so na daga cikin dukiyata zan ba matuqar
kika yi min Wannan alfarnar da .na nema a
waienki
.‘shiru neya biyo baya na d'an wani lokaci a
dakin, kowa a cikinsu yaha nasa tunanin tare da
neman mafita a lamarin, shi Abbakar ya yi‘ wa
Fanne haka ne domin ba ya son idan an kawo '
Khadija gidan su dinga takura wa rayuwarta tare
da tsangwamarta, don yana ji a jikinsa‘ ba zai iya
rabuwa da ita ba, saboda haka ne ma ya ce da
Ummansa ta yi hakuri a lokacin da ta ke cewa da
shi, ita ce ya kamata ta dauki Khadija don ta ci
gaba' da zama a wuri'nta, haka nan Kakar
Rukayya ma ta nemi wannan alfarmar a
wajensa,.ita’din ma hakuri ya ba ta, don ba zai
iya ba su Khadija ba, sai dai ida'n da shi duka za
su had‘a su dauke.
Duk da cewa hatsari ne babba a rayuwar yarinyar
zamanta tare da Fanne, amma zamanta a kusa
da shi ‘ya fiye masa komai najin, dadin rayuwa,
shi yasama yaima fannen hannunka mai sanda
don y'a santa a kan kudi za ta iya yin komai
saboda tana amsifar son ta tara dukiya , shi a
nasa. tunanin idan ya ce da' ita haka' za ta
rangwantawa Khadija wani abin,‘ k0 duka
dukiyarsa fanne tace tana so zai iya mallaka
mata muddin ba za ta dinga takura wa
marai'niyar ‘yarsa 'ba,
don so yake ta zauna gidan ubanta ubansa cikin
walwala da sakewa tare da jin dadin rayuwa mai
doréwa;
Wannan tunani na Abbakar da shin'eya tafka
babban kuskure a rayuwarsa.
Fanne ‘kuma da ta yi shiru ‘farin ’ciki ne ya
mamaye mata zuciya, saboda gam'n cewa
bunrinta ya kusa cika, sannan za ta samu abin
da ranta keso cikin sauqi ba,tare data sha wahala
ba, k0 kuma ta daga jijiyoy'm wuya ba, kuma k0
sulenta ba zata kai wa boka ba. Wannan shi ake
cewa, tsuntsu daga sama gasaSshe, _da ma ance
'tsuntsu mai- wayo ta wuya ake kama shi,
wannan shegiyar yarinyar da ita ce zan dana. wa
Abbakar tarko har ya shigo hannuna, inyaso k0
ma mene ne zai faru ya faru' tun’da na cinma
burina, kwanton Bauna zan yi wa abbakar na
nuna masa cewa na- yardada bayanansa, duk
wasu sharuda da zai kafa min a kan shegiyar
“yarsa yarda zan yi, amma kuma da zarar
kwalliya ta biya kud'm sabulu ‘shi kenan sai na yi
watsi da su, .dan ta"r'iga ta samu abin da ranta
yakeso,‘wa.nda ta ’dauki‘ tsawon lokaci tana
neman hanyar da‘zatabi don ta mallake shi, sai
ga shi yau cikin ruwan sanyi Allah ya tarfawa
gayanta nono ta same shi.
Idan har ta bijire masa daga baya iyakacin
hukuncin da zai 'yi mata shi ne saki, to kuwa
idan ya yi hakan tafi nono fari a wajenta, don ba
shi da
Wani amfani a wajenta' a: lokacin domin tanada
hatimin nasara a hannunta masu huce lakaicin
duniya, don haka ne ta ke ganin za ta iya duk
abin da ranta keso, kuma duk mai son zama da
ita ya zama dole ya yarda da abinda ta keso, ya
kuma yi mata biyayya a kan hakan. ‘
Allah sarkindadi, in ji Barawon'takanda, dama
ance komai da sanadinsa, wato da ma sanadin
arziqina kenan, ashema‘ gwara da suka. hadu u
da su a shagon na alfijir, kai rabo sai mai shi. Da
fa ha: ta kl tablyc wa Momi, sai da ta Sakata a
gabada rigima sannan (a yarda, ashe ita arziqi ne
yake kiranta, Allah neya taimake ta da ta tafka
uban asara, wadda ba ta taba yin irinta ba a
rayuwarta.
“Allah na g'ode maka da ma an ce dare daya'
Allah kanyi bature”
‘ Fanne tana zuwa daidai nan a tunaninta,’sai ta
sakarma abbakar din wani murmunin mugunta
gamida samun waje ta za‘una a kusa da shi, ta
kuma fuskanceshi cikin fara’a da yaIWar lfuska
irin na makirci, sannan ta ce da shi.. .
“Na ji dukkan bayananka, kuma na gamsu da 'su,
da 'ma abin' da ya sa ka ga ina yi maka hankoro
a kanka, rashin sanin gaskiyar al’amarinnce‘
kuma duk wata mace mai hankali takan yi kishin,
mijinta idan ta ganshi da'watamacce shi yasa
amma yanzu da ka wayarmin da kai na gane
cewa ba karuwa ba ceita, sai dai kuma mene ne
dalilinka na Boye min kana da auré tsabar, sOnka
da nake yi Abbakar shine ya sa ka ga ina
tsananin kishinka”. -
. Wannan magana da Fanne ta 'farta ta matukar
ba wa Abbakar-mamaki, wanda har sai daya
dago ido ya kalle ta, sai kuma aka yi sa’a ita ma
shi din ta ke kallo, don haka ta sakar masa da
wani yalwataccen murmushi mai sace'zuciyar
wanda aka yi mawawa, habawa Abbakar yana
ganin haka sai yake zaton cewa ko dai mafarki
yake yi ne, saboda tunda suke da. ita ba ta taBa
yi masa in'n wannan murmushin ba.
“Abbakar na yarda ka dauko Khadija ta
zauna'tare da mu, kuma zan riqe ta kamar yadda
na ke rike da Momi, sannan kuma ba sai ka ba ni
.wani abu daga dukiyarka ba, zan rike ta ne
tsakaninada Allah, , saboda ba ka san wanda za
ka mom ba, kuma k0 b'a komai jininsu daya da
‘yatane ka ga kuwa nima‘mun hadu da ita ta
Bangaren haifayya, kuma ba fata ba
' k0 rabuwa muka yi ni dakaji .ai su 'suna tare
tunda
mahajfmsu daya. A halin da ake ciki yanzu
addu’a kawai nake so ka taya ni da ita a kan'
Allah ya ba' ni ikon rikesu da kuma yi musu
tarbiyya' mai kYau,
kai kuma Allah ya baka lafiya tare da ba ka ikon
daukar nauyinmu gaba daya”. ‘ Kai duniya, abin
al’ajabi ba ya qarewa Abbakar bai gama dawowa
daga inda ya tafiba‘na mamakin abin da Fanne ta
yi masa ba, sai kuma ga wasu kalamai masu
taushi da laushi tare da dadinji da ta sake yi
masa. ' Allah gwani a kan kayanSa, kuma sai ya
bar mutum zai saba maSa. ‘Abbakar yana cikin
tunani sai ga qaninsa wanda ya ce' da fanne ba
za su fita ba, ya shigo cikin dakin yana ta
muzurali Fanne tana ganin haka ta mike tsaye ta
ce da Abbakar. “Ni zan koma mu love me kakeso
yau na dafa maka?” ‘ ' Zuwa yanzu abin na
Fanne ya daina ba wa Abbakar mamaki, dOn haka
ya ce da ita. ' “Duk abin da kika dafa min. mai
dadi zanci
“To shi kenan, sai anjima”. Tana fadar haka ta
kama hanya ta yi tabar dakin, ta bar Abbakar da
sake-saken zuciya tare da jin dadin ganin Allah
ya ba shi sa’a a kan Fanne ta fahimce shi cikin
ruwan sanyi ba tare da sun kai ruwa rana ba,
ashe da ma Fanne zata "zamanto mutuniyar
kirki? Lallai rahamar Ubangiji tanada yawa a kan
bayinsa, tunda yake bai taBa tunanin zai iya
shawo kan fanne cikin ruwan sanyi ba
dangane da riqe Khadija ' amana, a wajentaba da
‘ a tunaninsa ma ba za ta yarda da dawowar
Khadija gidan ba balle aje ga batun ta rike ta
amana. Allah ne ya dubi zuciyat'sa tare da
maraicin da yarinyar take ciki ya amshi addu’ar
sa. Godiya ya shiga jera 'wa Ubangiji ba iyaka
tare dayi masa kirari da sanayenSatsarkaka,
kuma yana me addu’a a kan Allah ’ ya'sa Fanne .
ta dore da wannan kyakkyawan hali da ta bijiro
da shi. Allah kuma ya musu tsari daga
mahassada masu saka ido a kan ’ abin dabai
shafe su ba‘," Ya kuma dora shi a kan qawayen
Fanne ya samu nasara a kansu 'kamar yadda ya.
samu ta bangarenta , domin ya sani da
shawararsu ta ke amfani, duk abin da suka ce da
ita ta aikata shi take yi; musammgn ma Dashiya
wadda Fanne ta dauke ta kamar ita ceta
tsugunna ' ta haife ta, k0 maganarmahaifinta ba
ta ji idan ya gaya mata, sai na Dashiya
, Wannan shi ne ake cewa an rufe qofa da
barawo, domin shi Abbakar har cikin zuciyarsa ya
gama yarda a kan cewa, Fanne da gaske ta ke yi
da amanar daya ba ta, abin da bai sani ba rufa-
rufa ta yi masa, duk maganganun data gaya
masa a iya fatar bakinta ta tsaya baikai ko
makogoronta ba balle yakaiga qarasawa
zuciyarta
Hmmm mudai yan kallone allah e bama mai rabo
sa, a
WACECE RUQAYYAH ????? OHO NIMA BAN
SANIBA
MU HADU A NEXT CHAPTER DONJIN ko wacece
ita da kuma YADDAH ZATACI GABA DA KAYAWA
TSAKANIN FANNE DA HAJ ABBAKAR SARKIN YAN
HAQURI
naku har kullun
Uwar goyo
Chapter17
WACE CE RUKAYYA?
Malam Inusa wani manomi ne wanda ya shahara
a harkar ta noma, mutane da dama sun sanshi ne
ta dalilin noman da yake yi. Yana da mata guda
daya mai suna Dije wadda aka yi musu aure tun
sun: saurayi' da budurwa har suka fara
manyanta,sun dau tsawon lokaci a tare amma
Allah bal nufe su da samun haihuwa ba duk da
haka suna zaune lafiya da juna'zaman 'rufin asiri
babu mal jin kansu. ‘Yan uwan Malam Inusa sun
dame shi a kan ya qara aurr k0 Allah zai sa ya
ga jininsa a duniya, amma sam yaqi karBar
shawararsu, domin shi a nasa tunanin Allah ne
mai bayarwa, kuma mai hanawa dunia idan kama
raye‘ baka core rai daga samun axziki ko wanne
A haka hat suka gaji suka daina yi masa
maganar. A Bangaren Dije ma ta kan ce da shi. .
'
“Malam ka yarda da zancen yan uwanka wata
kiln rabonka na haihuwa a jikin wata yake ba ni
ba".
ldan ta‘gaya masa haka shiru yakeyi'ba tare
dayace da ita’komai ba. '
Malam Inusa mutum ne masanin addini, ya yi
zurfin karatu sOsai a cikin islama, d0n haka ya ke
yawaita addu’a a kan Allah ya azurta shi da
zuri’a dayyaba wanda za su iya ba su tarbiyyaglh
ta gari; idan kuma rashin haihuwar tasu ita
:ce‘mafi alheri a rayuwarsu Allah Ubangiji‘ ya ba
‘su ikon yin haquri.dadangana
- Kwatsam wata shekara sai 'Allah ya nufi Dije-
da samun ciki, sun matuqar farin *ciki da yin-
godiy‘ ga Allah da ya ba su kyautar da kudi ba ta
iya‘sayenta, tun daga lokacin suka shiga tattali'
da nuna kulawa abin da' yake cikin Dije, kuma
malam' Inusa ‘ya shiga tanadin abin da zai
yi'hidiman suna dashi idan Allah ya sauki matar
tasa lafiya. .
Cikin Dije yana da watanni takwas Allah ya dauki
rayuwar mijinta Malam Inusa,'lafiya qalau suka
kwanta, can cikin dare ya tashi da wani
matsanancin ciWon ciki wanda kafin a kira sallah
har rai'ya yi'halinsa. Dije ta shiga
mawuyacin’hali, Wanda har ya kai ta ga
kwanciya rashin lafiya tai sbd rashin mijin nata
har cikin cikinta ya shiga watan haihuwarsa ba ta
yi lafiya‘ba. .Ta sha Wuya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login