Showing 21001 words to 24000 words out of 38754 words
da yake ciki
ko ina a jikinsa ciwone duk an nade jikin nasa da
bandeji yana kwance akan gado kaman matacce
numfashima saida akasa masa abin janyowa
karaya hudu ya samu tare kuma da manyan
rauniya a jikin nasa allah kenan mai yaddah yaso
da bayinsa jia da kamar haka abbakar na cikin
qoshin lfy sai gashi kuma yanxu yana gadon
asibiti a kwance yawan raunikan dake kansa da
kuma zubar jinin da yakene likitoci ke zargin koya
samu tabin kwakwalwa yan uwansa da
abokanansa duk sun cika dakin ko wannensu idan
ka kalla fuskarsa babu walwala amman dukda
wannan mummunan hali da abbakar ke ciki
matarsa hajia fanne bata tausaya masa ba ita a
tunaninta duk sakayyah ce gameda abinda yake
mata allah ya kamashi fanne ta shiga gamida
samun kujera ta zauna fuskarta cike da walwala
tana taunan cingam din dake bakinta tare dayin
kas kas ko kunyar idon jama, a bataiba balle ta
rage abinda takeyin kowa a wajen ya fahimci
jinyar da abbakar keyi bai damu matar tasa va
domin babu abinda ya dameta harkar gabanta
kawai take kunya duk tabi ta lullube mahaifin
nata akan abinda fannen keyi qanwar abakar da
suke uwa daya tazo zata wuce bata saniba ta
taka fannen kamin fannen tace wani abu matar
tace don allah kiyi haquri bada sanina na takaki
ba habawa kin tabo zuliyar dodo fanne cikin fushi
tahau qanwar abakar din da masifa harda kumfar
baki daman me neman kukane sai kuma aka
jefeshi da kashin awaki hankoron da fanne ke a
wajenne ya janyo hankulan jama, a har suka
fahimci abinda ke wakana a tsakaninsu
Mahaifintane cikin fushi yace da ita kekam
malama ki rufe mana baki ke kam fanne kinji
kunya a rayuwarki wlh me za, ai da hali irin naki
ki duba ki gani dukkanin mutanennen dake
tsaitsaye hankalinsu ya kasa kwanciya duk ta
dalilin halin da mijinki ke ciki amman ke ko a
jikinki da yake duniya na zugakine koya mutu
koya rayu ko a wannan halin da yake ciki wai har
kinada bakin yin masifa na dade ina miki fada
akan ki guji bakin mutane tofin san barkama daya
mutum ya qare ballentana tofin ala tsine nandai
fanne tai tsuru tsuru ta kasa cew komai har saida
baban nata yai mata masifan iya yinsa yana
gamawane likitocin dake duba abbakar din suja
fito yan uwansa dake bakin qofar suka tarbi daya
daga cikinsu doctor ya jikin abakar yace dasu jiki
da sauki kuma cikin ikon allah in allah ya yarda
zai samu lfy nan bada jimawa ba sannan ya wuce
cikin sauri fanne ta dafe kirji donjin kalaman
docton tai kaman saukar aradu tace kan kaza
kazan can tayayama za, ai haka ta faru nida
nakeson a qallah yai shekara a gadon asibiti yana
jinya kafin ya qarasa kuma shine dan tsinannar
doctorn nan zaizo yace mana zai warke nan bada
jimawaba ai wlh da sake nanfa cikin tashin
hanakali hankalin kowa ya dawo kan fanne
gamida zare idanu lol
Uwar goyo
Chapter12
Kwanan abbakar hudu a asibityn amman har
yanxu baisan wanda ke kansa ba domin har
izuwa yanxu bai farfado ba mahaifiyarsa
hankalinta ba qaramin tashi yaiba don a
tunaninta kawai mutuwa yai ba, ason a fada
matane a kwanakin da yayi babu mai shiga
dubashi in banda likitoci duk sanda likita ya shiga
ya fito sai mahaifiyar tasa tabi likitan domin taji
ya jikin dan nata da sauki kawai suke ce mata
amman har yanxu bai farfado ba a yaune
akesaran zai dawo hayyacinsa don haka jama, an
dake gurin suka duqufa dayi masa addu, a a
kullun sai mahaifin fanne yaxo asibitin domin
duba abbakar din kuma itama fanne yasa mata
dokan zuwa dubashi a kullun dukda zuwan nata
bashi da wani amfani kasancewaR duk zuwan da
take bata taba tambayar ya jikinsaba a kullun
idan taxo saidai ta samu waje ta zauna taita cika
tana batsewa idan kuma da kayan ciye ciye taxo
taita ci kamar jaka
A duk sanda dereba ya kawo mata abinci
batayima kowa tayi kasancewar a aaibitin take
wuni hatta mahaifinta bata bashi abinci ita kadai
take zama ta nade kayanta
Wannan abu da hajia fanne take ya sake tabbatar
mada yan uwan abbakar bata damu da rashin lfyn
nasa ba a kwana na shidane abbakar ya farfado
don haka likitoci sukai cai akansa domin ceto
rayuwarsa kasancewar jinin dake fita daga
bakinsa ta dalilin taunan harshensa da yake an
dau tsawon lokaci kamin su samu daman tsayar
da jinin sannan sukai masa allurar barci kamin
kace me barci mai nauyi ya daukeshi
numfashinsa na fita daya bayan daya washe
garin rana ta bakwaine abbakar ya kammala
dawowa hayyacinsa wanda har yakan shaida inda
yake a kwance abubuwan da suka faru ya dinha
dawo masa daya bayan daya cikin fargaba yace
ina ruky da khadija kardai ace suma sun tsinci
kansu kaman yaddah shima ya tsinci kan nasa ne
yace allah yasa dai suma basuji ciwonba addu, a
ya dingayi a cikin zuciyarsa akan allah ya kare
masa yarsa da matarsa
Can kuma yace allah sarki ruky nayi sanadin
fadawarki cikin tashin hankalinda kika dade kina
gudu kiyi haquri insha allahu komai zai zamo
daidai da zaran mun samu lfy fatana allah yasa
bakuji rauni sosai ba likitoci sun sanar da yan
uwan abbakar cewa ya gama dawowa hayyacinsa
don har yana gane a inda yake don haka suka
basu daman shiga dubashi mahaifiyarsace ta fara
shiga dubashin saidai kash tana shiga ta tarar da
har ya fara barci sai misalin bayan sallar magrib
ya farka qannensane a cikin dakin duk sunyi
zugum sai kace wadanda aka aikoma sakon
mutuwa saida ya kira sunan daya daga cikinsu
sannan suka tabbar da ya farka nanfa suka
nufeshi ya kuresu da ido ko kiftawa baiyi yace ina
ruky da khadija suma sunji ciwon irin nawa ne?
Babu wanda ya bashi amsa har ya gaji da
tambayar tasa yai shiru don yaga alamun ba
maganan ruky ce ke gabansu ba ba yaddah ya
iya dole ya koma ya kishin gida gamida rufe
idanuwansa ba barci yakeba kawai tunanin irin
halin da ruky da yarta suke ciki yake
Shin meya hana ruky zuwa inda yake?
Abbakar yanajin muryar mahaifiyarsa tana
tambaya akan har yanxu barcin yake? A hankali
ya bude idanuwansa yana kallonta wanda itama
kallon nashi take nan ta qarasa wajensa tace
sannu dannan ya jikin naka? Da sauqi ummah ya
bata amsa allah ubangiji ya baka lfy kuma ya
tashi kafadunka amin tana dasa aya yace
Umma don allah ina ruky da khadija kodai suma
sunji raunin ne kaman yaddah naji? Wannan
tambayar da abbakar yaima mahaifiyar, tasa a
yanxu bata da amsar ko daya daga ciki kuma ma
bayanxune lokacin dayakamata a amsa masa su
ba
Umman tasa tace ruky da khadija suna nan lfy
babu abinda ya samesu daxun bada jimawaba
ruky ta koma gida domin canjama khadija kaya
kasancewar ta bata na jikinta amman nan bada
jimawaba zat dawo bai bata amsaba saidai harga
zuciyarsa ya amince da maganan mahaifiyar tasa
domin tunda yake da ita bata taba masa qaryaba
A kullun idan ya tambayi ina ruky taje sai
mahaifiyarsa ta nemo wata maganan ta toshe
kunnuwansa dasu tun yana yarda har ya soma
raba daya biyu rannan dai ya dameta da magiya
gamida kuka akan don allah ta taimaka ta fada
masa ta taimaki rayuwarsa ta fada masa inda
ruky take ko ya samu nusuwa ga tunaninta daya
hana zuciyarsa sukuni
Da mom din tasa taga ya tashi hankalinsa da har
yake son shiga wani hali saita yanke shawarat
gaya masa gaskiyan abinda ke faruwa kawai
saida tai masa nasiha sosai sannan take shaida
masa da saidaifa kayi haquri abbakar domin
wanda ya fika son ruky ya karbi abinsa a dalilin
hatsarin da kukai don daman ita ba, a fito da ita
a motan da rai ba amman khadija tananan da
ranta babu abinda ya sameta yanxu haka tana
wajen kakar rukyn addu, a kawai zaka dage dayin
mata don a yanxu babu abinda tafi buqata a
wajenka da ya wuce addu, arn
Tunda aka sanar dashi cewa ruky ta ra su ya
shiga rudanin da bai taba shiga irinsaba duk wani
zogi da radadi da yakeji a sakamakon raunikan
dake jikinsa daina jinsu yayi tun sanda ummansa
ta sanar dashi mutuwar matar tasa haqiqa yaji
ciwon rasuwan ruky ba kadanba ita kanta umman
tasa ta tausaya masa don tasan ba qaramin
rashi yai ba ranan da yaxo mata da batun auren
nasa sanin mummunan halin da yake ciki a
gidansane yasa tai farinciki sosai da auren nasa
me za, ai da halin fanne wacce tunda mijin nata
ya farfado har izuwa yanxu bata leqo ta
dubashiba balle har aje ga batun tai masa ya jiki
ko ta taimaka masa da wani abu shidinma bai
nemetaba ruky kawai yakeda muradin gani a kusa
dashi saidai hakan ba mai yiwuwa bane don ruky
ta dade da zama a kabarinta
Abbakar ne kwance a kan gadon asibitin kansa na
sama yana kallon silin din dakin da yake ciki yayi
nisa cikin tunani tunda akace dashi matarsa ta
rasu ya daina magana da kowa saidai ya kwanta
yai shiru yana tunani wasu lokutan kuma kaga
hawaye nabin kumatunsa kaman wanda aka bude
famfo
A halin da ake ciki yanxu ya tsani yaga fanne
kwata kwata ta gama fita a cikin ransa ko hanya
bayaso su hada ballentana ace gida daya zasu
zauna shima tunda ya dawo hayyacinsa bai
nemetaba sam yanxu baison ya ganta a kusa
dashi dukda yana jiyo muryarta a waje idan halin
nata ya motsa amman bai taba cewa a kira masa
ita ba toma mai zataxo tai masa komai
muqaddarine daga allah sanadin ganin fuskarta
zai iya dawo masa da hotunan duk abubuwan da
suka faru a baya duk ta dalilin masifarta itace ya
kamata ta shigo dakin domin jin yaddah ya qaraji
bawai ahine zai zaisa a kirawo masa ita ba
A bangaren fanne kuwa baqincikin farfadowan da
abbakar yayi ne ya sata rashin shiga ta dubashi
don ita ba hakan tasoba mutuwa kawai taso yayi
a ganinta hakan kawai shine zai huce mata
baqincikin daya kunsa mata tayita bincike akan ta
samu lbrn matarnan da taga abbakar tare da ita a
cikin shagon alfijir amman bata samu damar gano
ko wacece itaba haka kuma a kullun idan taxo
sai tayita baza idanu ko allah zaisa taganta taxo
duba abbakar din sai kuma aka samu akasin
hakan
Fanne tayi tanajin boma bomai da nukiliya tare
da makaman qare dangi akan wannan karuwar ta
abbakar so tai kawai ace matar ta dauko qafarta
mai kama da lauje taxo asibitin
Fanne so tai ace matar taxo asibitin ayita ta qare
in yaso daga ranan kowa ya kama gabanshi don
tayi niyar idonta idon matarnan wlh wlh saita
baqunci lahira in kuwa har batai sa, an kashetaba
to saita sauke mata wani sashi na jikinta dalilin
da yasa kullun take zaryar zuwa asibitin kenan
bataqi ace sun rabu da abbakar ba don tanada
qadarorin da zata iya riqe kanta dasu ba tare da
tasha wahala ba saidai ba zataso hakan ya
faruba don bata gama cika burintaba don so take
ta mallake duk wani dukiya da qadarori na
abbakar gaba daya su dawo hannunta ya zama
sai yaddah tai dashi kenan hakan yasa takebin
abbakar din a hankali don daman hausawa sunce
idan mage zata kama bera likimo take wato
sanda take har allah ya bata ikon damqarsa a
hannunta
Uwar. Goyo
Chapter13
asibin. sai ya tsinc mata ya kuma cire ta daga
cikin jerin ‘ya’yansa da ya haifa, kuma ko
mutuwa ya yi karta kuskura ta je kan gawarsa,
tunda dai shi bai isa ya gaya mata magana
tajiba. a wannan karon Fanne. ta ga Bacin ran
mahaifmta irin Wanda ba ta taBa gani ha, don-
haka ne ma ta yarda da dokar daya kafa mata,
sai dai kuma kwalliya ba ta hiya kudin sabulu ba,
saboda wanda take zuwa asibilin dominsa bai
ishe ,ta kallo ha ma balle ta iya budar baki ta ce
da shi ya jiki, k0. kuma ta'taimaka masan kamar
'yadda mahaifinta ya ce da ita. A kan hakan ne
ma dayawa daga cikin- ‘yan uWan Abbakar din
suke cewa, ba su ga’ amfanin zuwanta asibitin
ba, tunda ba gaishe da marar lafiyar Wanda 'take
zuwa dominshi. ' cin mutunci da neman husuma
ne kawai suke kawo ta aSibitin ba komai ba, ga
shi kuma kullum za ta zo sai tasha wanka ta
dauki ado: kamar wadda za ta je wajen' biki,
haka ma Momi da sauran qawayent masu zuwa
yi mata jaje Dashiya kam tare suke wuni da yake
a asibitin ta ke aiki, za ka gansu suna ta hirar
duniy'a cikin kwanciyar hankali tare da nishadi
babu abin da ya dame su rayu’war jin dadi kawai
sukasa a gaba. . Hajiya Fanne bilayinta , kawai ta
ke- zuwa a asibitin wai bara a kufai inji wani
mawaqin Hausa. ‘Yan uwan Abbakar sun fara
gajiya da zuwan nata, hatta da mahaifiyarsa
yanxu abin ya fara damunta .a cikin zuciyarta,
duk da hakuri tare da kawaicin da ta ke da shi, ta
kuma gano cewa akwai wani abu da ya faru a
tsakaninsu shi da ita kafin Allah ya dora masa
wannan jinyar, sai dai ba ta mat’sa wa Abbakar
:da tambayar mene ne ke faruwaba don ba ta so
ya sake shiga wani hali bayan Wanda ya ke Ciki,
koma mene ne idan ya yi' tsami za ta ji, don ko
ta tambaye shi ma bai zama lallai ya’ sanar da
ita' ba, saboda shi mutum ne wanda Allah ‘ ya
halicce' shi da zurfin ciki, ba kowanne magana ba
ce za ka ji ya fada wa mufum ita ba. . ‘ A" yau
ne aka ba ‘wa Abbakar Sallama daga asibiti, don
haka suka. tattara yanasu-yana-su suka yi gida,
a cikin zuciyarsa bai so a ce an mayar da shi
gida ba, inda tanashi za a bi to da' an kai shi
gidan da suka zauna da Rukayya'ya yaje ya yi
jinyarsa a can, don gani yake yi zai samu sauqi
cikin qanqanin lOkaCi a can din, sabida babu
Wanda zai dinga tayar masa da 'hankali. Ji yake
yi kamar kabari za a 'kai shi, k0 kuma kurkuku
don shi a halin 'da ake ciki yanzu ganin gidan da
suke shi da Fanne yake yi kamar wata maqabarta
Amma dukda halin da yake ciki ya zama dole ya
yi hakuri a mayar da shi can din, idonsa a rufe
yake tun lokacin da aka dauko shi daga cikin
dakin da yake kwance asibitin, hatta sanda suka
iso gidan bai bude idonsaba kuma bai ce .‘d'a
kowa komai ba, a bangaren da yake aka ajiye shi,
don Fanne cewa ta yi ba za a kawo mata wari da
dattin asibiti dakinta ba. Kannen Abbakar guda
biyu maza su ne za su zauna a wajensa domin
sudinga kula dashi tunda har yasamu ya warware
zuwa yanzu akwai, sauran ciwuka ‘a jikinsa,
kuma ga shi yana tare da Karaya har guda
shiddah mahaifiyarsa ce ta kawo wannan
shawarar, don ta San halin Fanne ba za ta kula
da shi ba, sai dai ya rube a zaune Mahaifiya‘r
tasu ta ja musu kunne sosair a kan su zauna da
matar gidan lafiya, kar su kuskura su shiga
shirgin da ba nasu ba, duk abin da za ta yi musu
na Batanci su yi hakuri tare da jurewa tunda ba
don ita suka zo b a, kuma dalili‘ ne ya kawo ku
gidan ,,ba wai kun zone don jin ‘dadi ba, haka
kuma zaman naku a gidan na dan lokacineDan
uwanku za ku duba da irin hal'in da yakeciki, ba
biye mata za ku dinga_ yi ba, kullum ana jinku a
makotaba, na yarda da halayyarku nagari shi ya
‘sa na zabe ku cikin ‘yan uwansa da zaku zauna
a wajensa, ina fata ba ba zaku watsamin qasa a
ido ba cikin kulawa sukace mata insha allahu
zasu kula sannan sukai sallama ta fice futarta
dakin fanne ta nufa inda ta sameta tai daidai
akan doguwar kujera tana taunan cingan ga sauti
na tashi daqar fanne ta amma sallaman da uwar
abbakar din tai mata sannan tai mata sallama ta
wuce fitarta keda wuya fannen taja wata doguwar
tsaki mtwwww shegu matsiyata kawai kina
tsammanin kawo wadannan matsiyatan da kikai
domin kula da abbakar shine zai hanani aiwatar
da abinda nai niyyah lallai bakisan wacece fanne
ba matsiyata kawai kai matsiyaci baib ko a cikin
mai ka sanyashi ka tsami haka zaka tsamoshi ba
tare daya dangwalo manba shiyasa nake gudun
zama dasu don kana sake zasu shafa maka
talauci da baqin halimutanen unguwa wadanda
suke zaune layi daya suka yi ta shigowa suna
duba jikin Abbakar din maza da mata, tare kuma
da yimasa ta’aziyyar mutuwar matarsa, da yawa
daga cikinsu daman sunje asibiti sun duboshi a
lokacin da yake kwance .a can, an Samu kusan‘
kwana uku da dawowarsa gida, .amma har
.yanzn gidan nasu bai rabu da ‘yan zuwa dubiya
ba, wanda duk bidirin da ake yi Hajia Fanne tana
daga Bangarenta a zaune k0 kallo ba su ishe ta
ba, balle ‘tace dasu wani abu. ' Jira kawai take yi
mutane su tsagaita da zuwan nasu ta samu
damar sauke wa 'Abbakar boma boman da ta yi
,masa tanadinsu, domin ba ta so kowa ya san da
abin da zata yi masa, saboda kar sukawo mata
cikas a cikin lamarin. Wannan yasa shige da ficen
da mutanen suke y'i‘ a gida'n zuwa yanzu ya
.Hajiya Tsigala, domin a 'dalilin zuwan nasu ba ta
samu» damar cikar burinta ba, wand. ta isawon
kwanaki tana dakonsa a' cikin ‘ zuciyarla, da ma
tun sanda ta je 'asibiti ranar da mahaifinta ya
tusa keyarta ta ke ta kissa rashin mutunci da
wulakanci tare da. tozarcin da Za ta yi masa idan
aka ba shi sallama ya daw'o gida, idan kuma ya
mutu kamar yadda ta ke fata shi kenan ya
tsallakerijiya da baya, ya huta daga tijarar da za
ta sauke masa. ’ '
. sai kuma akai rashin sa, a bai mutu ba
kuma gashi har an sallamo shin wankin hula yana
neman kaita dare, don haka ya zama dale ta dau
matakin da za ta dauka tun kafin lokaei ya kure
mata
A kwana na biyar ee mutanen da suke zuwa
wajan nasa suka dan tsagaita, ganin wunin ranar
babu wanda ya zo duba shi har aka yi. sallar
la’asar, wannan ne ya ba wa Hajiya Fanne damar
tunkarar inda Bangaren Abbakar din ya ke, domin
ta ida nufinta wanda babu ko sallama haka ta
shiga dakin cikin daurewar fuska kamar wacce
aka aikoma da mutuwa
Cikin karaji ta ceda qannen Abbakar, din Malamai
ku fice ku aa ni wuri, akwai abin da zanyi dakin”;
« ' ‘
Daya daga cikinsu ya yi mata kallom biyu taro
uku aha, salman ya ce da ita, “Ba inda za mu je,
duk abin da za ki yi, ki aiwatar da shi muna
kallonki domim ban yarda da keba, tunda na ga
alamar babu imani, a cik‘m zuciyarki”. ' '
Kai don Allah daka‘ta, niba sa’arka ba ce; don
haka nake umartarku da ku ficemin min daga daki
tun
kafin na sauke maitar fushin nawa a kanku har
daya daga ciki ya bude baki zai ce da ita wani
abu’ Abbakar ya kira sunansa a hankali tare da ce
masa, “Karka sake cewa da ita wani abu, ba
yayarka ba ce zaka tsaya kana fadi in‘fad'a da
ita? K0 kun manta da abubuwan da Umma ta ce
da ku ne? Ku yi haquri' don Allah ku je daga waje
11a dan wasu mintina, ina ga akwai maganar
data ke son ta fadamin na sirri” ne
Cikin sanyin .jiki suka fice daga dakin, Fanne tana
ganin haka ta juyo suka fuskanCi juna da shi,
kallo daya ya yi mata ya dauke kansa, dimin. ya
’hango zallar masifa a cikin Ruwayar idsanun
nata , a yadda ya ga ta birkice ta dawo kamar
wata zautacciya sai muzurai ta ke yi kamar
Zakanyar da ta dauki tsawon kwanaki ba ta samu
abinci ba, .sam babu annuru a fuskanta, ya
tabbalar wa kansa cewa, ba zaman Iafiya ee ya
kawota Wajensa ba, a karo na biyu ya sake.
'kallon cikin idonta, numfashinsa ne ya ji yana
shirin daukewa, .saboda tsorata da‘ y'ayi- da
abin da ya hango .a ‘cikin idon‘ta. ~ Ko dai ace
ta zone don ta kashc