Showing 36001 words to 38754 words out of 38754 words

Chapter 13 - UWAR GOYO COMPLETE BOOK Hausa Novels .txt

Nil   

19 Feb 2025

3512

duk daya
ne ba su da wani bambanci» a wajena', tunda dai
daga tsatso daya suka fito, uba daya ai ya fi
qarfin wasa. A dalilin Momi da Abbakar ni ma
Khadija ta zamo : wani Bangare na jikina, idan
har na cutar da ita na cutar da ita kamar kaina
na cutar, kuma 'ai da na kowa ne, haka kuma' da
.da da'dukiya ba a musu mugunta don ba ka san
Wanda za ka mora ba”. ‘
Wannan magana da Hajiya Fanne ta furta ta yi
wa kakar Ruqayya dadi, kuma ta faranta mata
rai, haka kuma ta goge duk wani dar da take ji a
cikin zuciyarta dangane da irin rikon da- za ta yi
wa Khadija. ' _ . Shi ma gogan Abbakar yayi farin
ciki da wannan‘ bayani na matarsa, don haka yayi
murmushin jin'dadi da samun nasara a
kan.Hajiya Fanne. Sai dai kuma maganganun
Hajiya Fanne na munafunci bai yi wani tasiri a
cikin zukatan qanncn Abbakar ba, domin sun
gano inda ta dosa.
“Yauwa Hajiya na ~ gode a bisa wanna ‘
karamcin ’da kika yi min,_ kuma ‘ina mai tayaki
addu’a a kan Allah ya ha ki ikon riRe su tare da
baSu tarbiyya mai kyau”. “Amin summa amin”.
Abbakar ya amsa addu’ar kakar Rukayyan da ta
yi wa Hajiya Fanne. “Ya ‘ki 20 nan Khadija”.
Fanner ta ce da ita ‘tare dakama hannunta.
Khadjja kuwa sai ta sake lafewa a jikin
mahaifinta alamar ba za 'ta 20 ba kenan, 'dama
yarinyar akwai ta da qiwiya, matukar ba saninka
ta yiba.to ba zatazo.wajenka ba, duk da cewa
Hajiya Tsigala taji haushin abin da Khadija ta yi
mata, sai Bata daddara ba ta sake kai hannunta
duka biyu za ta dauke ta, yarinyar tana ganin
haka sai ta fashe da kuka tare da qankame
mahafinta.
Abbakar yana ganin ta fara kuka nan da nan sai
ya rikice ya rasa inda zai sa ransa, shima kawai
sai‘ ya fara. hawaye, wannan abu .ya baqantawa
Fanne, rai , sosai, wanda har sai' data gagara
dannewa a cikin zuciyarta, bacin ran nata ya fito
karara a kan fuskarta, babu wanda ya kula da
hakan sai Kannen Abbakar. '
, Da taga ba zata iya jure tsayawa, a dakin ‘ tama
ganin' bakin; ciki ba, sai kawai ta_ cewa Kakar '
RukaYya; “Bari na je daki na duba k0 Momi ta
‘tashi daga bacci”.
Bayan fitarta sai kakar Rukayya ta shiga lallashin
su Abbakar, tare, da gaya masa magangaui masu
taushi. Ita kuma Hajiya Tsigaln. dakinta ta nufa
ta zube a kan kujera tana maida nunfashi na
baKin ciki, kamar wadda ta yi gudu. Me Abbakar
yake so ya nuna min? Yana nufin cewa ya fi son
Khadija da mahaifiyarta a kanmu? Lallai ma
namiji- sai a gajshe shi, yau ,ta debo ruwan dafa
kanta, ya ya za ta' yi ne- da wannan tsinanniyar
yarinyar da aka hada ta da ala qaqai, amma ba
komai, ni na san abin da zan yi mata”.
'Fanne zamanta ta yi a falonta taKi komawa
wajen su Abbakar, domin , ba ‘zata je ta gano
abin da zai hanata . 'bacci ba, ko kuma ta
kasa'cin abinci a wunin ranar,
‘saboda abin na Abbakar ya wuce misali, duk
yadda
ta dau ha haka bane ya nuna. Soyayyar da
Abbakar yake yi wa matarsa da ‘yarsa tana da
yawan‘ gaske.
Har dakin Fanne kakar rukayya ta shiga .
don ta yi mata sallama a lokacin da za ta ta tafi
nanma ta jima tana yiwa Fanne nasiha tareda
kuma bata hakuri a game da zama da yaro, .
.“Hajiya ya Zama dole ne sai kin ,yi hakuri
da Khadija, domin zaman naku mai
,daukartsawon
lokaci ne k0 da kuwa ace ke kika haife ta, domin.
yaro akwai shi da rashin jin magana
Lah ba komai Iya, kar ki ji komai‘fatana ku
dinga taya ni da addu’a a kan Allah ya ba ni ikon
rike amanar da na dauka, kuma Allah ya yi musu,
albarka”.
. “Amin Hajiya, na kuma gode ni zan tafi sai ' an
kwana biyu zan sake zuwa na duba ku. ' '
“To shi kenan”. ' 7,
Har harabar gidan Hajiya Tsigala ta raka ta tare
da yi mata alheri, sabulun wanka da na wanki har
da man shafawa a cike da leda Fanne tabata.
A kan hanyar Kakar Rukayya‘ta‘ komawa gida
taketa tunanin halin kirki irin na Fanne, kai
wannan mata akwai ta da kirki, daga yadda na ga
aluamu zata yi kirki, kuma za ta rike min Khadija
cikin~ aminci ya‘ Allah ka bata 'ikon tarbiyyantar
da yaran a bisa yadda shari’a ta tanadar, sannan
kuma Allah ‘ka kare su daga sharrib makiya da
muyagun qawaye, don wasu qawayen ba basu da
dadi da zarar'sun ga halayyar mutum mai kyau
ne, sai su nemi hanyar da za su bi su canza
maka.
Allah ya sa dai kar ta dinga daukar zugar
mutane, amin.
Kash masu karatu sai 'nace muku sai mun had‘u
a gaba. ‘ book3 kenan donjin yaddah zata kaya
To nima sai nace daku Allah Ya bama Hajiya
Fanne ikon_’rike amanar Khadija da aka bata da
fatan za zakuci gaba da ban dakinkai mu hadu a
book3 don jin yadda za ta kasance a tsakaninsu,
komu aje book dinner my Fara wani don't naga
DA yawa kaman basajin dadun book din said naji
data gareku muci gabane komu canja wani????
Na gode‘ sosai da hadin kan da kuke'banii
naku ha'kullum mai burin faranta muku
zuciya
Uwar. Goyo
Chapter20
"WAR GOYO. book3
Rayuwar Khadija a sabon wurin da ta tsinci
kanta, rayuwa ceda ta keyi cikin qunci da takura,
saboda ita yarinya ce wadda ba ta da saurin sabo
da mutane, k0 don ba su cika yawan zuwa
gidajen mutane ba ne a lokacin da mahaifiyarta
ke da rai? Don haka ne a yanzu ta ke fuskantar
matsala, don ma tana ganin mahaifinta a gidan,
kuma a koyaushe zaka same ta a wajensa har
zuwa yanzu da ta ke da sati daya a gidan, ta qi
yarda Hajiya Fanne ta dauke ta, k0 kuma wata
mu‘amala ta shiga tsakaninsu da ita, sam
yarinyar ta tsani ta ga Fanne ta shigo dakin da
suke, ko wasa ta keyi idan ta ganta ta shigo za
ta bar abin da ta ke yi ta ruga da - gudu ta Buya
a bayan mahaifinta, kai k0 muryarta ta jiyo daga
tsakar gida tana magana sai ta firgita ta kuma
daina abin da ta ke yi, wannan abu da Khadija ta
ke yi wa Fanne yana mata ciwo sosai a cikin
zuciyarta, yarinyar ta maida ita sai ka ce wata
dodanniya ko mayya mai cin naman mutane?
Gashi kuma a ‘dalilin tsoron nata da ta ke ji‘ shi
ne ya hana Fanne cimma burinta a kan Abbakar.
Abin duniya duk ya taru ya yi- wa Fanne yawa,
gaci ga qoshi, sannan kuma ga
kwanan yunwa. Ta rasa ta yadda za ta bulloma
lamarin
duk abin duniya ya taru ya camera ta rasa
yaddah zatai ta
samu yarinyar ta saki jiki da ita ta’ amma
shegiyar yurinyar taqii yarda, don haka cikin
gagguwa ta gurzaya gidan Dashiya don neman
mafita. A lokacin da Fanne ta ke Sanar da
kawallinta abin da ya ke damunta .shiru ta _yi
tana jinta‘ har ta gama. sannan ta numfasa ta ce
da ita. " ' “Wannah ai abu ne'ma'i sauqi,’ da yaro
da’ dabba duk hanya daya»'akebi a‘samu kanSu
cikin ‘kwanciyar hankali- ba tare'da: an sha
Wahalaba ammafa ‘sai kin" yi hakuri domin‘sai
kin bi abin da zan gaya miki a hankali sannan'
kuma saurin fada ‘ba naki ba.ne';'.don intasan
halinki da sauri' karki dinga hantararta‘, jawo ta
jikinki 2akiyi ki; dinga nuna’ ’mata' kulawa kina
sassauta magana sannan ki daina yin mata
mummunan ‘kallo'wanda‘ kuWa idan; kina
harararta kokuma kina' bata tsoro da idonki ba‘
za‘ta taba sakin jiki da keba, ki dinga 'lallashinta‘
da ‘tarairayarta kamar kwai
dolé ki danne'Zuciyarld don ki samu‘ "daman
cinma‘ burinki sannan kuma ‘sai kin hada da
malamai' _‘sannan haqarki zata cimma ruwa,
.shirya na ra‘ka‘ki ~wajen wani wani boka wai
mai gani har ha'nji', wannan boka babu abin'da
,ba ya'”gani,aikinsa kamar yankan wuqane . Nima
wata kaWata ce- ta raka ni wajensa
naji dadin haduwa da bokan sosai gashi kuma ba
wani kudi ake bashi masu yawa ba. mutukar za
ki bi umaminsa to bukatarki saita biya".
naji bayananki, kuma zan yi amfani da su, amma
batun zuwa wajen bokan mu bari sai nan da sati
biyu. kafin nan Kannen Abbakar masu jinyarsa
sun tafi, domin kuwa idan suna nan ba zan samu
na sake na aiwatar da shirin nawa- ba, don akwai
su da sa ido gashi, kuma duk sun bi sun toshe
min hanyar da zan bi na‘ cimma burina”..
Dashiya ta ja tsaki, ta ce.
“Kar wannan abin da suke yi miki ya dame ki
Fanne, ke dai ki Ci gaba da haquri dasu har zuwa
‘lokacin da komai zai daidaita, inyaso daga nan
sai mu san' abin yi a kansu”. -
Fanne ta taBe baki, ta ce.
“Uhm, Kyale ni da su Dashiya, da sannu zan dinga
cin'ubansu cikin ruwan sanyi zan dinga dafa su,
ina dai da ni suke'Zancen, sai na daidaita musu
zama, ina nan ina musu tanadin wUlaqancin da
zan yi musu idan harhakana ya cimma ruwa, ke
dai kaWai mu'yi fatan Allah ya kai damo ga
harawa’
“Kawallina ke nan, har yanzu kina nan ‘da
'halinki”,
“To meza a fasa, mutuwa ko'hisabi? Kamar
yadda ki ka sani ne, ni Fanne ba na yafiya ba na
yi wa mutum afuwa, k0 ida kuwa a ce ya nemi da
na ‘yi masane
Sannan kuma ba na taba manta ranar daukar
funsa idan a ka yi min abu na Bacin rai wanda
har yasa rains ya baci komai daren dadewa sai
na rama shi, saboda ba zan taba samun
kwanciyar hankali ba . idan ban rama ba.'ko da
kuwa. ace ya dauki tsawon ; shekarune Wannan
abu da— Abbakar ya yi min tunda na. ke a duniya
ba a taBa yi min irinsa ba. Shi ya sa na ; lashi
takobi duk wuya duk runtsi sai na rama, domin:
shi ma ya ji irin abin da' na ji, i‘dan har ni ‘yar
halak‘ Ce a cikin uWata da ubana na fito sai na
tozarta Abbakar‘ kamar yadda-ya tozarta ni a
cikin dubban mutane. A ranar zai yi kuka da
haWayensa, kuma ya yayi' ‘nadamar'abin da ya
aikata min”. '
Cikin hikima da. kissa irin ta gogaggun‘mata'
wadanda suka kware a'harkar bariki, Fanne ta
samu; .ta shawo kan Khadija ta daina jin
tsoronta, ta saki jiki da ita, wanda yawancin
lokutazaka sameta zaune wajen Fanne, wani
lokacin ma wuni takeyi a wajen nata - ‘tana
wasanta' sai idan' dare ya yi ta nemi inda’
maha‘ifinta ya ke ta je kusa da shi ta kwanta.
A hankali a hankali ta dawo dakin Fanne da:
‘ kwana, ayanzu Khadija tazamo ‘yar’ dakinta a
wajenta take kwana abinci ma a baki Fanne ta ke
ba ta, sannan kuma ita ta ke yi mata wanka da
kanta, ta yi mata kwalliya sannan ba ta bari _mai
aikima ta yimata, hakama idan .- sunzo
kwanciaya sai Fanne ta lallaBa Khadija tayi bacci'
sannan ita ma ta ,ke yi, har goyata Fanne takeyi
kuma ba‘ta barima ta zauna a kasa,‘ ko a kan
kujera sai dai a kan cinyarta. Duk wata hanya da
fanne ta san 2a ta bi domin ta 'faranta mata rai
shi ta kebi, sam ba ta so ace an Bata wa Khadija
rai.
Wannan abubuwa da "Fanne ‘ta keyi wa Khadija
yana matukar Bata wa Momi rai, shi ya‘sa ma ta
ke jin tsanar"yarinyar a cikinzuciyarta, ga shi
kuma‘Fanné ta hana ta dukanta, duk wata kulawa
da Fanne ta ke ba wa Momi a da a‘yanzu ta
daWo da ita kan Khadija, Momi 'ta tsani ta bude
ido ‘ta ga Khadija "tana' rayuwa a - gidansu, Sam
bataga amfanin dawowar Khadija gidan nasuba
Sau’ da‘yawa idanta yi niyyar 'yi mata-mugunta
sai Fanne ta yi mafa waigi don ba‘ta yin. nisa da
inda Fannen take ‘zaune, haka kuma k0 unguwa
Fanne'za ta je tare ‘da ’ ita‘suke tafiya, ba ta
barinta a gida balle Momi‘ ta samu hanyar da za
ta ci 'zalunta. Sai dai tana yawan tsokanarta
da'baki, k0 kuma ta dauki' kayan wasanta ta
je‘waje. ta jefar, tana yin hakan ne duk danta
bakanta wa Khadija rai ita kuma da ya ke tana
da' ,sau‘rin‘ kuka idan irin hakan ta ‘faru sai ta
samu‘ waje ta zauna ta yi ta kuka har da birgima
irin na: sakakkun yara.’ Feanne‘ ce take dauke ta
ta‘yi ta aikin .rarrashinta har sai ta, ga ta
hakura, ta daina kukan ~Wani lokacin kuma
takama Momi da fada ‘kamar za fa doke ta;
wunin ranar duk za ta yi shi: ne tana mitar abin
da MOmi ta yi Wa Khadija.
abbakar kuma yanajin dadin hukuncin da
Fanne ta ke yanke wa Momi. sai dai kuma daya
daya daga cikin qannen .‘abbakrkar Wanda suke
jinyarsa a zuciyarsa bai yarda ’da wannan sauyin
da aka samu a gidan dan uwansa ba. domin
yana-zargin Fanne a kan akwai'wani munafurci
da ta ke qulla “ wa Ahbakar wanda ya lura kuma
shi din har yanzu _ - hai fahinci inda matar tasa
yasa a gaba ba, kuma ko'da a . ce ya gaya masa
ba yarda zai yi ba kasance warsa mutum ne shi
wanda ba .ya son gulma k0 tsegumi; kuma bai
cika daukar abu da muhimmanci ba idan ' wani
ne ‘ya20 ya'gaya masa. “yaf1 so ya‘ga abu da
idonsa, k0 ‘kumaya ji da kunnensa'kafin nan ya?
’ dauki mataki a‘ kai, saboda gudun aikata ba
daidai ba daga baya’ sanin‘ halayyar dan uwansa
shi ya' sa ya ja bakinsa ya tsuke, sai dai yana
binsuda addu’a-a cikin kowace sallarsa idan
ya‘yi, amma kuma yaqi yarda ya saki jiki da
Fanne kamar yadda ta ké so, ‘a‘_ wajen Allah
yadinga neman kariya daga 'sharrinta; wanda ya
lura da’cewa so take yi ta shirya musu gadar
zare idan sun hau kai' su fada ciki‘. Itakuma
anata‘bangarenba ta damu da‘ abubuwan da
yake-yi nata ba. dOmin jira‘ta ke yi lokaci ya ‘yi
tanuna, nasa cewa. ita din ba kanwar lasa bace
watanni uku hajia fanne ta kwashe tana
rike da Khadija, riko na 'amana da gaskiya,‘ ba‘
ta kaunar abin da Zai bata wa yarinyar rai, k0
quda ba , ta so a ce yana sauka aljikinta.
Yarinyar ta gama sakin jiki da ita, da ya ke ba ta
da wayo sosai a lokacin har ta .fara
manta'mahaitiyarta ta asali, sai Kibartala ke yi,
domin ~ba tada damuwa.
Mama take kiran Fanne kamar yadda ta ji
Momi‘tana‘cewa da ita, ita kuma duka. gidan
Gimbiya suke ce‘ mata, bakin Abbakar suka bi da
ma tun can baicika kiranta da sunanta na asali
ba, sai. dai ‘ya ce da ita Gimbiya, wani-
lokacinkuma idan. yana cikin nishadi har yana
Kara mata da_ gimbiya yar sarki, a kai guda daya
a karbo dozin, sai mai gudan ya yarda. ’Zuwa
yanzu Abbaka‘r ya gama yarda’da cewa, k0 ya
mutu'Fanne za, ta iya riRe. masa amanar‘
gimbiyarsa, a wani' ,Bangaren kuma godiya ya ke
yi wa Ubangiji da Ya amshi addu’arsa da ya
dauki tsawon' lokaci yana yi' a kan Fanne, wani
lokaci Sai ya afka Cikintunani. Oh Allah mai
iko,'Mai kuma‘ yadda _Yaso duk shekarun daya
shude yana ’zabga addu’a a kan Allah ya shiryi F
anne ba ta shiryu ba sai a yanzu da‘ wannan
abun'ya faru, lallai Allah shi ne ubangijin gaskiya.
" . ‘
‘Sai ‘dai kuma wani kayan‘ haushi har yanzu
tana nan da iya shegen nata data Saba, babu
babu abinda ya ragu na data cikin halayyarta
‘saima karuwa da
ya yi. A bangaren momi ne’ Abbakar ya ke ganin
cewa‘ akwai matsala babba ma kuWa. don sau
da _yawa;
Gimbiya ta. kan kawo~ masa Kararta, akan ta
taba_. mata kayan‘ wasanta k0 :kuma yana daga
daki 'a, kwance ya dinga jiyo muryar gimbiya
tana kuka,‘ duk kuma yawanci ita da Momi ce
domin bamai Bata mata rai a gidan sai ita Idan
irin haka ta faru rarrashin' Gimbiya ya ke‘yi tare
dA'ba ta‘ hakuri, a‘,duk l0kacin da: ta shigo
wajensa. A can Kasan zUciyarsa kuma haushin.
Momi ya ke ji .tare da yin 'Allah wadai da'
wannan hali nata na cin zalin, don ya sani haka
kawai ta ke musgunawa marainiya ba‘tare da ta
yi mata laifin ko‘mai‘ ba haKiqa abin yana
matukaqAr yi'masa Ciwo, don dai ba shi da
yadda zai yi'ne ya rama wa gimbiya abin da ta yi
matanne kawai saboda‘har-zuwa- wannan
lokacin ba' ya iya miKeWa tsaye da’ kansa,
amma kuma jikin nasa da sauki, domin raunukan
‘da. suke jikinsa duk .sun warke, hatta karayar da
ya yi a‘ hahnunsa ya‘ warke, sai' dai
’qafafuwansa ne kawai da ba suwarke ba, 'shine.
ma dalilin da ya sa ba ya‘ iya. mikewa tsaye,
ammna yana yin kokari ya yi ja da‘ gindi idan
yana jin matsuwa ‘zai je bandaki, shi ya" sa ya
ce da qannensa su tafi gida tunda 'ya ji sauki,‘
wani lokaci idan' Momi .ta tsokani Khadija. tana:
kuka, sai .ya ji' kamar‘ ya kirata ‘ya yi mata fada
tare da mata nasiha a kan ta dai‘na aikata wa
‘yar uwarta abine
da ta ke yi, domin kuwa qanwarta ce da suke
tsatso daya, wanda duk dUniya ba ta da ,wata
‘yar uwa da ta keda alaka da ita Khadija, amma
kuma sai wani Bangare na zuciyarsa ya hana shi
aikata hakan.
“Ka yi hakuri, watarana sai labari, yarinta ce ‘ta
ke damun Momi shi ya sa ta ke yin abin da ta ga
dama,'duk ranar da suka girma irin hakan ba zai
dinga 'faruwa 'ba, kuma ma ai idan har ka kira ta
ka yi mata fad‘a a kan Khadija uwarta za ta iya
fassara‘ maganarka da Wata manufa daban,
wanda kuma' kai I ha haka ka ke nut] ba,
watakila ma a je gandun da za ta ce ka dauki
‘yarka ka kai ta Wani waje ita ba .za ta iya riqe
maka ba, don haka maganin kar a yi, kar a fara,
domin kuwa ka san matsayin da Momi ta ke ' 'da
shin cikin Zuciyar Fanne ka bi ta a hankali cikin
'nutsuwa‘ ku zauna 'lafiya, saboda ka san' ‘halin
mutuniyar taka sarai, kamar yunwar cikinka, dan
qaramin aikinta ne ta botsare “maka, duk da‘
cewa A yanzu ta yi laushi
A kullum F anne. ta je unguwa Sai' ta-sayo wa
Khadija kayan wasa, don haka ta ke da su kala-
kala, bebin wasa kuma tana da shi ya kai goma.
duk da cewa Momi tana dauka ta kai waje ta
jefar- mata, k0 kuma ta ba wa yaran makotansu
ammana, hakan bai
hana Fanne sake sayo mata wasu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login