Showing 33001 words to 36000 words out of 38754 words
saka. Tayi murna‘
sosai kuma har cikin zuciyarta ta ji
dadin’karamcin' da ya yi mata, da ma ita ma
sunan data keson a sa wa ‘yar kenan, amma
kuma kunya ta'hanata sanar da Abbakar din,
kuma‘~ wani Bangare na zuciyana yana tunasar
da ita'ko akwai wanda Abbakar ya yi niyyar saka
wa suna. A halin da akeciki yanzu Sam Abbakar
ya daina damuwa da abin da Fanne ta ke
yi masa‘ don haka ya debeta gaba daya ya Zubar
da, ita a kwandon Shara, sai'dai bai daina
kyautala mata ba kamar yadda‘ya saba yi a da,
kuma har zuwa wannan :lokacin yanayi‘ mata
addu’a kan Allah (S.W.T) ya shirye ta Ya dawo
da ita hanya mai kyau, ta kuma gane cewa ita
duniya ba matabbata bace ta tuba ta koma zuwa
ga Allah, inyaso 'a lokacin ne zai tone mata askin
da ya dade da binnewa.
Har zuwa wannan lokacin Rukayya ta kan
yawaita yi wa Abbakar magana akan ya' zama
dole ya sanarwa matarsa uwargida‘ cewa yana
da wasu iyalin a gefe, saboda rayuwa ba ta da
tabbas idan mu ne yau ba mune gobe ba, ba fata
ta keyiba idan ta,Alla ta kasance da wanne idon
zataje tama da matarsa'ita ma matarsa ce har
sun haihu, kuma ma sai yaushe ne zai hada kan
yaransa suyi zumunci, kuma. fahimci juna ba cin
ba su taba k0 da kallon juna ba. . _ ‘
“Ni wallahi naf1. so ka hada mu waje daya mu
zauna, k0 Allah zai sa mu fahimci juna nida ita.
Insha Allah na yi maka alkawarin zamu zauna
lafiya bazaka samun Baraka ta wajena ba, kuma
ko da,‘ace ita ne tanemi ni‘ bazan kula ta ba, da
ma niba halina ba ne hayaniya, haka kuma ban
Saba da yin fada ba, ka ga kuwa ba zai yiwu ace
Rana tsaka na dauki halin karnuka na dora wa
kaina ba, duk wani gida da kake ganinn kishiyoyi
suna fada su duka biyun ne ba su da haKuri,
amma idan aka yi dace aka samu mai haquri a
cikinsu sai ka ga sun 'zauna lafiya, suna ta haife-
haifensu a . haka. ‘ Abbakar‘ hakuri kala-kala ne,
akwai mai hakurin da zai’iya zama da
dayuw‘ansa duk masifar da mutumin yakeda ita,
k0 da‘kuwa a ce shi din wuta ne”. '
Idan Rukayya ta gama gaya wa Abbakar
wadannan maganganun sai kawai ya kalle ta yaYi
murmushi baya cewa da ita komai, lallai Rukayya
ke har yanzu da sauranki‘domin kuwa ba kisan
kowace ce Fanne ba shi ya sa ki ke nemAn ki
zauna tare da ita, ’duk haqurinki da iya zama DA
mutum sai Fanne ta yi miki wani abin da zai
jawo kinyi fada da ita, kai ko koyi ne yake zaune
da ita watarana sai ya yi baKi, SBD abubuwan da
zata dinga yi masa. ' . kaI A rayuwa bana fata k0
maqiyine ya zauna da Fanne a yanzu, domin
kuwa‘ itan‘ dakalin~ majina ce duk wanda ya
hauta saiya zame, kuma itazuma ce zama da ita
sai da wuta ko kuma da
magani "maganama bata wadace ki ba, yaushe
Zan hadaki
in hadaki damasifatu wacce bata gajiya, k0 da
kuwa kwana za ku yi kuna abu daya, wani
lokacin har mamaki takd bani a yi mutum baya
gajiya sai kace inji, ni‘dama da nake tare da ita
dole ce ta sa nake zaune da ita, ba
wai don ina son zama da ita ba, ko kuma tana
mini
abin da raina’yakd, so shi yasa na kd zaune da
itaba .matar da zamana da ita ban qareni da
komai ba sai tarinwahala da baqin ciki, ba don
ma Allah'ya taimake ni ba, ai da yanzu ina
kwance hawan jini ya kada ni”. ,
Duk yadda mutum yake tunanin Fanne ta wuce
nan, haka nan kuma k0 kai wane ne zata ci maka
mutumci bata ganin kan kowa da gashi
baran ma shi data gama raina shi, Wanda ta ke .
kallonsa kamar wani bawanta mai mata hidima
take biyansa albashi, k0'kuma kudi ta saka ta
sayo shi, domin kuwa dada namiji mai zafinrai
aka hadata lallai data dandana kudarta, don a
kullllun sai ya jibge ta idan ta Bata masa rai, k0
kuma ta tsaya a‘ kansa tana masa tsageranci'
irin wanda ta
saba yi masa yake hakuri da ita, to
lallai ba zasu
dauki tsawan lokaci’suna tare ba; shi ma Wani
lokacin duk haqurinsa idan ta yi masa Wani abun
sai yaji kamar zai doke ta don haushi. Da ,Kyar
yake samu ya danne zuciyarsa, kuma ma idan ya
“ya hada su gida daya’ytabbata 'ba zai iya yi
musu adalci a tsakaninsu ba, kuma k0 da' ya
kwatanta Fanne ba za ta barshi yayi ba. ita
Rukayya da take neman a hada su waje daya, ita
fazata dawo bora don sai yayi da gaske sannan
zai samu ya dinga shiga wajenta, 'ko kuma ta
dauki makami rana daya ta shiga har dakinta ta
kashe ta, don yana da yakinin Fanne za ta iya
komai domin ta samu biyan bukatarta, shi yasa
ma maganin kar ayi kar a fara, saboda ya gama
sanin cewa ba ta da imani k0 kadan a. cikin
zuciyarta, kuma ba lta zama ta yi .tunani idan
har Zuciym‘ta ta raya mata wani abu mummuna.
A take ta ke aikata shi, sannan kuma bai taBa
ganinta ta yi nadama koda na sakan a kan
abubuwan da ta ke aikatawa ba, shi ya sa ma
yake dada tsorata da al’amarin nata, domin kuwa
duk mutumin da ya' girma ya mallaki
hankalinkansa, yana da masaniya a kan
abubuwan da yake aikatawa mai kyau ko marar
kyau. Amman ban da Fanne har yanzu bata san
inda yakeyi mata cijwo ba.‘
- Rayuwa .taci gaba da .gudana a haka, Ruqayya
yanzu abubuwa sun fara yi mata yawa, saboda
haihuwar da tayi, don haka Abbakar ya
nemi shawararta akan cewa ta.samo wata ta
dinga ‘ taya ta k0 da da ayyukan gida ne,
inyasosai a dinga
biya Shiru kawai tayi masa batace dashi komaiba,
a dama haka ta ke ‘idan abu bai dametaba, idan
ya gaya mata sai ta yi shiru ba Zata ce dashi a’a
ba, don ba ta so su yi jayayya da shi, babu yadda
Abbakar bai' yi da ita ba akan maganar ‘yar aiki,
amma tace dashi ita ba ta so, ita zaman mata
keyi a gidan da har sai an kawo mai taya ta
ayyukan gidan, kuma ma duka nawa aikin yake
da har za a, tsaya rabawa mutane, ,lalaci ne ace
da mace aikin da baifi karfinta ba,,sai ta saki‘ jiki
ta zauna sai an nemo 'mata mataimakiya, harga
Allah akwai yawan aikinda zai sa a daukar wa
mace ‘yar aiki, amma ba irin nata ba, wanda bai
taka 'kara ya karya ba, dole Abbakar ya hakura
da maganar ‘yar aikin kamar yadda aka yi a
lokacin da ya saya mata mota, fur Rukayya ta
kekashe qasa ta ce ba bazata yi amfani da ita ba,
ina ma take zuwa da har za a saya mata mota?
Kuma idan ta yi yawo a cikin mota aceda ita ‘yar
waye a garin?
Motar ta dade a ajiye kafi nan daga bisani
Abbakar ya sayar da ita ya kawo mata kudin yace
gasu nan idan ta ga dama ta qona suma, tunda
ya riga ya ba ta ya rantse ba zai karBa ba.
Da taga alamar ransa ne ya Baci sai ta karBi
kudin ta jeta ajiye su, daga bisani ta ba shi
hakuri.
Abbakar yana mamakin hali irinna rukayya, sam
ita ba ta dauki wyale—qyalen duniya tasa a cikin
zuciyarta ba, bata da wani buri mai yawa, kuma
babban burinta shi ne Allah ya ba ta ikon
tarbiyyanta: da Khadija a bisa yadda shari‘ar-
musulunci ta tsara, sai kuma yi wa mijinta
biyayya da kuma fatan‘ cikawa da kyau da imani
Khadija tana da shekara daya da Wata uku
Rukayya ta yaye ta, kasancewar a wannan
shekarar ne Allah ya nufe ‘ ta da zuwa aikin hajji
wanda Abbakar ya biya mata, a tun farkon
aurensu ya so taje sai kuma Allah bai nufa ba,
saboda tana dauke da qaramin ciki, kuma yana
ba ta wahala shi ne Abbakar ya mai da kujerar ta
zamo ta kakarta wanda- ta goyata.
RuKayya sun yi hajji lafiya har ma sun dawo,
yawancin tsarabar da ta yi daga can Abbakar ta
yiwa sai kuma Ummansa da sauran ‘yan uwansa,
har da Hajiya Fanne da Momi ta yiwa' tsaraba,
don haka ta kudiri niyyar insha allahu a wannan
karon sai ta samu nasara a kan Abbakar ya kai
ta sunga juna, inyaso sai ta kai musu tsarabar da
ta yi musu, amma kuma sai me? Tana gaya wa
Abbakar abin da yaksle cikin ranta, ya kalallameta
da dadin zance irin wanda ya saba yi mata idan-
har ' irin hakan ta dasu. Cikin sauki ya samu ta
yarda da batunsa har ta amince taba shi kayan
da ta sayo
musun don ya kai musu, shi kuma yana ganin ya
cimma nasaya dauki jakar ledar yayi waje, cikin
zuciyarsa cike, da farin ciki. fanne ya kai 'wa
kayan amma sai dai ya boye mata gaskin
lamarin, ya ce da ita‘, wani abokinsa ne ya je
aikin hajji ya kawo musu tsaraba. .
Khadija ta taso cikin kulawa da gata daga dukkan
Gangaren mahaifanta, suna matukar' ji da ita, da
kuma tattalinta yarinya kyakkyawa da ita, ruwaa
biyu ta ke da shi, kamansu daya da Abbakar ta
.fuska da hannu da qafa, amma fatar jikinta irin
na mahaifiyarta ‘ne, fara ce sol ga gashi har.
gadon bayanta, tana‘ da dara-daran idanu masu
kyau da haske, fararr A kullum zaka ga idanunta
kamar ‘ mai jin barci, akwai ta da yalwar gashi
gira kuma baki sidik, yawancin halayyarta yayi
kama dana - mahaifiyarta har cikin ransa
Abbakar ya sani yana qaunar Khadija,‘ Sam baya
iya hada soyayyarsu waje daya da Momi, haka
nan kuma halayyarsu ba irin daya ba ce, Khadija
na da shekara biyu Allah ya sake bawa Rukayya
ciki, wanda Allah bai nufa za ta haife shi ba, ta‘
rasu adalilin hatsa’rin motar da ya rutsa da su_ a
kan hanyarsu ta komawa ,gida daga shagon alfijir
Wanda ko shi Abbakar din bai san tanada shigar
qaramin cikin ba, domin ba ta gaya masa ba
kuma
A tun lokacin da Allah ya yi wa Rukayya rasuWa,
sai rikon Khadija ya dawo hannun kakar
mahaifiyarta, a‘koyaushe za ka ga yarinyar tana
cikin alhinin rabuwa da mahaifiyartta, domin
kuwa a kullum suna tare basa rabuwa da juna,
kuma tayi matukar shakuwa da mahaifiyar tata
shi yasa a ko yaushe take cikin‘ damuwa,
batakuka, amma a koyaushé. -za ka sameta a
zaune jigum babu walwala a tare da ita, kuma
tana yawan‘ .ambaton sunan mahaifiyarta, kai
harda mahafinta tana da muradin ganinsu, duk da
’cewa tana samun kulawa ‘ Sosai a wajen' kakar
Rukayya, amma tafiso ce tana kusadasu
Kakar Rukayya tuna-tausayawa halin maraici da
yarinyar ta shiga,~tana‘ kuma so a ace Abbakar
ya haqura yabar mata rainon.yarinyar ya dawo
hannunta kona shekaru qalilanne, amman a yadda
ta alamu‘shine yaf1 ta bukatar kasancewa tare
da Khadijar fiye da ita, domin daga 'dukkan
alamu . yarta shiga damuwa a kan mutuwar
Rukayya, don haka 2atayi haquri ta. bar masa
ita‘a wajensa,‘ inyaso ta dinga zuwa lokaci zuwa
lokaci tuna duba ta, fatanta Allah yasa 'matarsa
ta yarda ta rike yarinyar tsakani da Allah, ko dan
maraicin data ke
tare da yar da alamn kuma matar ba ta da illa
tunda ita dai Rukayya ba ta taBa kawo min wani
. aibu nata ba, hasalima ni ba mu taBa yin.
hirarta da Rukayya ba, yaushe ma ta bude: baki
tayi zancen nata" balle har aje ga batun ta gaya
mata abin da yake damunta a cikin zuciyarta,
yake da nasaba da gidan aurenta.
' Allah ‘kenan mai yadda yaso, ya dauke wa
Abbakar‘ Rukayya ‘a lokacin da yake tsaka da
muradinta, ya kuma bar masa Fanne wadda yake
zaune da ita a bisa qaddara
..... ..... ......
hajiya fanne kuma tunda Abbaka: ya ce
da‘ ita ‘yarsa za to. dawo hannunta da zama,
kuma a ’dakinta ta zauna ta shiga qullah yadda
zata yi ta mallaki dukiyar da Abbakar yake dashi,
cikin’ ruwan sanyi ba tare da ya gane nufinta ba,
ya zama dole ta bishi kuma ta shiga yin duk abin
da ya ce da ’ita, .kuma ta janyo yarinyar da yace
zai kawo ta zauna'da ita a jikinta, ta nuna mata
kulawa sosai iya da yadda take bawa Momi, in ba
haka_ ba bata ga hanyar da za ta biba don
cimma hurinta, duk da cewa tana jin Kiyayyar
yarinyar tun kafinma a kawo mata ita, shegiya
mai kama da aljanu.
“Matukar‘ ina raye ba zan taBa bari ki samu
komai a dukiyar Abbakar ba, haka kuma bu zan
“taba barinki ki ji dadin rayuwa ba, sai na zamo
miki bakin takobi wanda zan dinga sare dukkanin
farin cikinki da shi, yadda uwarki ta aure min miji
kuma ta shiga ta 'fita wajen boka da malamai ta
mallaki zuciyar Abbakar‘, ta kunsamin min bakin
‘ciki a rayuwata, haka ni ma zan shiga taki
rayuwar na dinga kunna miki wuta a cikinta,
dama nayi niyyar rama abin da uwarki tamin
tunda kuwa bata nan, to a kanki zan' rama. Kai
‘kuma uban munafukai ka shiga ukunka a
hannuna, bari ka gani burina ya cika a kanka idan
dai ni Fanne ‘yar halak
ce a cikin uwata da ubana na fito to sai na rama
wulakancin da
cin mutunci wanda ka dade kana yi min shi, ta~
wannan hanyar ce kawai zan bi na musguna
maka, kamar-yadda ka yi min wai har da yin aurc
ba tare da sanina ba, shi ne kuma yanzu za ka
dauko min yarta ka kawo min cikin gida? Ina! Ba
zai’yiwu ba, da sannu zan nuna maka cewa,
shan-shayin‘ da akeyiwa kanwa‘ba za a yiwa
barkono ba, mu zuba ni da kai shege ka fasa.
Kuma wallahi idan burina ya cika ba sani ba
sabo, rufe idona zan yi na ci maka mutumci 'iya
son raina, inyaso naga da wa kake taqama,
‘sannan naga uban ‘yan rashin
kunyar da'zai zo ya tuhumeni a kan me ya sa
'nayi
maka "bala'i saina‘ bashi amsa daide da
tambayarsa, daga ni sai ‘yata nake so mu gaje
dukiyar Abbakar, domin kuwa mune muka
cancanta mucita ba, wasu can ba dabasu san ta
y aaka same ta ba". "Bayan kwana biyu da
maganar dawowa, Khadija gidan Abbakar yace
don Allah ta kawo masa ita‘ domin Zamanta
akusa da shi Zai debe'masa kewar mahaifiyarta.
Hakan kuwa aka yi washegari da safiya Kakar
Rukayaya ta sako Khadijn gaba da akwatin
kayanta, ta dawo da ita gidan ubanta. , " ' A 'kan
hanyarsu 'ta zuwa gidan Kakar Rukayya tana‘ta
sake saken zuci, tun jiya'da Rana , Abbakar ya
jure ya sanar da ita sakonsa harzuwa yau da
zuciyarta taketa cike da zullumi da tunanin halin
rayuwar da yarinyar zata shiga. Taso ace Abbakar
ya haKura ya bar mata Khadija ta raineta kamar
yadda ta goya uwarta, koba komai zata dinga
kallonta kamar Rukayya, amma fa yaqi yarda don
tun yana kwénce a gadon asibiti yaketa yi mata
magiyar ta kawo masa ‘yarsa
, ya hada ta da Allah ya had at a DA Allah, ya ce
da ita ' yana so neya dinga 'ganint‘a a kullum
tana zaune a! kusa da shi, k0 Zai dinga samun
sassaucin rashin
Rukayya da ya yi, wanda a koyaushe yake
addabarsa a cikin zuciyarshi, kafin nasa lokacin
yazo, don yanzu ma yana raye ne amma kusan a
mace yake, tunda wasu sassa na jikinsa sun yi
mummunan raunin da baya iya moisa su, kuma
suna da matukar muhiinmanci a rayuwarsa, din'
haka yake ganin nan ba da dadewa ba shi ma zai
iya bin nata ; dayazo nan a zancensa sai ya fashe
da kuka, domin tausayin Khadija daya jiya ‘ cika
masa zuciya, shi'kenan ita kuma ta zama babu
uwa ba uba, ta zama marainiya gaba da‘baya,
Allah ne gatanta watakila ita ma irin; rayuwar da
mahaifiyarta tayishizatayi; ’
- Kakar Rukayya" ta share: wasu hawaye DA
suka zubo mata a~ lokacin da suke shirin shiga”.
gidan Abbakar, Kaninsa ne yamusu’ .-
jagora har zuwa' inda Bangaren Abbaka'r din
yake
tare da‘sallama suka Shiga ‘dakin a lokacin’
qaninsa ‘dayan ya mikarda shi zaune ya sa masa
filo guda
biyu a bayansa ya ‘tokare . A :sanda suka shiga'
dakin Khadija nayin tozali da mahaifintar ta saki'
hannun Kakar Rukayya .wanda take riqe da shi ta
ruga da gudu- ta’ nufi wajensa. Tana -‘ isa ta
fada
kansa tare da rungume ~abinka da yarinta bata
k0 lura ‘da raunikan da suke jikinsa ba, duk da
cewa
ta fama‘shi bai tsaya bitakan zafin ciwon da
yakeji ha;
sai kawai shima yahau murnar yana ta ‘
kiran‘sunanta amma ba ta amsa ba, Sai ta ce
dashi, “ “Abba ina Ummina?’ A ‘ '
‘ Habawa yarinya tana fadar haka Abbakar ya
fashe dakuka, daman me neman‘kuka ne; kuma
sai aka jefe shi da késhin ‘awaki'
‘ “Don Allah kayi hakuri ka daina wannan ‘ kukan,
Wanda baida wani amfani a wajenka, sai ma ‘ya
janyo maka wata‘cuta 'daban, kayi tawakkali‘ ga
Allah, shine: "ya ‘rubuta ita kuma ya kar6i
abinsa, haka—nan duka muma zaman jiran
’lokacinta muke yi, ka tuna cewa dukkan ,mai' rai
mamaci ne, sai dai idan lokakacin'sa bai yi ba.
abban Khadija ni ce ya kamata na shiga wani hali
a game; da mutuwar Rukayyah sabod ita kadai
ta- rage min a' cikin‘Zuriyata, sai kuma wannan
‘yada kuka haifa, amman haka nake danne
zuciyata‘ ,
na bar wa Allah ikonshi shi kadai ne ya isada‘
bawansa. haka, Ba wai’ bana jin ciwon
mutuwarta bane a:a sai
don babu yadda na iya ne
zab damqa maka khadija a hannunka kaman
yadda‘ka, buqata, amma badon inason rabuwa
da- ita ba, domin ita kadai ta rage min wadda
zan dinga kani inajin dadi, kuma ita kadaice ta
rage min "; wadda ta fito daga‘ tSatsona ma’ana
jinin jikina”. ,
Adaidai nan Hajiya Fannee; ta yi sallama ta'
shigo dakin, cikin girmamawa tarda durkusa ta
gaishe da kakar Rukayya, ita ma, cikin sakin
fuska ' ta amsa mata tare da tambayarta me jiki.
“Da sauki”. Ta ba ta' amsa.
“Allah ya qara kaqo sauki”.
“Amin”. Su duka suka amsa harda qannen
Abbakar din
Da ma tun shigowar su’ Khadija‘ Hajiya Fanne ta
gansu amma taqi zuwasu gaisa, don jin zuciyarta
takeyi kamar ta yi bindiga don qunan take mata
da qyar ta taushi zuCiYarta ta‘ tashi ta nufi dakin
..,Abbaka.r. din Bayan sun gama gaisawa ’da
Hajiya. Fanne n sai kakar Rukayya ta ca da
inta“Hajiya don Allah ki rike amanar wannan
,yarinyar, kin ganta. marainiya ce, kuma yarinya‘
ce qarama wadda bata san ciwon kanta ba, akwai
tarin lada mai yawn wanda Allah zai baki idan
har kika yi mata riwo na gaskiya, amma hakan ba
zai yiwu bu sai kin hada da hakuri,kin danne
zuci‘yarki, domin a.kwai cin rai wahalar rikon dan
wani”.
Hajiya Fanne dai ba’ ta ce da ita‘komai bai harta;
dasa‘aya ga maganan nata,,tana tsaye ne kikam
tun ‘sanda ta shigo dakin tana kallon Abbakar shi
‘da yarsasunarungume dajunaa
_' Takaici ne‘tare da baqin ciki suka taru suka
lullubeta, tun daga‘yatsan qafarta babba har-
zuwa ‘tsakiyar kanta, haushin Abbakar din ya
kamata ji ta keyi, kaman taje ta dauko taBarya ta
mammaka musu musu a kansu-shida yar‘ tasa,
lallai ma Abbakar ya gama rainamin hankali, a
gaban. nata-zai rungume
- ‘yar-sa yana wani nuna mata so ta
musamman, abin da bata taBa gani ya yi wa tata
yarba, a _koyaushe cikin hantarar.Momi da nuna
yana kyamarta yake. Kai-lallai DA sake
ya"zama"dole ta'bazana zuwa wajen ’masana,
dominta‘ samu abin da- zata .ma wannan
soyayya 'da yake ma yarnan daga gani ma ‘asiri
ne yake dawainiyada shi, don kuwa ba a cikin
hayyacinsa yakeba. , “Kai amma wannan tayi
min‘abin da harna: mutu bar'zan manta da shi
ba, kuma wallahi nima sauna rama, domin cin
tuwon'kishiya ramakone.‘ Sannu a .hankali zan‘
bisu' a yanzu, nai mudu duk abinda suke bukata
zan musu har na cimma manufata, sannan ne
zasu gane dawa suke zancen. Abbakgr kénan;
zakai kuka- kamar yadda kasani”; Ta. ambaci
hakan da a cikin zuciyarta
«Hajiya riqon yaro sai an hada da hakuri, . Kakar
Rukayya ta katse wa Hajiya Fanne tunaninda ta
ke yi.
“Babu komai Iyah, insha Allahu zan rike ta
abisa'amana kamar yadda zan rike ‘yar da na
haifa' a cikina, balle ma ai ita da Momi