Showing 24001 words to 27000 words out of 38754 words

Chapter 9 - UWAR GOYO COMPLETE BOOK Hausa Novels .txt

Nil   

19 Feb 2025

3929

sh? K0 kuma. ta haukacene
bai ‘sani ba? Wad'annan tambayoyi ne .da ya
yiyiwa kansa, wanda kuma ba shi da amsarsu,
sai yanzu :ya gano cewa ya yi babban kuskurc
da ya ce da kannensa su fita daga waje , domin
kuwa duk abin da Fanne zata yi masa na
mugunta ba zai‘iya kare kansaba yanxu ya ZAiyi
da kansa kenan don yasan koda kira ya kwala
musu baji zasuyi ba don da alamun sunyi nesa da
dakin nasa kai nimadai nayi rashin tunanin toya
kenan!?
Mu hadu anjima da yammah donjin yaddah zata
kaya ina ganin daga yau zamu fara post sau biyu
a rana
Uwar. Goyo
Chapter14
kare kansa ba, to yanzu ya ya zai yi da
rayuwarsa ya sani k0 kira ya kwala wa kannensa
ba za su ji bu, don da alama sun tafi da nisa. Shi
ma dai ya yi rashin tunani, shi ya’ s'a ake son
idan mutum zaice wani abu ya yi nazari kafin ya
furta. ' ‘Hasbunallalm Wa'niimal warhl3. ya
sh‘iga furtawa a hankali, domin Allah ya kawo
masa agaji, ya‘kuma kare shi daga mugun
shar'rin Fanne, don ya gama Sadaukarwa zai iya
cewa, Allah ne kad'ai zai iya kuButar da‘shi
'dagadukkan abin ‘da ya kawo "*Fanne dakinsa.
Domin ya Allah buWayi ne gagara misali, kuma
da wannan addu’ar da' yake yi ne Allah ya
kuButar da Annabi Ibrahim (AS) a lokacin
dakafurai suka hura Wuta za su jefa shi a ciki, a
dalilin ya karya musu allolinsu, wanda suke yi
musu bauta. Suna’jefa shi kafin ya karasa.
cikinta. sai'ya ambaci wannan addu’ar, sai Allah
ya ce da wutar ta yi sanyi amma bamai 'cutarwa
ba a gareshi. 'Haka kuma ita ce. addu’ar
da;Aimabi Yusuf (A.S) ya yi a sanda ‘yan
.uwanSa suka jefa shi a cikin ri'jiya, don haka
yana da kyau musulmi mumim' ya dinga tunawa
da' Uba'ngijin ya- halicce shi a kowane irin hali'
ya tsinci kansa Abbaka’r ya ci ‘gaba~ da
maimaita kalmar a bakinsa tare da-jiran'
hukuncin' 'd‘a Allah (S.W.T) zai yanke masa.
Ita‘kuma uwar ‘yan rigima tunda ta taje ta tsaya
a kansa ta zura masa na mujiya ba ta ce da shi
komai ba‘ An dau tsaWon lokaci a haka babu
wanda ya yi wadan uwansa magma, da ma shi
Abbakar b'a son~ yawan magana yake ba, ‘kuma
shi da yake neman mataimaki wace magana zai
yi mata?
Fanne tsayuwar da ta yi tana kallonsa rasa ta
indazata fara abin da ya; kawo ta dakin ta yi, don
laifmsa- a wajenta yana da girman gaske. Tana
tsaye a wajen da take har yanzu, k0 me ta tuna?
Kawai
sai ta bude bakinta ta shiga zuba masa ruwan
ashar masu maiko, zagi ta uwa ta uba ta shi
masa tare da‘ warwarw masa irin jahilcin nata.
Saida tai masa tatas sannan ta shiga maida
numfashj, haushi duk ya; cika mata zuciya, domin
kuwa shiru ya yi mata kamar ' ma baisan abin da
ta ke yi‘ba, ya manna mata bajin hauka,-bai ce
daita ta 'tafasa balle ya ce ta kone, da ma
wannan ko’in kul'a da Abbakar yake yi .wa Hajiya
Fanné‘ idan tana yi masa- masifa tare da kumfar
yana yi mata ciwo sosai, shi yasama wani lokacin
bata saurara masa idan rigima ta hadosu Abbakar
maki ne ya cika masa . cikin zuciya, tare da yin '
godiya ga Allah da ya kuButar da . shi, saboda
bai taBa tsammanin abin nasu' afatar baki zai
tsaya ba. yana cikin tunani sai‘ ya ga Fanne ta
sake kusantowa inda ya ke sai da cikinsa ya
bada wani irin sauti kululu don tsoron abin zai
biyo baya, amma kuma tana zuwa, daf da shi sai
ta d'aga hannunta ta nuna shi da yatsa daya‘,
tare da cewa, “Da ma ance qarshen munafuki jin
kunya, to ga shi kuwa kaji tunda-duk duniya ta
fahimci abin da ka dad'e kana aikatawa a boye.
Kai bayan jin kunyar ma hatta sakamako ka
samu, donAllah ya saka min“cutata da kake yi,
tunda gashinan ka zama nakasasShe, musaki
wanda ba shi da amfani in ban da bar'a‘ a bak'm
titi. Shi din ma sai dai ka samu mai turaka a kan
keken guragu, inyaso ku, dinga raba abin ida kuka
samu. Na yarda a yau da ake cewa mutum
mugun icce ne, .wallahi ko kur’ani aka ba ni zan
iya dafawa na yi ‘rantsuwada shi akan cewa kai
ba ka neman mata, _ashe abin duk ba'haka yake
ba, ba a gane mutum ta ‘fuskarsa ko kuma ta
jikinsa, domin duk wani hali mamar kyau da yake
yi a cikin zuciyarsa yake Boyewa.
Abbakar ka ji kunya, kuma" ka ba .ni mamaki, a
ko yaushe kana cikin .aibata 'ni kayi min
inummunar fassara, ba ka‘ da wanihira da za ka
yi min~sai wa’azi, yau ka ce min Allah ya ce
kaza, gobe ka ce da ni Manzon Allah (S.A.W)' ya
cé‘mu mata mun fi yawa a cikin Wutar
jahannama, idan mutum ya Zauna yana
sauraronka sai ya rantse dacewa duk duniya babu
abin halittar da Yake jin tsdron mahaliccinsa
irinka. Ai kamata ya yi ka fara yi wa kanka
wa’azi kamin ka yi wa wani, ‘ koda yake an ce ka
ji fad‘ar Malam, amma kar ka yi aiki da abin da
yake aikatawa. Allah ai ba azzalumin Sarki ba ne,
sai bawan .da ya zalunci kansa, ga shinan kuwa
mun ga ishara a kanku kai da karuwar taka. ~ Ita
kam ma nata abin ya yi muni,’ tunda jiya na
samun labarin cewa tare da ita kuka yi hatsarin, '
ita ta sheka barzahu garin da ake arhar gyada,
kuma idan an tafi ba a dawowa, ba na k0 shakka
a ’ halin da ake ciki yanzu tana can cikin wutar
jahannama, kuma a ciki za ta dauwama, tunda ta
aikata Zunubi mai gilman gaske, da ma yanzu an
ce idan ka‘ yi wa Allah laifi tun a cikin gidan
duniya ya ke fara yi make hisabi, ba sai ka‘je can
ka same shi ba, ashe da gaske suke yi, dan ga
shi nafara gani da idona abin da suke fadamin ya
fara a kusa'da ni,. don haka ya kamata 'mutanen
dum'ya su yi taka tsantsan da rayuwa'r, kuma su
guji aibata :‘yan uwansu' a kan abin da ba su‘ da
masaniya a kai
Abbakar kasa hakuri ya yi da jin wannan shirmen
na Fanne da take yi wa Rukayya, domin kuwa k0
da ace ita din kamwar ce da gaske, bai kamata ta
ce da ita ‘yar wuta ba, domin ba a shiga tsakanin
mutum da ubangij'msa, .haka nan akwai karuwar
data shjga aljanna don Allah (S.A.W) mai ‘yawan
gafara ne, kuma mai jin Kai, kuma Yana yafewa
bayinsa’wanda Ya so zunubansu matukar ba su
yi shirka ba, ya Allah ka yi mana tsari da yin
shirka qarama da babba, amin. sannan
Rukayya salihar mace ce mai halin matan kwarai,
wanda idan mutum ya mallake su ya huce
takaicin duniya, kuma ya samu jin dad'm rayuwa,
amma Fanne ta ke yi mata qazafi tare da
aibatata, kuma da yi mata mummunan fata'
wanda shi a nasa tlmanin “rahamar Allah ya. ke
mata fata ba azabarsa. ba, tunda ta mutu me a
kan tafarkin gaskiya, ga shi ‘kuma a sanda
numfashinta zai ,d'auke ya ji ta da kunnensa
tana maimaita kalmar shahada a bakinta, sanna
Manzon Allah (S.A.W) ya ce,‘ “Duk wanda ya
mutu da kalman shahada a bakinsa to babu
makawa zai shga aljannah
1 Da ace lafiyarsa qalau, kuma. ana hukunci ne
da qur’ani a kotunan garinmuto da sai! ya kai
Karar Fanne’ an Mawa Rukayya haqqinta na
qazafin da ta yi mata, sai dai yanzu ba'shi da
ikon y'm komai, dOn haka ya barta da Allah shi
ne zai yi musu hisabi Abbakar yana cikin tunani
ya ji Fanne zata sake yin magma, sai ya yi saurin
ya ce da ita.
“Dakata Fanne abin naki ya fara isa ta, ina so na
sanar da ke wani abu da ba ki sani ba, duk wani
rashin kunya da cin muttim'ci idan za ki ki yi min
shi ni kadai, amma-kada ki kuskura ki 'saka da '
Rukayya a ciki, domin ita babu ruwanta kuma ba
ta yi miki wani Iaifi ba, haka kuma aAhalin da a
ke; ciki, ba ta ma san kina'yin wannan haukan
ba, saboda ta .riga ta bar miki duniyar ma gaba
d'aya, ‘ sai ki d'auki abin da za ki d'auka a ciki.
Da a Ce kin san gaskiyar yadda lamarin yake da
ba za ki tsaya a kaina kina ta BaBatu harda da
kunfar baki ba.
Zuwa yanzu Fanne ya kamata kiyi karatun ta
nutsu, ki yi sani' da cewa, duniya ba matabbala
ba ce, ki duba‘ ki gani lokaci daya Allah ya mayar
da ni haka,_bacin aranar na wuni cikin koshin~
lafiya'babu wani waje a jikina inda ya ke yimin
ciwo, amma sai kuma kika wayi gar kika ganni
cikin lalura; duk ireiren haka Allah yana nuna wa
bayinsa aya ne‘ko za’ 'su hankalta su daina
abubuwan da suke munana; tabbas maganarki
gaskiya ne da kika ce darasi ne Allah ya nuna a
kaina, amma kuma ba ta hanyar da ke kike
tunaniba
_ ' Don ita Rukayya da’ kike masifa a ‘kanta‘ kina
kiranta da sunan karuwa, to bari yau na gaya '
miki mene ne gaskiyar abin da’ ke tsakaninmu.
Matata ce wadda ita ma. na biya kudin sadaki
aka daura mana aure‘da, ita, shaidu suka shaida,
kuina muka yi zama‘a' tare irinna ’auratayyah, a
bisa 'yadda shari’ar imu§ulunci tatana’darwa
koWane mutum Wanda haihu da zuria a
tsakaninmu,“Allah ya. azurta mu da haihuwar
Khadija Wannan yarinyar da kika gani a tare
damu kuma mun same tane ta aure ba wai ta
hanyar ,da kike nufiba. "Na yi miki rantsuwa da
Allah ni ne namiji na farko da na fara sanin
Rukayya ‘ya mace, kuma bayan haka ma ita ba
mai , yawan zuwa unguwabace, k0 da kuwa zata
nine ke kaita kuma na dawo da ita belle ma ace
_tana munafunta‘ta idan ta fita unguwan , ba
yaddahban 'yi da ita ba akan na saya matamota
'ta dinga .amfani da ita idan za ta jewani
wajenba, amma fir taqi Yarda; saboda ita ba
mace ce mai burin samim abin duniya ba Babu
abin da zai sa na zarge ta, tunda ban
taBa samunm da’ wani. laifi Makamancinsa ba,
kai ita k0 kawaye ba ta da‘ su kema Fanne ban
zaxgeki ba da .kike'da Kawaye masu mummunar
akida balle ita
'Rukayya bane shi ya sa kiké’fad'ar abinda
kikaga dama a kanta". Sai da Abbakar ya saurara
na wasu yan mintina kamin nan ya ci gaba da
cewa; “Munanam halayarki da kike gwada min
Fanne su ne suka kai ni ga sha’awar qara aura,
wanda ni ba tsarina .ba ne ajiye mace fiye da
daya a ' qarkashinaba Fanne ba kya ganin
darajata da mutumcina a matsayina na mijinki,
magana: da kike furta min na tabbata k0 kawarki
ba kya yi 'mata. irinsu, kuma sanin halinki da na
yi shi ne yasa nai aura ba tare da saninkiba
saboda’ na sani ' sarai idan na gaya miki ,a
lokacin‘ba amincewa za ki yi ba, wanda ni kuma
a sannan din na matsu kwarai don son nayi auren
don bana Samun nutsuwa a wajenki. Bai kamata
ki dinga jin haushinaba don wai na yi .aure, za
karki abun da, nayi don kece, kika yankan min
tikiti tare da ba ni lasisi na yin aura, n_ *.Tunda
muke da keban taBa sanin dadin aureba a
‘kullumr shan wuyarsa nake wanda mutane da
dama suke daukata akan ban san mene ne
rayuwa‘ba, wasu k'uma suke ganin cewa, asiri
kikayimin shi ya sa ki ke :cin ’karenki' babu '
babbaka, 'dukda nasan da haka baisa na
wulaqantakiba k0 cimiki fuska ba,
Mu hadu gobe da safe idan allah mai kowa mai
komai ya kaimu domin jin ci gaban lbrn
Naku har kullun
red a profile .
Uwar. Goyo
Chapter15
Fanne da na dade da cutar da ke, tunda a
karRashin ikona kikce kuma da yawa daga cikin
Kawayenki wanda kika dauke su aminnai ba ki da
kamarsu, duk wani sirri naki kin d'ebe kin gaya
musu, su ne kuma masu zuwa wajena suna kawo
min tallar kansu ‘kan na auresu, amma na Ki
yarda da‘tayin nasu don idan na yi haka ban
kyauta ba, kuma kamar na‘tozarcine , duk da
cewa na sani Allah bai haramta min su ba, s'ai
dai ana barin halak k0 don kunya. ~ ‘ ‘ . Saboda
haka nake so ki gane, na yi aure ne ba don na
wulakantaki‘ba, kuma Allah ya ga abin da‘ na
kudurta acikin zuciyata, Fanne ke dafa kanki kin
San cewa ba kya-kyautata min, kuma ba ki dauke
ni a bakin komai ba. ba ni da qima balle daraja a
idonki, duk wata kalma da za‘ki furta min. da
bakinki mummunace, a tun Sanda Allah ya nfemu
da yin aure zuwa yanzu da nake yi miki' wannan
maganar'ba zan iya cewa‘ga rana daya wadda ki
'ka taba yi min ladabi da biyayya ,a rayuwarki ba.
Ba kya‘yarda da abin da nake gaya " miki,
sannan ba kya bin umarnina, unguwa idan za kije
ba kya tambayata, haka kawai'kike fita sai ka Ce
zaman kanki kike yi, duk wani abu da mace ta, ke
yi wa miji domin ta 'samu karbuwa a wajensa ba'
kyamin amman ban taBa nuna miki damuwataba
a" kai ba, hasalima a k0 da yaushe na zamanto
mai haquri da juriya a. kan abin da‘ kike yi min,
kuma k0 dasau d‘aya ne ban taBa tunanin na kai
Kararki wajen mahaifinki ba, k0 kuma na yi
tunanin ' rabuwa da ke bacin kuma ina da 'ikon
sakin‘naki‘ babu kuma wanda ya isa ya tsare ni
da tambaya a kan me ya sana sake ki,~ k0 kuma
ya sa ni na dawo dake
Ki sani Fanne bafa kudi ake biyana domin
nazauna da ke'ba, haka kum‘a .ba ni da wani buri
da zancim' masa Wanda shi ne makasudin
zaman da nake dakein nai hakuri na jure duk
wani' -wulaka.nci da .kike min, "saboda nasihar
da mahaifmki yake yi’ min, kullun da kuma
amanar da mahaifiyarki ta ba ni, don ko a lahira
mutum ya kan ci albarkacin dan uwansa, balle a
nan duniyda
Ba yabon kai ba, duk wani hakki naki da ya
rataya‘a‘ w'uyana ina kokari‘ na sauke, kuma ina
,binki a yadda kike so, ba don kOmai ba sai' don
mu zauna lafiya ba wai tsoronki nakeji 'ba, kamar
' yadda kike zato har kina tunkaho da hakan a
cikin Rawayenki, ba haka abin yake ‘ba;.abubuwa
guda biyun nan da na lissafo a baya su ne suka
saka nake daga miki qafa ki.yi duk abin da ranki
yake: so, ina kallonki ba tare da nace dake komai
ba, amma. ba tsoronki ‘nake ji ba, domin kuwa
bana
samun qaruwa k0 kad'an a tattare da zaman da
nakeyi da ke‘, kuma ba ke ce kike daukar
dawainiyataba balle ace don haka ne ya zame
min dole sai mun zauna ba.
Rukayya kuma da kike tunanin cewa tana cikin
wutan jahannama, insha Allahu makomarta mai
kyau ce :a wajen Alllah' (S.W.T) dan'ni ta
Bangarena ba ta da wata matsala, saboda mace
ce ta gari. Da ace za ki yi dace Allah ya
mikibaiwa da rabon kaso daga cikin kashi dari na
halayyarta mai kyau, da wallah kin, ci ribar
zamanki na du'niya. Kai harma da lahira, a yadda
na. fahimci Wannan zama'n namu samun mace
kamar Rukayya sai an yi bincike sosai, domin
tunda muke' da ita b’a ta taba Batamin rai‘ba,‘
‘shi ya sa nake yin kukan rashinta'a tare dani
,'ko sau daya Rukayyah bata taBa daga murya
sama da tawa ba, duk abin da zata ce dani a
cikin lumana da kwanciyar hankali ta keyi min
magana, sannan kuma bata so ta ga raina ya
Baci, don ,haka nema sam ba ta yi min abin da
raina ba ya so duk wani abu da ta san cewa
banasonsa, tana gudun aikata shi k0 dakuwa ace
itan tana da muradin abin. ' , '
Kullum abin da raina yakeso ta keyimin, ga haquri
da sanin ya kamata, kuma ga fara’a tunda muke
da ita ban taBa ganin fuskarta a d'auke da
fushiba kai, a maimakon ta dau fushi da zafin
zuciya ta hau ka'ma da masifa irin yadda kike'yi,
zaunar da mi ta ke yi ta gaya min lafin' da na yi
mata cikin kwanciyar hankali ba tare da wani ya
ji kanmu ba, duk kuskuren da nayi ita ke nuna
min hakan ba daidai ba ne. ‘ - '
Sannan kuma ba sai na nemi da ta yafe min
laifukan da na ,yi mata ba ta ke yafe min,
Rukayya ta kan yi min uzuri ' idan har na yi mata
ba daidai ba, don sai nayi mata laifuka
masu‘yawa‘sannan ta ke sanar' da ni. Ba irin
yadda ba ta yi da ni ba a kan na sanar da‘ke
gaskiyar abin dake faruwa a tsakaninmu, amma-
naqi saboda gudun masifarki.
, .Ni Abbakar ko da ma a ce akwai wani laifin da
Rukayya ta yi min wanda‘ ban sani ba, na yafe
mata duhiya da lahira‘. Haqiqa na sani ruky ta
rasu ne a daidai lokacin da nake tsaka da
begenta tare da kwadayin zama da i‘ta, amman
Ubangiji’n daya halicceta
,ya karbi abinsa banda haka da , inaga babu wani
mahalukin da ya isa ya. raba ni da ita,_a‘ dalilin
halayenta 'kyawawa nake mata fatan shiga cikin
gidan aljanna, domin kuWa ni ne kad‘ai na rage
mata wanda zan yafe mata abin da ta yi min,
Allah ya ‘ jikanta da rahamarsa, kasancewana
marainiya gaba da baya mahaifinta ya rasu tun
tana
:cikin mahaifiyarta haka nan mahaifiyartama ta a
lokacin haihuwarya , shi yama wani lokacin nake
jin tausayinta don bata dandana dad'm mahaifa
aa.
Allah Ubangiji ya jikanki Rukayya tare da yi miki
rahama, ya kuma albarkaci abin da kika bari a
doron qasa, ya kare ta daga sharrin mahassada”.
Yana kawowa nan a maganama saiya runtse
idnnunsa tare da cizon leben bakinsa da
hakoransa, wannan alama ce da take nuna hr:
cikin zuciya'yana jin ciwon rabuwa da matarsa.
Wasu hawaye masu dumi suka shiga yi masa
zarya a kan kuncinsa, haqiqa ya yi rashi babba
wanda ba zai taBa mantawa da shi ba, har'izuwa
qarshen rayuwarsa, hakanan kuma da ace Allah
zai bashi lafiya ya dawo kaman yadda ya ke bai
yi tsammanin zai sake samun mace mai irin.
halin Rukayya ba, sai dai ko wata rahama ta
ubangiji mai kowa mai komai, don balalle nema
ya samunba shiyasa a kullum yake addu’ar Allah
ya jiqansa Ya dube shi da fuskar rahma Ya azurta
shi da mace waddn za ta iya riqe masa Khadija,
don yasan da qyar ne Hajiya Fanne in zata iya
rike masa amanar ma'rainiyar ‘yarsa, kai k0 za ta
rike ma ba zai so a ce Khndijan a hannunta ta
tashi ba, dom'm a kullum burin Rukayya Allah ya
taimake ta, Ya
kuma ba ta. ikon, ba wa Khadija tarbiyya irin ta
addinin musulunci, to ta ya ya ma Za ace ya
dauki , Khadija ya ba wa Fanne ta riqe ta bacin
kuma nata’ data tsugunna ta haifa ma ba ta
zauna ta ba ta‘ ‘ tarbiyyar tar da ita ba, kai ita
ma Fanne yaushe' tarbiyyar ta. wadacetaballe a
Ce zataba wa wani? K0 ta Wannan wajen ma. ya
sanda‘ cewa ya yi‘ rashin Rukayya, haqiqa ta riga
ta Zama wani Bangare babba na rayuwarsa. _ , '
' Rashinta a rayuwarsa giBi ‘ne babba wanda ‘
bashi da tabbacin ga ranar day zai ciko, haka
kum ; ya sani ba zai dain'a tunawa ita ba, har
iya kwanakin da suka rage masa wanda zaiyi a
duniya Sam ba yajin ciwon, raunikan' da_ ~suke
a‘ jikinsa, kamar yadda yake jinzafin mutuwar
matar. da ba don Allah ya _ sanya shi mutum' ne
mai ’taWakkali da kuma yarda da qaddara‘ ba, da
bai san wane hali‘ zai shiga ba; kuma dadin abin
Allah ya bashi mahaifiya mai kaifin basira gata da
hangen 'negsa, a duk sanda ta zo duba‘s'hi sai
ta‘ sake, .yi- masanasiha a kan ya yi‘ hakuri ya
fauwala' wa _ AlIah‘ lamarin. su ma qannensa
da‘ Suke Wajensa, ba su-da hira sai na
rarrashinsa da ba'shi magana masu dadi, don
haka ne ma yake samun ’ sassaucin kuncin ‘da
zuciyarsa takeyi‘, kuma ko- ganinsa suka'.

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login