Showing 30001 words to 33000 words out of 38754 words
'sosai a sanda nakuda
ta kamata, don duk ta fita hayyacinta, sai wani
abu ta keyi irin na masu ~borin haihuwa ana
shirin kai ta asibiti Allah cikin ikonsa ya kawo
mata sauki ta haifi ‘yarta mace kyakkyawa da ita,
Katuwa fara sol.
An gama shirya yarinyar cikin kaya irin na jarirai,
jikin Dije ya sake dawowa, a wannan karoh abin
ya yi' muni sosai sai suma ta ke yi ana zuba
mata ruwa, ba .ta dau'tsawon lokaci ba ita ma ta
ce ga garinku. Allah ‘mai ‘ yadda yaso, 4‘ haka
aka shiryata itama aka je' aka binne ta. Ga kuma
yar jaririyatta nan da ranta, sati guda aka dauka
ana zaman makoki kafin nan kowa ya watse. A
rananne kuma aka rada wa jinjira suna Ruqayya,
wanda da ma'tun mahaifinta nada rai yace da
Dije idan ta haifi ya mace Rukayya yake so a sa
mata, idan kuma namiji ne Muhammad.
Rikon yarinyar .ya koma hannun kakarta ta wajen
uwa, wanda da ma ita ma ‘ya guda' daya Allah
ya nufe ta da haihuwa mai rai, duk sauran ‘yan
uwan Dije .da aka haifa babu rai suke zuwa, k0
kuma a haife. su da‘rai kafin suna su koma, shi
ya sa ma wasu suke cewa da Dijen Ajuji.
Madara aka dinga ba wa Rukayya har Allah ya sa
ta rayu, hakika yarinyar ta taso cikin kulawa da
tsabta tare da tarbiyya mai kyau duk da cewa a
gaban .Kakarta take hakan bai sa ta tashi
sangartacciya marar jin magana ba. allah’ ya
horewa Rukayya kyau na baiwa kwatance, da ma
duka
mahaifanta kyaWaWa ne, fulani ne su. .Wata
baiwa da Allah ya yi wa Rukayya shi ne tanada
Kwakwalwar daukar karatu, don haka ta tashi
cikin hazaka, ba a sanya ta makarantar boko ba,
amma tana makarantar . islamiyya har biyu, tana
da matuqarr haKuri tun tana qarama, ga kuma
nutsuwa ‘bata cika yawan surutu ba, idan mutum
bai Santa. ba ma sai ya dauka kurma ce, saboda
ta kan dauki' tsawon lokaci ba ta bude baki ta yi
magana ba sai ka ce mai‘ ciwon baki» Haka'
Allah ya halicCeta, rashin .maganarta‘ nema yasa
bata da Kawaye, domin ba‘ta shiga ’shirgin kowa
k0” kuwa~a makaranta' ne, abin da ya kaita
kawai ta ke yi. ' " -
’ "‘Tunda ta ke a rayuwarta ba ta taBa fada da
kOWa ba,‘ “tun sanda .shekarunta suka ja ta
zamanto
budurwa'sai' samari suka yi mata' caaa, hatta
malamanta »‘Wanda Suke koya mata karatu Suna
sonta da aure, don babu wani namiji 'da zai dubi
Rukayya' kai. tsaye Ida baiji sonta ya shiga cikin
zuciyarSa’ba;- Saboda baiwa'r kyau 'da Allah ya
yi »
mata ta ko’ina ta hadu,~ akwai wani malami a
makarantarsu da yake matukar sonta, don da
alama 'duk yafi sauran fadawa ‘cikin kogin
begenta, amma‘ ita sam bata san ma yana yi ba.
Duk cikin'samarin da‘ su’ke zuwa' wajenta da
su‘nan suna sonta Habu‘ mutum daya dataji ya
kwanta mata' a rai,‘don haka,
nAN
yasa bata fita wajensu idan wani lokaci sai
kakarta ta yi ta mata surutu tukunna ta kan fita
ta saurare su, amma duk da haka bata wani
dadewa take koma wa gida.
Haka nan daga gaisuwa ba ta sake cewa dasu
komai, Wannan abin da Rukayya ta keyi yana
damin kakarta sosai, sai dai ta rasa ta inda za ta
Billo wa- lamarin domin k0 magana ta keyi mata
bata cewa da ita komai, harta gaji da sumbatunta
taja bakinta tayi shiru Da yawa daga, cikin
Samarin .da suke zUwa wajenta sun yi mata'
mummunan fassara, don gani suke yi tana
wulaqanta sune don tanada kyau, wanda kumapa
a Wajenta ba haka bane, 'kwata-kwata bata '
wulakanta su, kawai dai-har yanzu Allah. bai
kawo mata irin mijin da takeso take kuma burin
aure bane’ ita ba qyale-qyalen. duniya ta ke da
bukata ba, so take a ce Allah yabata mijin da zai
rike ta tsakani da Allah, kuma su yi zaman
amana da 'fahimtar juna. Wanda ta ke ganin
kuma kusan dukkanin wanda suke zuwa wajen
nata,duk kusan basusan inda yake musu ciwo ba ,
har gwarama malaminta za ta iya amence mass
su zauna tunda' Allah ya hore masa baiwar
karatu, amma kuma shi ma
tana ganin akwai cikas a cikin lamarinsa, don
haka
hakan yasa ta mika gaba daya lamarin nata a
wajen Allah a domin yayi .mata zaBi na gari. ‘
‘ . A wani yammacin ranar-juma’a ne Rukayya ta
“fitodaga gidansu zataje bakintititayiwa kakarta
cefanen kayan miya, a anan Abbakar ya ganta
nan take yaji ta caja masa kwakwalwa. a Cikin
lokaci qanqani ta kwanta masa‘ male-male a ,
cikin zuciyarsa, : tsayawa yayi_ yana kallonta
tana> tafiya cikin nutsuwa, ga kuma shiga ta
kamala da tayi. Sannu a hankali har ta karaso
inda yake, habawa tana zuwa kusa da inda yake
sai ya qara rikicewa, a dalilin kyau da Allah ya
hare mata
’ “Tsarki ya tabbata‘ ‘ga ~Ubangijin da ya “
halicci wannah kyakkyaWar budurwa”. Abbakar
ya"
fadi haka' a cikin zuciyarsa. — ‘ ' Har Ruliayya ta
Wuce 'inda‘ Abbakar yake tsaye bai sani ba,
saboda ya lula duniyar gajimare; tunda' yake a
rayuwarsa bai taBa jin son wata mace ya shiga
Zuciyarsa a cikin lokaci kanqani ba, Sai yau ~da
Allah ya nuna' masa
Rukayya. ‘ ' ‘ .
Fanne matar dayake aure ma suna zauge ne
zaman aure, amman babu soyayya a
tsakaninsu...
Dirin wani' mashin ne ya dawo da‘shi daga
duniyar tunanin da yake kai juyawa ya yi yana
waige-waige ko Allah zaisa ya .sake katari‘ ya
hango budurwar data sace masa zuciya,~amma
bai ganta ba Saboda haka ya sama waje_ ya
gyara tsayuwarsa yana zuba ido a. kan hanya k0.
Allah zaisa ya sake ganinta ta zowucewa. ' _ ";
Ya jima a tsaye . yana 'jiran‘ gawon Shau kamin
daga bisami ya hango. ta tana daWowa, da bar
ya ‘fara tunanin tafiya ganin lokaci yana‘ qurewa;
a 'sain da'yaganta ta dawo sai ya ji Wani farin
ciki - tare da saukw wata‘ ajiyar zuciya, nan da
nan ya saki fara’a zuciyérsa tai fari'_bai yi mata
maganaba a ' ‘lokacin da ta zo kusa dashi
saidaya Bari : hakan tayi‘ dan nisa data inda yake
tsaye, . ‘ sannan ya‘fara binta a baya har: zuwa
lokacin da ya ‘ gata_ shiga wani gida wani yaro
ya tambaya wanda yake wasa a 'qofar “gidan
yana “Don Allah kasan' wannan budurwar da' ta
shiga gidan? yace eh na santa, Rukayya "sunanta
kuma nan gidan data shiga shi ne gidansu”; ‘ __ _
,GOdiya Abbakar yayi ma yaron harda yi masa
kyautarkudi, yaron yai godia gamida soke abinSa
a cikihm‘aljihu, shi- 'kuma Abbakar ya juya yanufi
inda za shi, zuciyarsa cike da farin ciki _ da
murna sai ‘ka‘ce wanda aka'yi wa'babbar kyauta,
dama wajen wani abokinsa zai je a‘ can kasuwa
Uwar goyo
Chapter 18
Allah ya hadashi da ‘Rukayya. A sanda ya isa
wajen abokin nasa bayan sun gaisa tare da
tambayar juna wasu abubuwan da suka danganci
kasuwancinsu, sai suka shiga_ hira irin ta abokai,
Sun Ja tsaWon lokaci suna hira kai daga bisani
Abbakar ya bijiro masa da zancen Rukayya, tare
da tambayarsa k0 ya santa? Eh-na santa farin
sani ma, domin mamata gidan mahaifanta a
maqotan. gidansu yake. ‘ Nan dai ya kwashe duk
wani' abu da ya sani a game da Rukayya ya
sanar da Abbakar, shima ya Sanar da abokin
nasa abin da yake cikin zuciyarsa, ' da kuma
niyyar ,da yake da ita. akanta. ‘ ' . 'Haqiqa
‘Abbakax da ace Rukayya za ta amincc da
batunka da ka more, kuma qarshen wahalar da
matarka ta ke baka da ya20, ni a nawa Bangaren
na baka goyon baya a kan ka nemeta, domin bata
da wata matsala, insha' ‘Allahu idam abin ya
tabbala zakayi farin ciki sosai, kuma ' aurenta zai
zamo maka alheri. don yarinya ce mai nutsuwa"
tare da .ladabi da biyayya, a kaf fadin unguwar
Rukayya‘ ta doke sauran sa’anninta a tarbiyya,'
sai dai. kuma na ce dakai ka dage da addu’a‘,
‘domin kuwa. na samu labarin tana da manema'
da yawa; amma har yanzu bata fitar da
‘ .gWaniba, mutane suna yi mata zaton tana da
Wulaqanci ne, k0 kuma ruwan ido ne DA ita shi
yasa ta gagara tsaida zuciyarta waje daya ta
zaBi mutum daya a cikin dubban wadanda Suke
zuwa wajenta, amma ni. kuma , ban yarda da
Wannan batun bu, kawai dai Allah ne bai kawo
mata mijinba shi 'yasa har yanzu ba ta ce ga
wanda take soba”.
Dab da magriba Abbakar ya yi wa abokinsa
sallamar zai tafi amma ya ce dashi, nan ‘da sati
mai zuwa zai dawo domin ya raka shi wajen
RuRayya, insha Allahu. - .
Tsawon sati Abbakar ‘ya dauka yana, yin sallar
istahara don neman zaBin Allah a tsakaninsa da
Ruqayya kamar yadda manzon Allah (S.A.W) ya
koyar damu, ba Wai mutmn ya tashi ya taii .
wajen malami yana da buKata kaza a taimaka a
yi masa istihara a gano masa abin da yake alheri
a, ciki ba, wannan ba shi ba ne ,mafita, kai da
kanka za kayi abinka kuma ka bar wa Allah zaBi,
ba sai kaje wajen malami ka basu kudi ba. 1 .
' A tun lokacin da Abbakar ya fara yin sallar
istihara' kullum Kara son Ruqayya yake yi a
zuciyarsa, wanda har ya gagara daurewa "satin
yayi, domin yaje wajen abokinsa ya raka shi
wajenta ~
Dakyar da sudin goshi ya danni zuciyarsa ta
yarda satin ya yi, wanda a wajensa gani yake yi
kamar ya .
wata rabonshi' da unguwarsu Rukayyan
Ranan juma’a da wuri ya 'shirya ya nufi anguwan
abokinsa don yayi masa rakiya wajen‘- mutuniyar
tasa , yau tun da safe yake ta dokin '“ zuwa don
yaje yaga kyakkyawar fuskar‘ Rukayya', wanda ya
ke kasa yin bacci a dalilinta, cikin nasara da
kwarin gwiwa ya nufi unguwarsu, a cikin
zuciyarsa yana jiyoWa alamun dacewa a game da
abin. Yana zuwa gidan abokin naSa bayan'
sun‘gaisa sai suka dunguma sai gidan su
Ruqayyy sun yi sa;a kuwa sun same ta‘ bata, fita
k0, inaba, da daman ba.ma’abociyar yaWo bace,
idan ka ganta a waje aikenta aka yi,'ko kuma za
taje makaranta:
,A' sanda suka aika yaro ya yi musu sallama da
ita cewa ta yi a koma a ce musu bata nan. Har‘
yaron ya juya zai tafi, sai kakarta tace masa, “Je
kace tana zuwa”.
Sannan ta juya wajenta ta dinga mata fada, ba a
son ranta ba ta dauki mayafi tayi waje tana
mai zumBura baki tare da'yin qunquni. Gaisuwa
ce kawai ta shiga'tsakaninsu da ita, sai taja
bakinta'ta tsuke, abokin Abbakar ne ya shiga
gabatar'mata da shi, da kuma makasudin
zuwansu wajenta a
m’atsayinsa na wanda'ya ganta ya ji'yana sonta,
so-kuma na auree in Allah ya nufa shine mijinta'.
‘ ‘ Sun dan tana hira zuwa wani lokaci kamin nan
.suka yi mata sallama 2asu tafi, wanda duk cikin
hirer Rukayya ba ta. ce dasu 'komaiba iyakaci
idan sun Sako ta :1 ciki ne ta amsa musu da“
‘eh, ko a’a, Wannan hali nata na rashin magana
‘da kunya yayi bala’in burge Abbakar, kuma mi
sonta ya sake yin matsugunni a cikin zuciyarsa.
Yau da gobe tafi qariinwasa kuma ,-yawan naci
da kulafuci' da juriya tare suke bawa mutum
Karfin gwiwa wajen,.,cimma, nasara'a kan abin da
yake nema yawan' yimA'- Rukayya ziyara da
Abbakar yakeyi tare kuma da, kyawawan dabi
unsa sune‘ suka taru waje guda suka dunkule
harta ji sonsa ya shiga cikin zuciyatta, soyayya
mai tsabta suka dinga gudana‘rwa a tsakaninsu
Basu dau . tsawon lokaci da haduwaba komai ya
kammala a tsakaninsu, kasancewarma Abbakar
din a matse yake, haka ita ma Rukayyan
magabatanta sun matsu data fito da miji ayi
mata aure ‘ An, gama shirin komai na biki, anma
Abbakar bai sanar wada Fanne ba, saboda gudun
rigimanta don ba yason ta kawo masa wani cikas
‘a
akin lamarin, yasan qaramin aikinta ' ne ta nemi
gidansu RuKayya ta je ta yi musu rashin ,nutumci
wanda zai sa su ce sun fasa. ba shi . Rukayya,
domin ba kowane mutum ba ne zai yarda ya
dauki ‘yarsa ya had'a ta kishi da Fanne ba‘, shi
da kansa yanajin tsoron tasan abinda yake niyyar
yi, don ta sha gaya masa maganganu masu muni
da‘za ' ta aikata wa macen‘da tayi gangancin
aure‘; : mata'miji, ‘don haka né ma_ ya Boye
matacewa Zai ' qara aurene, kuma zai ci gaba da
Boye mata tare da nema musu tsari a wajen Allah
‘daga dukkan mugun ' nufin da za ta nufe su da
shi, har" zuwa lokacin da Allah zai ganar da ita
gaSkiya ta saduda ta daina munahah halayyar da
take yi, inyaso a lokaci‘n ne zai sanar da ita abin
da ke faruwa ya zama dole ya yi taka tsantsan
don gudun tonon asirinsa. Mahaifiyarsa yaje ya
samu ya sanar da ita. abin da ya tsara dangane
da akeciki ita kuma taba shi goyon'baya a kan
hakan, sai dai ta ce da shi ya zama dole a kansa
ya yi mata kayan fadar kishiya tunda dai ba
munafurtatta za a yi ba. , _ Hakan kuwa aka yi,
duk abin da Abbakar ya ‘yi wa Rukayya na' kayan
aure sai da ya yi wa Fanne; sai dai ya fake ne da
ce mata, da ma kullum yanada burin yi mata,
domin a da can da suka yi
Wancen Lokacin da sukai aure kasancewar
baidashi yasa bai Samu yay1 mata
wani abin kirki ba. . _ '
Fanne baki har kunne don har ciki, zuciyatta bata
kawo cewa kishiya Abbakar ke shirin 'yi mata ba,
don haka ne ma ba ta nemi tayi bincike a kaiba.
Abbakar ya sanar wa Rukayya cewa, yana da
mata da ‘ya guda ‘daya a tun farkon zuwansa
wajenta, Allah ya yi aure da marar kobo,‘ dubban
jama’a ne suka shaida daurin auren Abbakar da
Rukayya, Wanda yawancin - ‘yan unguwar suke
kiransa da mai sa’a, domin shi ne Wanda ya zo
daga ' . baya ya ce yana son Rukayyah ' kuma
shi ya yi nasarar aurenta An yi biki an tashi
lafiya, amarya da ango" sun kasance da juna cikin
farin ciki, zaman lafiya da,kwanciyar hankali tare
da so da Raunar juna su ne suke gudana a
tsakanin ma’auratan. A wani sabon gida da
Abbakar ya saya a can wata unguwa wanda ta ke
bayan gari nan aka kai Rukayya, unguwar
sabuwa ce shi yasa ba ta cika yawan mutane ba,
kasanceWar dagonaki, ne yanzu kuma aka yanka
su suka dawo plotai
Sati guda yayi a gidan yana cin amarci, kafin nan
ya koma gidan Fanne a kan cewa ya. dawo daga
tafiyar .da ya yi, da- ma da haka ya sallameta”
kwana biyu yake yi a gidan Fanne, ita'
itama amarya ya20 ya mata, biyu idan bai ya
samu dama, idan kuwa hakan bai samu ba, sai
ya dinga zuwa yana mata yini daddare ya koma
wajen fanne. Wani lokaci ma ya kan yi kwana
hudu a gidan Rukayya koma tiye‘da haka, idan
yayi wa Fanne Karyan: ya yi tafiya, itama Fanne
hakan tana faruwa da ita, don wani lokacin sai ya
doké sati a gidanta ba tare da yaje gidan
Rukayyaba _ ya kwana ba, haka ya yi tayi idan
yana nan, yau" gobé yana can. _ ’
An dau tsawon lokaci ana haka 'kafin nan daga
baya Rukayya-ta gano cewa Abbakar 'ya aurata
ne ba tare da sanin uwargidansa ba, hakan da
yayin ya yi mata ciwo sosai; wanda harta kaita»
ga zaunar da shi ta yi masa nuni 'da cewa, hakan
da ya yi ba daidai ba ne, kuskure ne
babba'wanda Zuwa. gaba'idan ta gane Wata
sabuwar rigimacé don haka ya sanar da ita a
yanzu ‘shi ‘ne mafita, domin duk‘ kishinta bata
isa ta hana’abin da Allah ya hukunta ' ba. .' ' '
Hakuri Abbakar ya ba ta tare da kawo masa
hujjojin da ya sa ya Boye wa Fanne cewa zai qara
aure, amma ba da niyyar don ya wulakantata ba,
ya dora da cewa.
Kuma da kike kallona ina So a ce iyalina a
.wajé daya suke‘ a zaune, domin ina bukatar
hadin
kansu, kuma tarayyarsu waje daya shi zai sa su'
fahimci juna, sai dai kash hakan ba zai yiwu
yanzu '- ba, don akwai wani shinge da zai hana
ni hada ku; ' Kwaraii da gaske ta_ gamsu da
bayanansa, kuma har cikin zuciyarta ta yarda da
‘su, domin tana da yakinin cewa iya gaskiyama
ya tito ya fada mata, amman; duk da haka'sai da
ta sake yi masa
sharhi a kansu, ta cedashi. duk, Naji‘ bayananka,
amma kuma hakan. da ka yin ba daidai ba ne,
duk da cewa'kana da hujja, don . komai daren
dadewa sai an yi walkiya haske ya bayyana,
matarka ta gane cewa kana da wata mata a
'gefe, in kuwa ka kuskura ta gano hakan da kanta
ba tare da ka sanar da ita gaskiya ba, to wallahi
kaji na maka rantsuwa za ka ga abin da ba ka.
taBa tsammani ba, domin a lokacin zata dauke
ka makaryaci, kuma girmanka da take gani zai
zube, za ka zamanto ba ka da kima balle daraja a
idonta, sannan kuma'abin da-ka ke gudun
faruwar tasa sai ya faru... Kai sai ma ya zarce
don a lokacin ne za ka san da ruwa a ke shayi-
babu wanda zai ba ka goyon baya, kowa cewa
zaiyi munafuntarta ka yi, amma idan yanzu ka
gaya mata ta tada hankalinta, mutane cewa za
su yi da ita
kishi me ya sa ta ke maka haka”.
Tunda abakar ya auri rukayyah ya samu nutsuwa
DA kwanciyar hankali Wanda idan yana tare DA
ita had baison KO kadan baison matsawa kusa
DA ita kumama mantawa take DA wata Mai suna
fanne a duniya don har abokan huldarsa su
Kansu sunga canji a tare dashi wasu data ciki
sukan tsokanesa sauce Kai abakar me
amaryarnan taka take bakane DA kake narka
uban qiba haka murmushi kawai take binsu dashi
a duk sands suka tasoahi DA tsokana dob shi
kansa yana mamakin qiban DA yayi a dan
qanqanin lokaci bayan kuma ba qarawa take akan
abinda yakeci a kullun ba
Uwar goyo
Chapter19
Wani lokacin idan ya zauna yana tunani sai ya
dinga tamb’ayar kansa da ma. ashe haka abin
yake da dadi, Wanda yake daukarsa a matsayin
wani abu daban, a wannan lokacin ne ya sake
tabbatar wa kansa cewa, lallai yana da hakuri’
tunda'ya iya zama da Fanne na tsawon 'shekaru
masu yawa; ya kuma jure duk ‘wata tsiya da‘
take yi masa, shi da a nasa tunan'ma 'namiji
bawan mace ne anayin aure ne kawai' domin "ya
dinga yi wa matarsa hidima, ashe abin ba haka
bane, shi din ma yana da nasa ‘yancin, kuma shi
ne‘ jagora a kan - dukkan komai na rayuwar
matar sannan yana da ikon sanyata‘da hana ta; _
Uhm’lallai gWama da'yaYi'auren ya dandani
zumar‘ da a‘keji Wanda a da madacinsa kawai
yake ji, da daya mutu bai aureba da shi kenan‘ ya
yi babbar asara. Allah mai rahama ‘ da ya yi
masa, gaskiya ne da ake cewa mutum yana
samun kwanciyar hankali ne'idan ya azurta shi
da mace ta gari.“kullum Rukayya cikin kwantar
masa da' hankali ta keyi,ko Fanne ta Bata masa
idan ya zo gidanta sai ya manta da duk wani
bakin ciki da ‘yake cikin'zuCiyarsa, domin ta iya
kula da shi; sam bata da lokacinta na kanta idan-
yana gidan, k0 barci yake yi tana zaune a kusa
da shi tana maSa '
fifita duk wani motsi idan yayi sai ta tambaye shi
k0 da akwai abin da yake so, ga shi a koyaushe
tana cikin girka masa abinci mai dadi sannan
kuma ga tsafta ta ko’ina kamshi ne ke tashi a
jikinta da kuma gidanta. Abinda yake sake sa
masa sonta a“ cikinzuciyarsa kenan, aduk sanda
zai zo gidan zai same ta cikin kwalliya, kamar da
ma ya sanar da ita zuwan nasa.
Ba kamar Fanne ba daba zatayi kwalliya ta saka
kaya mai kyau ba, sai idan zata. je unguwa,
duk da kuwa tarin suturun da ta ke dasu. '
Shekararsu daya da aure Allah ya nufi Rukayya
da “haihuwar ‘ya mace, Abbakar yayi murna sosai
da wamman kyauta da Allah ya ba shi. Yayi
hidima sosai ga maijego da jaririyarta.
Ranar suna data zo aka sawa yarinya suna
Khadija,’ Wato ta ci sunan kakarta' ta wajen uwa,
ba zata Abbakar ya yi wa Rukayya, sai ranar
suna ta ji sunan kakata ya