Showing 54001 words to 57000 words out of 123594 words

Chapter 19 - ALKIBLA COMPLETE BOOK By Safiyya Abdullahi Huguma .txt

22 Feb 2025

11865

bata sake ganin haidar din ba,asalima kamar taji suna waya da hajja na masa fatan alkhairi kamar ma tafiya yayi wani waje,wannan abun saiya sake sanyata a rudanin data fita,ko sansa ta koma sassan hajjan saita kasa sukuni.




*_BA ZATA!_*
_baya da ƙura_




Masu karatu muje zuwa
_Da gaske iya qarshen matsalar kenan wa zahra???_ 🚶��♀�🚶��♀�🚶��♀�🚶��♀�🚶��♀�🚶��♀�


_RANO NET! RANO NET! RANO NET!_


_WHO NO LIKE BETA AWUUF THINGS?_


_IDAN KAJI GANGAMI DA LABARI....! INA MASU ZUBIN ADASHEN DA BA RANAR DAUKA NA DATA?_


_TO KU MARMATSO KUJI, KU KUMA SHARE HAWAYEN KU, MUNZO MUKU DA SABBIN TSARE TSARE NA DATA, WADDA KOWA ZAI IYA SAYA DAI DAI KARFIN SA. A FARASHI MAI RAHUSA_


_RANO NET! RANO NET! RANO NET!__
_(Afford data at chikini price)_
_MALLAKI DATA A KUDI KALILAN DA RANO NET_


_TSAYA KUJI, A RANO NET ZAKA IYA ZAMA RESELLER KO WHOLESALER KAI MA, EH ZAKA/KI IYA ZAMA MA SAYAR DA DATA A FARASHIN SARI MUKE BAYARWA, KAI/KI KAFA KASUWANCIN KU KUMA. DA KUDI KALILAN._


_MUNA KUMA SAYARWA AKAN ‘DAI DAYA, KOWANE NETWORK MUNA SAYARDA DATA PLAN DINSA AKAN KUDI KALILAN, MASU FARASHIN SARA KUWA MA KU KUDIN BAI KAI HAKA BAMA_


_AIRTEL_
_9MOBILE/ETISALAT_
_MTN_
_GLO_


_DUK MUNA SAYARDA TSARIN DATA DINSU. KAMAR MISALI MTN MUNA SAYARDA 1GB.24MB AKAN FARASHIN NERA 300 KUMA YANA KAIWA WATA DAYA, GWARGWADON YADDA KAKE AMFANI DA DATA, 2GB 600, 3GB 900!!_


_DUKA WADANNAN TSARIN DATA DAMA NA SAURAN LAYIKA MUNA SAYRWA AKAN FARASHI MAI RAHUSA, WANDA KOWA ZAI IYA YIN TSARIN DAI DAI ALJIHUN SA_


_Ranonet.com.ng_
_GA SITE DINMU NAN DAKE YANAR GIZO, KAI TSAYE ZAKI/KA IYA SIYAN NAKA TA NAN. _


_KO A TUNTUBE MU TA NAMBAR TARHON MU: +234Â 803Â 081Â 1300/+234Â 808Â 540Â 5215_


_KYAU, INGANCI, RAHUSA, ADADE ANA YAWO A YANAR GIZO SAI RANO NET._


_RANO NET..!!!!_
10/17/21, 10:25 PM - Jummi Hanya: 20


_*YERWA INCENSE & MORE**_
_(The scents with diff essence for YOU& your HOME)_


_(MASARAUTAR KAMSHI)_


_Ina masu neman kayayyakin kamshi yan nahiyar ketaran chadi da Senegal? Kai harma da ingataccen had’i yan bornu? To ku matso domin nesa tazo kusa..._


_YERWA INCENSE & MORE: Sun zo muku da kayayyakin turaruka kamar haka:_


_Khumra kowacce Iri._
_Turarukan Wuta_
_Mopping khumrah_
_Washing khumrah_
_Bathing khumrah_
_body mist_
_kullaccam_
_scented hair cream/spray_
_wardrobe balls_


_carpet spray_
_air-fresheners_
_scented pebbles_
_body sprays_
_oil perfumes_
_Perfumes_


_kabbasa_
_burners_
_coal igniter_
_tong_
_kasko_
_kujerar tsugunno_
_english coal_
_dilke&halwa set_
_scented body mist_


_kai dama sauran kayayyakin da bamu ambata ba, YERWA INCENSE AND MORE, Na tura kayayyakin su ko’ina a fadin Nigeria da ketare. Domin tuntubar su. Suna instagram: _@yerwaincense_and_more. Ko _Facebook site:YERWA _COLLECTIONs. Ko a duba su ta number su: ___08095215215/09044191709! _


_suna bada kayan su kan sari ko sayi dai-‘dai_
___________________________






Ko gama fita su abba babba basuyi daga falon ba zahra ta fito da sassarfarta,kai tsaye ta fada jikin hajjan gami da riqe hannayenta
"Hajja....don Allah kibar wannan zancan,ki haqura dashi....." Sosai ta dinke fuskarta,wanda kusan hakan baqo ne ga zahra
"Ke zahra'u,ki bude kunnenki ki jini da kyau,babu fashi a maganata,saboda haka bana son ki sake cewa komai" kuka ta barke dashi tana sakin hannayen hajjan
"Toni hajja na haqura....na haqura da karatun wallahi indai sai an aiwatar da wannan sharadin"
"Ko kin fasa karatu fa aure babu fashi....idanma zaki sanyawa ranki dangana ki sawa ranki ahto,don dukkaninku na gaji da ganinku daga ke har shi kuna yawo haka tsigai tsigai dukka shekarunku sunkai,sannan wannan shegen takun saqar naku ma gwara a kawo qarshensa" sosai ta saki sautin kukanta tana cewa
"Wallahi hajja yanzu bama fada,don Allah yaushe ma rabon da kiga na kulasa,ki janye hajja don Allah" miqewarta ma hajjan tayi tana cewa
"Saikuma kiyi tayi idan jajen farar kaza halak ne" kafin ma hajja tayi nata dakin zahran ta rigata miqewa da gudu ta nufi dakinta tana fadin
"Wallahi bakya sona hajja.....bansan haka ba sai yau" baki ta tabe kawai ta bita da kallo harta shige dakin ta kulla qofa.




Qaramin murmushi hajjan ta saki tana girgiza kai gami da sakin ajiyar zuciya
"Duka kwayi ku gama 'yan nema,duk tsiya mutum ai bayaqi jininsa haka ba" tayi maganar a fili amma qasa qasa,cikin ranta tana jin sakayau,wani irin dadi da karsashi takeji,ji take kamar ma ta janyo rana ita yau din ayi komai a wuce wajen,don daurin auren yanzu ita shine a gabanta,koma meye ya biyo baya.




Tsaye yake a tsakiyar yalwataccen bedroom din nasa daure da towel yana sharce ruwan wankan dake diga daga kansa zuwa sassan jikinsa dake cike da gargasa,wata iriyar kasala yakeji sosai,banda haka tun sassafe yaso zuwa wajen general yaji neman da yake masa,amma gashi har kusan sha daya da rabi na safe yau din bai fita ko ina ba,duk da tarin abubuwan yi da ya shirya zaiyi a yau din.




Sai daya shafe kusan minti talatin yana shiryawa,cikin qanqanin lokaci ya fito fes cikin wasu qananun kaya da sukayi masifar amsarsa,saidai fuskar nan a dinke take tsaf,yakanji yanayi na bacin rai ya mamayeshi a duk sanda ya tuna zantukan hajja na jiya,duk da cewa yana sake gayawa kansa wasa ne,kuma bazai taba yarda ko lamuntar hajjan taci gaba da irin wannan wasan gaban yarinyar ba har yaja masa raini a nan gaba,don bazai dauki raini ba,wayarsa da key din mota kawai ya dauka ya fice a dakin.




Sassansu ya fara shiga ya gaida mahaifiyarsa da momy abokiyar zamanta,a can ya samu anty uwani ta dubeshi bayan ya gaidata
"Kana nan dai zaune kana sake cinye shekarunka a gida,tun mutuwar yarinyar can zahra'u,banda abinka ai dole haka zaka haqura,ka sake zabar wata cikin dangin mahaifinka kuma tunda an gwada na mahaifiya,ko 'yar uwarka ma suwaiba ai baqi zatayi ba aliyyu sai a jarraba ko?" Kallo daya ya mata ya kauda kai,tamkar ma badashi take ba,shi dama ko can ba wani shiri suke sosai ba,don bai sakar mata fuska,ita kuma shakkarsa take,bare kuma 'yarta da ko kallo bata isheshi ba,yana shirin fita mama tace masa
"Idan ka dawo kazo ina son magana da kai"
"To" ya amsa mata ba tare daya kula da a dawo lafiyar da anty uwanin ke masa ba.




Yana taka sassan hajjan amma ji yake kamar ya koma kada ya shiga,saidai bazai iya ba matuqar yana garin,da haka ya iske babban falon tsohuwar,babu kowa ciki amma yana jiyo motsi daga kitchen,saiga jidda jikarta na fitowa hannunta riqe da wasu farantai.




Cikin girmamawa ta rusuna ta gaidashi,ya amsa zai tambayeta tsohuwar kenan sai gata ta fito daga dakin zahra,wadda ta kulle kanta tun jiya,ko abincin dare bata ci ba,ga na safiya ma da taqi budewa bare taci,sai da qyar hajjan ta samu ta bude qofar ta ritsata da tea tana qwalla tana roqarta ta janye zancan tayi kurba hudu.




Daga tsaye yake gaidata saidai ya dan ranqwafa,fuskarsa babu walwala ko fara'a,ta amsa masa tana zama gami da cewa
"Tun dazu nasa aka kaimaka abun karin,anje anyi bugu anyi bugu baka bude ba"
"Eh....bacci nake lokacin" baki tadan tabe kadan sannan ta dan daga murya tana qwallawa husna dake kitchen kira kan ta hado abun karyawa ta kawo masa
"Barshi kawai....sauri nake zan fita" ya fada yana dakatar da bayanin da takewa husnar
"Madalla....idan ka dawo kazo zanyi magana dakai"


***********Kai tsaye a yau din aka masa iso cikin katafaren falon general hamza,wanda ya tsaru qwarai,ga hotunan iyalinsa nan manne a kowanne bango na falon nashi,wanda ya wadatu da iskar ac mai ratsa jiki.




Zaune suke su biyu tak cikin falon daga haidar din sai general,gaban aliyyun cike yake da kayan ciye ciye iri daban daban,saidai yadda yakejin zuciyarsa babu sukuni baijin sha'awar cin komai
"Kaci wani abu mana haidar" general ya fada yana murmushi
"Alhmdlh daddy....a qoshe nake"
"To shikenan....ba laifi" ya fada yana zaro takarda daga cikin takardun dake gefansa,wadda akayi sealing nata cikin envalope ya miqa masa
"Wannan.....kada ka bude sai bayan kaje gida ka nutsu tukunna....yanzu magana ta biyu zamuyi dakai" kai ya gyada bayan ya amsa takardar ya aje saman cinyarsa
"Nasan kasan haisam zuwa yanzu,don na gabatar maka dashi" kai aliyyun ya sake gyadawa yatsunsa soke cikin na juna yana duban general gami da saurarensa
"To haisam dai ya sameni da zancan yaga wata yarinya yana sonta....ya kuma tabbatar min da 'yar gidanku ce,duk da bansan ya akayi suka hadu kuma yasan yar gidan naku bace,amma dai yacemin sunanta zahra" ya qarasa fada yana duban haidar.




Baiyi wani mamaki sosai ba najin zancan musamman idan ya tuna da abinda ya faru ranar daya taso zahran zuwa gida daga hotel,saiya gyadawa general kai
"Eh....qanwata ce"murmushin farinciki general ya saki
"Ma sha Allah....muna da uwa a bakin murhu.....yanzu dai ni hamza ina nemawa yarona auren zahra'u....duk da ban gaya maka ba....haisam ba dan cikina bane,amma baida maraba da dana dana haifa,saboda dan qanwata ne data rasu awa daya tak bayan ta haifeshi,so a wajen iyalina ya taso,baisan wani uba ba bayan ni,bai kuma san wata uwa ba bayan mai dakina" kai haidar ya kada cike da gamsuwa,ta wani gefen kuma sai yaji kamar an rage masa nauyin dake cikin zuciyarsa,saboda hango mafita da yayi ta hanya mai sauqi kan zancan aurensa da zahra,indai har nema mata mijin ci gaba da zuwa makaranta ne zaisa su laqa masa auren da bai shirya ba,auren da baiji ba bai gani ba,to ga miji nan ta samu,saisu sake masa mara yayi fitsari,duk da yaron bai wani kwanta masa ba tun a wancan ranar da sukaso samun matsala da juna,don haka da karsashinsa yace
"Indai ni zan aurar da ita....to na bashi,saidai bazanyi saurin fadin hakan kai tsaye ba,zan isar da saqonka zuwa garesu,kuma ina da fatan cewa za'a dace"
"Ma sha Allah,ma sha Allah" general keta fada cikin nuna farinciki,sun taba hira da haidar din kan abinda ya shafi aikinsu,sannan haidar din ya masa sallama ya fito.




A farfajiyar gidan sukayi kacibus da haisam,a wannan karon fuskar haisam a washe bakinsa a bude ya nufi aliyyu da dan hanzarinsa yana miqa masa hannu gami da cewa
"Barka da warhaka" wani kallo aliyyun ya masa yayi gaba abunsa ba tare daya bashi hannun sun gaisa ba,ya qarasa motarsa ya bude ya shiga ya tasheta ya fice daga gidan.




Iska haisam ya kaiwa naushi,me ya yiwa guy din nan tun karon farko ne haka suke samun sabani?,amma koma meye zai lallaba su bashi auren zahra,kome zaiyi masa zai iya shanyewa indai zasu bashi zahran,saboda ta gama yi masa a rayuwa,bai taba ganin macen data masa dari bisa dari ba irin zahra'un.




A hankali yake tuqin kamar wanda baida lafiyayyen injin mota,da hannu daya yake murza sitiyarin motar,daya hannun kuma ya aza yatsunsa saman labbansa yana dan shafasu a hankali,yayi nisa cikin tunani da kuma lissafin yadda abubuwa zasu kasance da yadda zai tunkari su abba da maganar haisam,shi a karan kansa cikin idanunsu yaga gasken gasken son qulla lamarin daga garesu,amma kuma ta wani fannin yana da hope na cewa zasu karbi zancan haisam din.




Shawara ta qarshe da zuciyarsa ta bashi itace,ya tunkari yarinyar kai tsaye yayi mata tayin amsar haisam din koda baiyi mata ba matuqar dukkansu suna son zame kansu daga al'amarin,idan yaso daga baya sayi dukkan mai yiwuwa su warware zancan haisam din,da wannan shawarar ya qara gudun motarsa,tafiya kadan ya sanya signal yahau club road bayan ya baro titin gidan general.




Bai dawo gida ba sai bayan sallar isha'i,sai daya fara sauke abu sufyan da suka wuni tare a gida sannan yayo gida.




Kai tsaye sassansa ya nufa,yana shiga ya zaro wayarsa ya kira musty yace ya sameshi daki,babu jimawa ya iso,order din abinda zaici ya bashi yayo masa a wani gidan cin abinci dake kusa da tasu unguwar ya hada masa da key din motarsa,yana murna ya fice kuwa da sauri,don yana masifar son aiken ya haidar din,ko banza akwai qaruwa,baya amsar canji da sauransu.




Kayan jikinsa ya fara cirewa ya zubasu a ma'ajiyar kayan datti,duk yadda wasu mazan keda aqidar watsa daki sam haidar din ba haka yake ba,da wahala ki samu dakinsa a wargaje da kaya,komai nashi tsaf tsf kamar wata mace,yana fitowa musty na dawowa,yace ya jirashi zai fito yanzu,saiya zira jallabiya golden colour mai gajeran hannu,bayan ya feshe jikinsa da turarukansa masu sanyin qamshin sai ya dawo falon.




Sai daya zauna gaban ledan da mustaphan ya aje sannan yace
"Idan ka fita....ka turomin yarinyar nan" dubanshi mustapha yayi
"Wace yaya?" Tsaki ya danja yana bude ledar
"Fatima"
"Ohk to" ya fada yana miqewa da sauri gamida aje masa muqullin ya fice.




Wani tunani da yayi shi ya sanyashi daukan wayarsa dake ajiye ya kira mustaphan
"Ka kiratanne?"
"No yaya....yanzu dai zan shiga"
"Manta kawai,bar kiran"
"Ok to" saiya datse kiran ya ajiye wayar ya jawo tarkacen takeaway din ya soma ci,saidai sam abincin bai masa test a baki,saboda ba sabonshi bane cin abincin waje matuqar yana gida,don haka cin abincin bai wani nisa ba ya aje ya wanke hannunsa ya sake daukar wayarsa ya fice zuwa sassan mahaifiyarsa.




Yana tafe zuwa sassan hajja bayan ya baro sashen mahaifiyarsa yana tuna maganganun da suka kusa kwashe awa guda sunayi da ita,wai da gasken kenan hajja take?,har maganar takai kunnen mamanshi?,har tana jaddada masa matsayi da girman hajjan a idanunsu?,da cewa hukuncinta dai dai yake da hukuncinta kona mahaifinsa?,da ire iren wannan tunanin ya isa sassan hajjan.




Sai daya jirata ta fito daga daki yana zaune yana kallon labarai a gidan tv,fuskarta babu yabo ba fallasa ta zauna daura dashi,shima saiya bar dukkan abinda yakeyi din ya tattara hankalinsa kanta
"Kince kina nema na,gani....amma kafin naji abinda zakice,bari na sauke nauyin saqo da alqawarin dana dauka" ya fada yana gyara zamansa sosai cikin kujerar yana duban hajja
"Nasan kinsan boss general hamza ko?" Kai ta gyada a nutse,idanunta kyam akan aliyyun,saiya lumshe ido ganin ta fahimta da wuri
"Yaronsa ko ince dansa....yaga fatima yana so....dazun naje wajen mahaifin nasa,yace na roqa masa alfarma wajenku kan a bawa dan nashi dama" daga haka ya tsagaita yana kallon hajjan.




Ga mamakinsa saita saki wani dan qaramin murmushi
"Wannan wasan kwaikwayon kuma ka shiryo?....kana tsammanin saboda ka sanya sunan general a ciki na kasa aiwatar da abinda nayi niyya na bawa dansa?" Kai ya kada
"Bazan miki qarya ba hajja....kinfi kowa sanin waye ni" kai ta gyada
"To naji....shikenan,aje a haka....baka shaida masa cewa mun mata miji ba,kuma kaine mijin?,gida bata qoshi ba ai bazamu baiwa dawa ba ko?,ba zamu zaka kyandir ba....mu haska wasu mu qona kanmu" sosai yake kallonta yana jin rudani nason lullubeshi,ya tabbata dai da gasken tsohuwar nan take,tanason hautsina masa dukkan lissafinsa da wani zaman lafiyarsa
"Amma hajja....for god sake yarinya tayi laifi ita kadai za'a hada harda ni cikin hukuncin?....me nawa ni a ciki?,hukunci ma irin wannan na aure?....kiyi haquri hajja,amma gaskiya bazan iya karbar wannan tsarin ba,babban kuskure ne ka yankewa kanka hukuncin amsar wani abu da bai dace da tsarin rayuwarka ba saboda wani matsantawa daga familynka,saboda zaka rayu ne tare da sakamakon wannan hukuncin daka yanke....bawai tare da familyn naka ba....,idan ma kin yanke hukuncin nan ne saboda ki faranta ran wasu....babu wani dalili da zai sanya ace saikin gamsar da kowa kin farantawa kowa rai cikin lokaci qanqani....azo kuma a rasa manufar abinda aka yanke hukuncin a kansa rasa manufa ta har abada....".




" ka gama soki burutsun naka?"ta tambayi haidar kai tsaye tana duban tsakiyar idanunsa,shuru yayi yana dubanta shima ba tare da yace komai ba,yana karantar yadda al'amarin keda qarfi da girma a zuciyarta
"Ni fatima dabo.....na isa na sanya ubanka ma ya auri duk wadda naga dama ba tare d wani dalili ba bare kai,saboda haka ka fita daga idanuna....ka kiyaye ni haidar,zaka hadu da fushina irin wanda baka taba ganin irinsa ba,aure ne babu fashi,ruwanku kaida ita ku shirya,ruwanku kada ku shirya,dani da ku shege ka fasa!" Ta fada da qarfin murya.




Kusan tare suka runtse idanu shi da zahra dake tsaye bayan labulen daya raba dakunansu da falon
"Ya salam!" Ya furta yana jin wani ciwo a qirjinsa,ko kusa ko alama babu wani abu da ya taba hadashi da hajja makamancin hakan,sai kawai ya miqe ya nufo qofar fita,yayin da xahra take daki itama ta zube a qasa tana sakin sabon kuka.




Da kallo anty uwani tabi haidar sanda ya fice daga sashen hajjan,saita saka kai ita kuma,tana ji a jikinta akwai wani abu da yake faruwa,kuma koma meye saita jishi.




Sanda ta shiga hajjan na waya da wani dan uwanta daga can garinsu,saita samu daya daga cikin kujerun ta zauna tana jiran hajjan ta gama
"Eh saura kwana bakwai daurin auren haidar da zahra ne......wallahi abunne ya taso bagatatan,don Allah ashaida musu.....daurin aure ne kawai....biki sai daga baya idan sun gama shirinsu za'ayi,don haka karsu damu,da lokacin bikin yayi za'a sanar saiku shaida musu".




Idanu dukka anty uwani ta fidda tana zare ido,da tasan wannan mummunan labarin zataji da babu abinda zai shigo ma da ita sassan,ai bata bari hajja dake qoqarin kashe wayar ta kashe ba ta jefa mata tambaya
"Hajja....wai da gaske ne abinda naji yanzu kina gayawa su kawu inusa?"ajiyar zuciya ta saki
"Wallahi uwani....na gaji da ganinsu suna yawo a gabanmu,shi babu sa'ansa....ita babu sa'anta,naga gwara kawai ayi me gaba daya haihuwa da hanji"wani bacin rai ne ya tasowa uwanin,da gaske dai halima ita da diyoyinta masu gata da babbar fada ce a wajen hajja da babu wanda ke kaiwa matsayinsu?,daure ranta tayi sannan ta sake cewa
"Hakan yayi kyau....amma hajja suna son junansu kuwa?,kinsan zamanin nan.....ba'a tilastawa yara

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login