Showing 21001 words to 24000 words out of 58385 words

Chapter 8 - BA JININA BACE Book Complete by Hassana Abdul'aziz Yakasai .txt

zai iya jawo babbar matsala" wannan shine bayanin shine bayanin da Dr yaima MD.












Bayan ya fito a office d'in Dr d'akin dataken ya dawo tana zaune ta jingina bayanta da d'an k'arfen gadon har lokacin bak'in cikin abinda d boy yai mata bai gama sakinta ba sannan taci alwashin saita rama Koda hakan zai haifar da ko wacce irin fitina.








Hannu kawai taji yana yawo saman fukarta tayi saurin d'ago kanta' ganin MD tayi cikin wani irin masifaffen fushi wanda bata san yana da irinshi ba, saida yagama share mata hawayen da suke ta faman gudu sannan ya maida hannun inda yatsun d boy sukayi rud'u rud'u wajen yayi wani irin ja "me ya had'a ku da har zai kamaki yayi miki irin wannan dukan saikace wata yarsa"






Jin yanayin da yai maganar yasata d'ago ta d'an kalleshi ganin babu wani alamun wasa yasa ta kwashe duk abinda yafaru ta fad'a masa jikinsa har wani tsuma yake tsabar b'acin rai.










Mik'ar da ita yayi yabata mayafinta da takalmanta ya kama hannunta sukayi waje basu zame ko inaba sai inda yasa aka kai d boy kafin yaje yayi mugun laushi mari uku kacal yayiwa Maryam amma shi yasamu mari kala kala fiye da kala d'ari tuni kamannimsa suka sauya banda bulalar dayashi dan cewa yayi karsuyi masa dukan wasa dama yana ciki da ubansa Abba AL HASSAN wanda suke ta fafatawa dashi akan wani case da suke zarginsa.












Sanda suka shiga wajen tuni d boy ya jima da suma domin ba k'aramin jin jiki yayi ba duk da mugun haushin sa akan abinda yayi mata saida yabata tausayi ganin yanayin daya shiga balle itama mace mai matuk'ar tausayi da rauni take ta fashe masa da kuka tace ita tayafe dan Allah ya rabu da d'an mutane kar su masa illah, ganin yadda ta d'aga hankalinta yasa yace kar tadamu dama d'an gargad'i ne kawai sukayi masa dan gaba ya kiyaye yasan cewa duk matsayinsa duk abinda yake tak'ama bakowa zai tab'a ya kwana lafiya ba.














Daga nan gida ya wuce da ita lokacin haj. Sailuba ta fito haraba tanama driver magana zasu fita motansa ya ahigo sarai tasan motarsa ne yasa ta d'an dakata dan tanason masa gargad'i akan 'yarta duk da cewa Baffa ne ya bashi dukkan dama.










Ganin Maryam ce tafara fitowa daga motar yasa tai bala in had'e rai mugun kallo ta rik'a binta dashi har ta k'araso inda take tsaye ganin irin shatin marukan dake kwance saman farar fatar fuskar ta yasa a rud'e takamo fuskar da duka hannayenta tace "baby wanne azzalumin mara imaninne yayi miki wannan d'anyen aikin, wane la'anannen ne wanda bazai gama da duniya lafiya ba, nan dai ta zage tana ta zuba ruwan rashin arzik'i duk a tunanin ta MD ne yayi mata domin dama shine yake iya mata dukan dabata isar d'aukan mataki ba sai dai ruwan tujara da rashin mutunci koda taji cewa bashi bane hakan baisa tayi shiru ba sai datayi mai isarta ranan fitar dabata samu tayiba Kennan.












Ita kanta Ammey ganin irin zaluncin da akayiwa Maryam d'in sai da taji ajikinta amma bata tankaba kamar ko yaushe idone nata amma har kullum bata fasa yiwa 'yarta Adda a ba.




_________________________
B'angaren abokan d boy kuwa ana barin wajen dashi d'aya daga cikin abokansa ya bugawa alh. ABBA AL HASSAN waya ya sanar masa, take ransa yai masifar b'aci cikin tsawa yace"wane me zarrar ne yake da k'arfin gwaiwar kama d'ana wanene shi wane me tsautsayin ne lallai inason sanin wanene shi"
"Dad yar gidan BAFFA ABUBAKAR ya daka yau amakaranta shine yayanta ya turo aka kamashi" innalillahi,wa inna ilahi raji'un shine kawai abinda Abba AL HASSAN ya iya fad'a kafin ya zube saman sofa dake office d'in lallai yau Kamal ya janyo masa wata sabuwar masifar da baisan ta hanyar da zai magance ta.










MAMAN Islam CE
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*




☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀


FCWA


*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*


https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JININA BACE🔥
2021
NA


HASSANA ABDULAZIZ YAKASAI


MAMAN ISLAM


Page 19


Yajima yana gabza bala e kafin ya fice daga office d'in cikin tashin hankali,kai tsaye gidansa ya nufa lokacin haj. Maimuna tana hakimce saman kujera ta d'ora kafa d'aya saman d'aya mai aikinta tana durkushe agabanta da alama wani umarnin take bata.










Tana ganin shigowarsa ta sallami mai aikin sannan "sannu da zuwa alhaji lafiya naganka tun kafin lokacin tashin yayi"
"Na gaji nagaji nagaji haba dan masifa wallahi maimuna kin haifi masifa kin haifi fitina haka kawai ina zaman zamana zai je ya d'auko min masifar da bazan iya magance taba wallahi ba ruwa d'an iskan yaro haihuwar asara t""''"""''''''' dakata malam Kaine haihuwar asarar ba d'ana ba me yai maka zaka zo kasashi gaba da masifa ai duk wannan tsinannen bakin nakane yake binsa"
"Zanci" ya lailayo wani katon zagi ya lafta mata,nanfa rigima ta balle wannan ba sabon abu bane agidan Abba AL HASSAN indai ransa zai b'aci ta ranar babu zaman lafiya.












Washe gari bayan tagama shirinta a dining ta tadda Nassar yana kari ta harareshi tace " um su acici har an fara afawa




Maman Islam ce
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*




☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀


FCWA


*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*


https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JININA BACE🔥
NA


HASSANA ABDULAZIZ YAKASAI


MAMAN ISLAM








Page 21




Haka tacigaba da karatunta cikin nutsuwa tun tana tunanin maganganun maman har tasaba ta daina saka abun aranta amma hakan baisa ta daina siyan muhimman abubuwaba aduk lokacin data ganta da wasu 'yan k'udi masu nauyi, yayinda wani irin shak'uwa mai ban mamaki ya shiga tsakaninsu da name sake d'inta dan haka bata da aminan daya wuce Maryam da Halima.














Abangaren d boy kuwa da farko saida yaci alwashin d'aukan fansa Abban sa ya taka masa burki yace"kul dan ubanka karkaja min mutuwa kwanana basu K'are ba wannan yaron da kake ganinshi bashi da ruwan mutunci ko kadan dan iskane nake bafad'a maka nagaban kwatance dan haka ka nisanci wannan yarinyar domin ba 'yar kowa bace face'yar Baffa Abubakar"












Saida d boy ya razana dajin abinda Abban nasa yace domin kaf yankin nasu babu wanda baisan waye Baffa Abubakar ba saboda tarin dukiyar da Allah ya hore masa da d'umin karamcin sa ga bayin Allah, sannan agefe guda yasha mamakin yadda take rok'on yayanta da ya k'yale shi haka duk da yadda ake fad'an rashin mutuncin yarinyar take yaji duk wani burinsa akan d'aukan fansa ya ruguje saima k'ok'arin son kulla alak'a da ita.
















Agidan su Maryam kuwa babu abinda ya sauya sai tsarin yawon inda yanzun haj. Zakiyya ce take zaryan zuwar musu wanda idan suka shige d'aka har mantawa ake dasu dakehaj. Amina babu ruwanta da ahiga abinda babu ruwanta bata tab'a sanin wainar da suke toyawaba.












Yayin da MD ya diga ayar tambaya akan wannan ziyarar takawar wannan matar mara yankewa hakan yasa batareda da sanin kowa ba ya nemo CCTV camera saida yabari ranan sun fita gantalin bin malamansu da suka saba yasa aka jona aka saita komai tareda recording d'in duk abinda zai rik'a faruwa akaf gidan ta ko ina har d'akin Ammey batare datasan anyi hakanba.
















Rannan MD ya kawota makaranta dake sauri yake abakin get ya sauketa sannan yace idan lokacin tashinsu yayi ta fad'a masa zaisa driver ya maidata gida yau yana da wani meeting wanda sai dare yake tunanin zasu dawo k'ala batace masaba kuma dama yasan basatace d'in ba, bai jira komaiba yaja motarsa da azabar gudu yabar wajen.






















A hankali tafara takawa zuwa bakin get d'in tunda tafara zuwa makarantar shekara d'aya kenan da d'an wani abun bai tab'a ajeta anan d'in ba sai yau, ta kusa kaiwa bakin k'ofar kamar yadda ta saba koda yaushe sai ya kaita har parking space na makarantar sannan zai ajeta ya juya.










"Hey hey" taji muryan wanda bazata tab'a mantawa ba arayuwarta domin shine mutum na farko da babu wanda ya tab'a yi mata irin tozarcin da yayi mata, batasan lokacin data saki wani matsiyacin tsaki ba ta juya yayin da shi kuma yayi saurin shan gabanta da motarsa, a mugun fusace ta d'ago ta watsa masa wani mugun kallo sanda yake fitowa daga cikin motar.














Yana k'arasowa bata bari ya fad'a mata wani abuba tayi saurin cewa "wai kai wane irin mutum ne mara tunani wanda baisan darajan kansaba bare na waninsa?
Yau kuma takeni kake sonyi komai?
Wai dan Allah me yasa wasu mutanen baau da tunani ne kwakwalwarsu irin na kifine?
Yo inba hakaba ni banga dalilin gamin kifi da gada ba dazaka wani zo ka shamin gaba ina cikin tafiyana idan kuma hukuncin farko ne bai ishekaba akwai wanda sukafi wannan sai ka jira.














Duk abinda take fad'a bai katsetaba saida yabari tagama maganar ta kafin yace 'Amincin Allah yatabbata ga sarauniya kuma shugabar masu yafiya, ba wani abune yasa na tareki anan ba sai dan na k'ara neman yafiyarki abisa abinda ya faru duk da nasan cewa saboda ke wannan boss d'in yayan naki ya k'yale ni amma duk da haka ina mai kara neman afuwarki na miki alk'awarin ko kallon banza bazai k'ara had'a ni dakeba pls pls pls" ya rik'a maimaitawa yayin da tayi masifar d'auke kanta ta juya da nufin bar Masa wajen batasan ya akayiba sai kawai ganinsa tayi zube agabanta basa gwaiwoyinsa yana cigaba da rok'on yafiyar ta bai ko damu da yadda mutane suka fara taruwa awajen ba.










Zaro idanu tayi ganin yadda ya zube saman gwaiwoyinsa ga mutane da abin kallo baya musu kad'an har sun fara taruwa awajen tayi saurin cewa "meye haka dan Allah jifa har an fara taruwa anan katashi"










"Ni ba damuwana masu kallona ba damuwana kawai kice kin yafemin"
"Tashi dan Allah" ta fad'a cikin sanyin murya "zantashi ne kawai idan kince kin yafemin"
"Na yafe maka amma bisa wani sharad'i to tashi" tasake fad'a can k'asan mak'oshi da sauri ya tashi yana fad'in"na gode na gode sosai ko wane irin sharad'i ne ki fad'a na miki alk'awarin tunda dai kin yafemin" fad'a yana binta lokacin data fara takawa cikin makarantar,bayan yabawa d'aya daga cikin abokansa mukullin motarsa suna takawa a hankali yayin da ta fara ce masa.














"Gaskiya yakamata ka gyara halinka da d'abi unka ba abune me kyau ba kowa ya rik'a maka shaidar baka da mutunci babu wanda ka ragawa har akai ga matakin da kowa zai fara jin tsoronka sam wannan zalunci ne babba dan Allah ka gyara kaga ni d'innan dakake gani duk abinda kake ji dashi nafika ko ranan ma shammata na kayi banda haka bazakayi nasara akainaba sai dai ni bana shiga harkan wanda bai shiga nawaba dan haka kaga ko makarantar nan banda kawa sai A A"


"Nasani sam ban kyautaba kuma na miki alk'awari insha Allah daga yau nima babu ruwana da sabgar kowa"
" Allah yasa" ta fad'a atakaice tana wucewa department d'insa.
















Yana tsaye har ta shige murya k'asa k'asa yace "tamin Allah yasa tasoni nidai tamin badan komai ba sai dan nutsuwa da ajinta Abba kayi suruka irin wacce kake so 'yar wani wanin ma wanda yai suna aciki da wajen k'asar nan"
(Su Kamal d boy daga sannu sarkin fawa lol🤣🤣🤣)












Yau kam da wuri suka koma gida dake lacca d'aya ke garesu suna gamawa babu wani jinkiri Maryam ta nemi da A A ta rakata banki tana son bud'e sabon account, da mamaki AA take dubanta kafin tace "ke kuwa name sake duk yawan asusanku wanda ba ayi miki iyaka dasuba sai kin bud'a wani?"
Bazaki gane bane sam mama bata barina da k'udi ita zata bani kuma ita zata dawo ta rance na rasa abinda mama take da k'udi duk yawan kyauta irin na Baffan mu wallahi A A Saida mama ta kureshi" haka dai suka tafi tana bata bad habits d'in mamanta wanda abin yake masifar damunta ta kuma rasa dawa zata zanta taji sanyi saifa yanzun dataji ta aminta da ita.




















Har sukaje suka bud'e account kud'ad'en da Maryam ta zuba a account d'in saida abin ya bata tsoro yayin da Maryam ta dinga mata dariya daganan tace Maryam ta rakata kasuwa zatayi siyayya sai da suka fara zuwa tasiyi kayan kwalliya da turarukanta dake Maryam mayyar turarece zai wuya ka kusance takaji bata k'amshi domin ita d'in 'yar gayuce tagaban kwatance hakan yasa take da masifar farin jini Saidai halinta bai barinta shiga sabgar mutane domin bata da kirki ko kad'an.














Daga nan Kuma suka nufi wajen masu saida kayan abinci A A taga Maryam ta d'auki babban buhu na shinkafa da k'arami sannan ta d'auki taliya carton biyu haka makaroni da cous cous da semonvita irin buhunnan mai guda sha biyu shima guda biyu manja man gyad'a Maggi kanshi saida ta d'auki carton guda banda sauran spacies data d'iba ita dai A A kasa daurewa tayi tace "name sake nasandai abincin gidanku trela ake kawoshi me zakiyi da wannan abin da kike ta loda?"
"Ba damuwarki bane" cewar Maryam datakewa mai shinkafar maganan ko zasu samu motar da zai kwashe musu dukan kayan? dan adaidaita yayi musu kad'an.






"Akwai 'yar k'ur k'ura wanda shi dama aikinsu Kennan d'iban kaya sukai maka duk inda kakeso' ya fad'a yana kwalawa wani kira.














Tun tambayar da tayi mata tace ba damuwanta bane bata k'ara tofa nataba abinda ya Kuma d'aure mata kai shine ganin motar bai faka ko ina ba sai k'ofar gidansu da mugun mamaki ta rik'a kallon Maryam wacce ta d'auke kanta batare data bari sun had'a ido ba.














Suna tsaye har aka gama shiga da kayan abinci sannan ta sallami mai motar suka bi mai d'aukan kayan na k'arshe, shima ta sallame shi yayinda suna shiga suka tadda Umma da Abban Maryam da shima shigowarsa Kennan gidan aka fara shiga da kayan daya fara tunanin ko b'atan kai masu kai kayan sukayi amma yana ganin Maryam da Maryam sun shigo ya dingabinsu da kallo fuskarshi da alaman tambaya.












" Ku zauna mana Abba"
Maryam ta fad'a tana zaran buta tayi bayan gida, sam Maryam batada k'yamar mutane musamman inkana da tsabta dake it's mutum ce mai tsananin tsabta da k'yamar k'azanta, tana fitowa tayi alwala tayi d'akin Umman su A A ganin haka yasa itama Maryam tayi alwalar tabita d'akin.










Tana fitowa tanemi waje ta zauna tana gaida Umma da Abban kafin ta kalli Umman tace "nifa yunwa nake ji Umma yau bross ko kari bai bari nayi agidaba wai ya makara a office"






Kallon mijin nata tayi yayin da yayi mata alamar data bata abinda suke dashi,shi kuma ya saka takalmansa yayi waje Umma Kuma ta nufi kicin ta kawowa Maryam wake da shinkafar da suka dafa da salak da tumatur da cocomber, ta aje mata ta koma domin kawo mata ruwa sai ga Abba ya shigo da ruwan roba da lemo harda dafaffen kwai tunda yasan me aka dafa agidan.


















Sam bata wani nuna bak'unta ba taja abincin taci ta k'osh har tana santi ita kam Maryam zuba mata ido tayi tana kallonta batareda data iya cewa uffan ba saida ta gama ta wanko hannunta ta dawo tasha lemon da ruwa sannan tace.














"Abba wannan kayan abincin nakane kai na siyowa dan Allah Abba kada ka k'ara zuwa kayi dako insha Allah idan Baffana ya dawo zansa yabaka jari ka fara business kaima insha Allah Allah zai dafa maka"














Rasa bakin magana Abba da Umma sukayi suka rik'a kallon Maryam da tsabar mamaki dama Maryam taji sanda yake cewa saida yai dako ranan sannan ya samo musu abinda zasuci?










Sosai Abba ya gode mata sannan yayi mata fad'an abin yayi mugun yawa tace "Abba wannan ba komai bane akan idan da ace Baffana na fad'a wa shi ya doramu akan wannan tsarin nida 'yan uwana" addu'ar da Abban Maryam ya rik'a yiwa Maryam da zuri arta harsaida yasata hawayen farin ciki itama.










Sai bayan la asar ta baro gidan ta kamo hanyar nasu gidan dake suna da tazara sosai sai yamma ta dawo maimakon Kuma ta shiga gida sai kawai ta shige gidansu MM wani class mate d'inta wanda har yau suna mutunci dashi kasancewar su unguwa d'aya.


















MAMAN ISLAM CE
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*




☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀


FCWA


*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*


https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JINJINA BACE🔥


2021
NA


HASSANA ABDULAZIZ YAKASAI


MAMAN ISLAM








Page 20


Suna fita wajen ta fauce hannunta daga nashi ta nufi motar ta bud'e har ta shiga ta zauna bai k'araso ba daga inda take tana hangoshi yana magana da wani.










Wayarta dake k'ara ta zaro Maryam ce ta d'anyi murmushi tareda d'agawa "ya akayine besty?"
"Yau Kuma yada makara beaty malamin nan fa kinsan bashi da kirki kuma gashi saura 10 min mushiga kuma kinsan Koda 1min ya rigaki bazai bari ki ahigaba" cikin damuwa tace "ganinan besty"
"Wai kina ina need?"
"Zan fad'a Miki idan na shigo"
"To kiyi sauri dan Allah"
"Insaha Allah"












Tana kashe wayar yana k'arasowa yana duba agogon hannunsa ta wani kalleshi tayi kicin kicin da rai, murmushi ya d'an yi batare da yace komaiba ya tada motar lokacin da suka isa tuni malamin ya fara da kusan 10 yana faking tace " maidani gida"




Kallonta yai da son k'arin bayani tayi masifar had'e rai tace "to meye amfanin barina tunda anriga an shiga kuma malamin baya barin kowa ya shiga muddun ya riga ka shiga" ta fad'a tareda zubowar hawaye sai da ya d'an kalleta na kusan 7 second kafin yama hannunta har department d'in nasu yayi sallama abakin hall d'in wanda ya lek'o ne yasa MD rik'e baki yace "kana ruwa yaro dama Kaine kake furgita mana kanne haka?"








Shima da mamakin yace "MD kana duniya gaskiya bamuda kirki zumunci yayi karanci me yafaru kake cewa ina firgita muku k'anne?" Maryam MD ya nuno masa "na d'an biya da ita office amsar wani muhimmin sak'o ina ajeta ta fashe min da kuka wai na maidata gida kariga ka shiga" dariya m Bash yayi yace
"Yarran ne koya sukaga wallenka sai su rainaka" ya fad'a yana dosar inda Maryam take yayin da MD ya biyoshi yana magana a waya.












Da sauri Maryam ta d'an russuna tace "good morning sir" ga mamakinta taji yace morning dear how fa maza wuce aji karki k'ara biyewa wannan yayanki ya makarar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login